< Yeremia 44 >

1 TUHAN berbicara kepadaku mengenai semua orang Israel yang tinggal di Mesir, yaitu di kota Migdol, Tahpanhes, Memfis, dan di daerah selatan.
Wannan maganata zo wa Irmiya game da dukan Yahudawa masu zama a Masar ta Ƙasa, a Migdol, Tafanes da Memfis, da kuma a Masar ta Bisa.
2 Inilah pesan TUHAN Yang Mahakuasa, Allah Israel, kepada mereka, "Kamu sendiri telah menyaksikan bencana yang Kutimpakan ke atas Yerusalem dan semua kota lain di Yehuda. Sampai sekarang pun kota-kota itu masih dalam keadaan hancur tanpa penghuni.
“Ga abin da Ubangiji Maɗaukaki, Allah na Isra’ila yana cewa kun ga masifa mai girmar da na kawo a kan Urushalima da kuma a kan dukan garuruwan Yahuda. A yau sun zama hamada da kuma kango
3 Hal itu terjadi karena penduduknya berdosa, sehingga membuat Aku marah. Mereka mempersembahkan kurban dan berbakti kepada dewa-dewa yang belum pernah disembah oleh mereka sendiri, oleh kamu atau leluhurmu.
saboda muguntar da suka aikata. Sun tsokane ni na yi fushi ta wurin ƙone turare da kuma ta wurin bauta wa waɗansu allolin da su ko ku ko kakanninku ba su taɓa sani ba.
4 Aku terus-menerus mengirim kepadamu hamba-hamba-Ku para nabi, yang melarang mereka melakukan kejahatan yang Kubenci itu.
Sau da sau na aiki bayina annabawa, waɗanda suka ce, ‘Kada ku yi wannan abin ƙyama da na ƙi!’
5 Tapi kamu tidak mau mendengar dan tidak mau memperhatikan. Kamu tidak mau berhenti melakukan yang jahat, yaitu mempersembahkan kurban kepada dewa-dewa.
Amma ba su saurara ko su kasa kunne ba; ba su juye daga muguntarsu ko su daina ƙone turare wa waɗansu alloli ba.
6 Itu sebabnya Aku menumpahkan kemarahan dan murka-Ku ke atas kota-kota Yehuda dan jalan-jalan di Yerusalem. Semuanya Kubakar sehingga menjadi puing-puing dan tandus seperti yang dapat dilihat sekarang ini.
Saboda haka, fushina mai ƙuna ya fāɗo a kan garuruwan Yahuda da kuma titunan Urushalima na kuma mai da su kufai da suke a yau.
7 Dan kini Aku, TUHAN Yang Mahakuasa, Allah Israel, bertanya mengapa kamu melakukan hal yang mendatangkan celaka yang besar itu terhadap dirimu. Apakah kamu mau membinasakan semua orang--pria, wanita, anak-anak, dan bayi--sehingga tak seorang pun dari bangsamu yang tertinggal?
“To, ga abin da Ubangiji Allah Maɗaukaki, Allah na Isra’ila, yana cewa don me kuka kawo irin masifa mai girma haka a kanku ta wurin warewa daga Yahuda maza da mata, yara da jarirai, kun kuma bar kanku babu raguwa?
8 Mengapa kamu melakukan hal-hal yang membuat Aku marah? Kamu datang dan tinggal di Mesir, negeri yang asing bagimu itu, lalu kamu menyembah berhala dan mempersembahkan kurban kepada dewa-dewa negeri itu! Apakah kamu mau menghancurkan dirimu sendiri supaya kamu dihina oleh segala bangsa di dunia dan namamu dipakai sebagai kutukan?
Me ya sa kuka tsokane ni in yi fushi saboda abin da hannuwanku suka yi, kuna ƙone turare wa waɗansu alloli a Masar, inda kuka zo don ku zauna? Za ku hallakar da kanku ku kuma mai da kanku abin la’ana da abin zargi da abin ba’a a cikin dukan al’umman duniya.
9 Sudah lupakah kamu akan semua kejahatan yang dilakukan di tanah Yehuda dan di jalan-jalan kota Yerusalem oleh leluhurmu, oleh raja-raja Yehuda dan istri-istri mereka, serta kamu dan istri-istrimu?
Kun manta mugayen ayyukan kakanninku, da na sarakuna da sarauniyoyin Yahuda da mugayen ayyukanku, da na matanku a cikin Yahuda da kan titunan Urushalima?
10 Tapi sampai pada hari ini kamu tidak merendahkan diri. Kamu tidak menghormati Aku dan tidak hidup menurut hukum yang Kuberikan kepadamu dan kepada leluhurmu.
Har yă zuwa yau ba su ƙasƙantar da kansu ko su nuna bangirma, ko su kiyaye dokata da ƙa’idodin da na sa a gabanku da kakanninku ba.
11 Sebab itu, Aku, TUHAN Yang Mahakuasa, Allah Israel, akan melawan kamu dan menghancurkan seluruh Yehuda.
“Saboda haka ga abin da Ubangiji Maɗaukaki, Allah na Isra’ila, yana cewa na ƙudura in aukar muku da masifa in kuma hallaka dukan Yahuda.
