< Yesaya 49 >

1 Dengarlah aku, hai negeri-negeri yang jauh perhatikanlah kata-kataku. TUHAN memanggil aku sebelum aku dilahirkan, Ia memilih aku sejak dari kandungan.
Ku kasa kunne gare ni, ku tsibirai; ku ji wannan, ku al’ummai masu nesa. Kafin a haife Ni Ubangiji ya kira ni; tun daga haihuwata ya ambaci sunana.
2 Ia membuat kata-kataku setajam pedang, dengan tangan-Nya sendiri Ia melindungi aku. Ia menjadikan aku seperti anak panah yang terasah, dan menyimpannya dalam tabung supaya siap dipakai.
Ya yi bakina kamar takobi mai kaifi, cikin inuwar hannunsa ya ɓoye ni; ya sa na zama kamar kibiya mai tsini ya kuma ɓoye ni cikin kwarinsa.
3 Kata-Nya kepadaku, "Engkaulah hamba-Ku; Aku akan diagungkan karena engkau."
Ya ce mini, “Kai bawana ne, Isra’ila, a cikinka zan bayyana darajata.”
4 Tetapi aku berkata, "Jerih payahku percuma; kuhabiskan tenagaku dengan sia-sia!" Namun aku yakin TUHAN membela hakku, Allah membalas aku menurut perbuatanku.
Amma na ce, “Na yi aiki a banza; na kashe duk ƙarfina a banza da wofi. Duk da haka abin da yake nawa yana a hannun Ubangiji, ladana kuma tana a wurin Allahna.”
5 Sebelum lahir, aku dipanggil TUHAN menjadi hamba-Nya, untuk mengumpulkan umat Israel, supaya mereka kembali kepada-Nya. TUHAN menjadikan aku terhormat, Allah adalah kekuatanku.
Yanzu fa Ubangiji ya ce ya siffanta ni a cikin mahaifa don in zama bawansa don in dawo da Yaƙub gare shi in kuma tattara Isra’ila gare shi, gama an girmama ni a gaban Ubangiji Allahna kuma ne ƙarfina
6 TUHAN berkata kepadaku, "Tugas yang lebih besar menanti engkau, hai hamba-Ku; kau tidak hanya akan memulangkan sisa keturunan Yakub dan memulihkan kebesaran suku-suku Israel, tetapi Kujadikan pula terang bangsa-bangsa, supaya seluruh dunia diselamatkan."
ya ce, “Ɗan ƙaramin abu ne ka zama bawana don ka maido da kabilar Yaƙub ka kuma dawo da waɗannan na Isra’ilawan da na kiyaye. Zan kuma mai da kai haske ga Al’ummai, don ka kawo cetona zuwa iyakokin duniya.”
7 Allah kudus Penyelamat Israel berkata kepada orang yang sangat dihina, dan yang dibenci oleh bangsa-bangsa serta menjadi hamba para penguasa, "Raja-raja akan melihat perbuatan-Ku; mereka akan bangkit menghormati Aku. Para penguasa akan melihatnya juga, lalu sujud menyembah." Itu terjadi karena TUHAN telah memilih hamba-Nya; Allah kudus Israel setia kepada janji-Nya.
Ga abin da Ubangiji yana cewa, Mai Fansa da kuma Mai Tsarkin nan na Isra’ila gare shi wanda al’ummai suka rena suka kuma ki, ga bawan masu mulki. “Sarakuna za su gan ka su kuma miƙe tsaye, sarakuna za su gani su kuma rusuna, saboda Ubangiji, wanda yake mai aminci, Mai Tsarkin nan na Isra’ila, wanda ya zaɓe ka.”
8 TUHAN berkata kepada umat-Nya, "Pada waktu Aku berkenan, Aku akan menjawab; pada hari Aku menyelamatkan, Aku menolong kamu. Kamu Kulindungi dan Kujaga, dan Kujadikan perjanjian bagi bangsa-bangsa. Kupulihkan negeri yang sunyi sepi menjadi tanah pusaka yang didiami.
Ga abin da Ubangiji yana cewa, “A lokacin tagomashina zan amsa muku, kuma a ranar ceto zan taimake ku; zan kiyaye ku zan kuma sa ku zama alkawari ga mutane, don ku maido da ƙasa ku kuma sāke raba gādon kufai,
9 Orang yang dipenjarakan Kusuruh keluar; yang ada di tempat gelap Kubawa kepada terang. Bahkan di bukit yang gundul mereka tidak kekurangan, di sepanjang jalan tersedia makanan.
don ku ce wa waɗanda suke cikin kurkuku, ‘Ku fito,’ ga waɗanda suke cikin duhu kuma, ‘Ku’yantu!’ “Za su yi kiwo kusa da hanyoyi su kuma sami wurin kiwo a kowane tudu.
10 Mereka tak akan menjadi haus atau lapar, dan tak akan ditimpa terik matahari di padang gurun. Sebab Aku, penyayang mereka, akan membimbing mereka, dan menuntun mereka ke sumber-sumber air.
Ba za su taɓa jin yunwa ko ƙishi ba, ba kuwa zafin hamada ko rana ta buge su ba. Shi da ya yi musu jinƙai zai jagorance su ya kuma bishe su kusa da maɓulɓulan ruwa.
11 Aku akan membuat jalan melalui pegunungan, semua jalan raya-Ku akan Kuratakan.
Zan mayar da dukan duwatsu su zama hanyoyi, a kuma gyara manyan hanyoyina.
12 Dari jauh umat-Ku berdatangan, dari utara, barat dan