12 Dan jika dari orang Yehuda yang tersisa ada yang tetap ingin ke Mesir untuk tinggal di sana, mereka akan binasa semua. Mereka semua, besar kecil, akan mati di Mesir dalam peperangan atau karena kelaparan. Orang akan merasa ngeri melihat mereka dan akan menghina mereka. Nama mereka akan dipakai sebagai kutukan.
Zan ɗauke raguwar Yahuda waɗanda suka ƙudurta su je Masar su zauna a can. Duk za su hallaka a Masar; za su mutu ta wurin takobi ko su mutu da yunwa. Daga ƙarami zuwa babba, za su mutu ta wurin takobi ko yunwa. Za su zama abin zarge da abin tsoro, abin la’ana da abin ba’a.
13 Seperti Aku menghukum Yerusalem, begitu juga akan Kuhukum mereka yang tinggal di Mesir. Mereka akan mati dalam peperangan, karena kelaparan atau wabah penyakit.
Zan hukunta waɗanda suke zama a Masar da takobi, yunwa da annoba, yadda na hukunta Urushalima.
14 Dari orang Yehuda yang tersisa, yang telah pergi ke Mesir untuk tinggal di sana, tak seorang pun akan luput atau hidup. Tak seorang pun dari mereka akan kembali ke Yehuda, meskipun hal itu sangat mereka inginkan. Sungguh, tidak ada yang akan kembali kecuali beberapa pengungsi."
Babu wani daga raguwar Yahuda wanda ya tafi Masar da zai kuɓuta ko ya tsira har ya komo zuwa ƙasar Yahuda, wadda za su yi marmari su komo su zauna; babu wani da zai komo sai dai’yan gudun hijira.”
15 Lalu datanglah banyak sekali orang kepadaku, yaitu semua laki-laki yang tahu bahwa istrinya mempersembahkan kurban kepada dewa, dan semua wanita yang sedang berdiri di situ, termasuk orang Israel yang tinggal di Patros, bagian selatan Mesir. Mereka berkata kepadaku,
Sai dukan mazan da suka san cewa matansu suna ƙone turare wa waɗansu alloli, tare da dukan matan da suke a nan babban taro, da kuma dukan mutanen da suke zama a Masar ta Ƙasa da ta Bisa, suka ce wa Irmiya,
16 "Kami tidak mau mendengar apa yang kaukatakan kepada kami atas nama TUHAN.
“Ba za mu saurari saƙon da ka yi mana magana a sunan Ubangiji ba!
17 Segala yang telah kami janjikan, akan kami lakukan juga. Kami akan tetap mempersembahkan kurban kepada Ratu Surga, dan menuang air anggur sebagai persembahan kepadanya seperti yang biasanya dilakukan di kota-kota Yehuda dan di jalan-jalan di Yerusalem oleh leluhur kami, oleh raja-raja dan pejabat-pejabat pemerintah kami serta kami sendiri. Pada waktu itu kami mempunyai cukup makanan, kami makmur, dan tidak mempunyai kesukaran apa-apa.
Lalle za mu aikata duk abin da muka ce za mu yi. Za mu ƙone turare ga Sarauniyar Sama za mu kuma miƙa hadayun sha gare ta kamar dai yadda mu da kakanninmu, sarakunanmu da fadawanmu muka yi a garuruwan Yahuda da kuma kan titunan Urushalima. A lokacin muna da abinci a yalwace muna kuma da arziki ba mu kuma da wata damuwa.
18 Tapi sejak kami berhenti mempersembahkan kurban kepada Ratu Surga, dan tidak lagi menuang anggur sebagai persembahan kepadanya, kami kekurangan segala-galanya; orang-orang kami mati dalam peperangan atau karena kelaparan."
Amma tun da muka daina ƙone turare ga Sarauniyar Sama da kuma miƙa mata hadayun sha, muka rasa kome muna ta mutuwa ta wurin takobi da yunwa.”
19 Kemudian wanita-wanita itu berkata, "Suami kami setuju bahwa kami membuat roti berbentuk Ratu Surga dan membakar kurban serta mempersembahkan anggur untuk dewa kami itu."
Matan suka ƙara da cewa, “Sa’ad da muka ƙone turare ga Sarauniyar Sama muka kuma miƙa mata hadayun sha, mazanmu ba su san muna yin waina kamar siffarta muna kuma miƙa mata hadayun sha ba?”
20 Kepada semua pria dan wanita yang menjawab begitu, aku berkata,
Sai Irmiya ya ce wa dukan mutanen, maza da mata, waɗanda suke ba shi amsa,
21 "Apakah kamu menyangka TUHAN tidak mengetahui atau sudah melupakan kurban-kurban yang dipersembahkan di kota-kota Yehuda dan di jalan-jalan di Yerusalem oleh leluhurmu, oleh raja-raja dan pejabat-pejabatmu, serta rakyat negeri ini dan oleh kamu sendiri?
“Ubangiji bai tuna ya kuma yi tunani game da turaren da aka ƙone a garuruwan Yahuda da kan titunan Urushalima wanda ku da kakanninku, sarakunanku da fadawanku da mutanen ƙasar ba ne?
22 TUHAN tidak tahan lagi melihat kamu mempersembahkan kurban kepada ilah-ilah lain. Perbuatanmu itu jahat dan hina. Kamu telah berdosa kepada TUHAN dan tidak taat kepada perintah-perintah-Nya. Sebab itu sekarang ini juga negerimu sudah hancur sehingga tak dapat ditempati lagi, dan namanya dipakai sebagai kutukan. Orang yang melihatnya merasa ngeri."
Sa’ad da Ubangiji bai iya jurewa da mugayen ayyukanku da kuma abubuwa banƙyama da kuka aikata ba, sai ƙasarku ta zama abin la’ana da kufai babu mazauna yadda yake a yau.
Domin kun ƙone turare kuka kuma yi wa Ubangiji zunubi ba ku kuma yi masa biyayya ko ku kiyaye dokarsa ko ƙa’idodinsa ko farillansa ba, wannan masifa ta aukar muku, yadda yanzu kuka gani.”
24 Lalu aku memberitahukan kepada semua orang itu, terutama kepada para wanitanya, bahwa TUHAN Yang Mahakuasa berkata begini kepada orang-orang Yehuda yang tinggal di Mesir, "Kamu dan istri-istrimu sudah bersumpah kepada Ratu Surga bahwa kamu akan membakar kurban dan mempersembahkan air anggur kepadanya. Janjimu itu sudah kamu tepati. Jadi, baiklah! Lakukan saja apa yang kamu janjikan itu!
Sai Irmiya ya ce wa dukan mutane, har da mata, “Ku saurari maganar Ubangiji, dukanku mutanen Yahuda a Masar.
Ga abin da Ubangiji Maɗaukaki, Allah na Isra’ila, yana cewa ku da matanku kun nuna ta wurin ayyukanku abin da kuka yi alkawari sa’ad da kuka ce, ‘Lalle za mu yi abin da muka yi alkawari na ƙone turare da kuma miƙa hadayun sha ga Sarauniyar Sama.’ “To, sai ku ci gaba, ku aikata abin da kuka yi alkawari! Ku cika alkawarinku!
26 Tetapi sekarang dengarkan apa yang Kukatakan kepadamu, hai orang Israel di Mesir: Aku, TUHAN, bersumpah demi nama-Ku yang agung bahwa kamu tidak lagi Kuizinkan memakai nama-Ku untuk membuat sesuatu janji. Kamu tidak boleh berkata, 'Aku bersumpah demi Allah yang hidup!'
Amma ku ji maganar Ubangiji, dukan Yahudawan da suke zama a Masar, ‘Na rantse da sunana,’ in ji Ubangiji, ‘cewa babu wani daga Yahuda wanda yake zama a ko’ina a Masar zai ƙara kira bisa sunana ko ya rantse ya ce, “Muddin Ubangiji Mai Iko Duka yana raye.”
27 Aku akan berusaha supaya kamu celaka dan tidak bahagia, sampai kamu mati semua, baik dalam peperangan maupun karena wabah penyakit.
Gama ina lura da su don lahani, ba alheri ba; mutanen Yahuda da suke a Masar za su hallaka ta wurin takobi da yunwa sai dukansu sun hallaka.
28 Hanya beberapa orang saja yang akan selamat dan kembali ke Yehuda dari Mesir. Maka semua orang Yehuda yang ada di Mesir akan melihat apakah perkataan mereka ataukah perkataan-Ku yang menjadi kenyataan.
Waɗanda suka kuɓuta wa takobi suka komo zuwa ƙasar Yahuda daga Masar za su zama kima kawai. Sa’an nan dukan raguwar Yahuda waɗanda suka zo don su yi zama a Masar za su san maganar wane ne za tă tabbata, tawa ko tasu.
29 Aku akan mendatangkan celaka ke atasmu di tempat ini untuk membuktikan kepadamu bahwa hukuman yang Kurencanakan untuk kamu, sungguh-sungguh akan terjadi.
“‘Wannan zai zama alama a gare ku cewa zan hukunta ku a wannan wuri,’ in ji Ubangiji, ‘saboda ku san cewa barazanata ta lahani a kanku tabbatacce za tă cika.’
30 Hofra raja Mesir akan Kuserahkan kepada musuh-musuh yang ingin membunuhnya, sama seperti Aku menyerahkan Zedekia raja Yehuda kepada Nebukadnezar raja Babel, musuhnya yang mau membunuhnya itu."
Ga abin da Ubangiji yana cewa, ‘Zan bayar da Fir’auna Hofra sarkin Masar ga abokan gābansa waɗanda suke neman ransa, kamar yadda na ba da Zedekiya sarkin Yahuda ga Nebukadnezzar sarkin Babilon, abokin gāban da ya nemi ransa.’”

< Yeremia 44 >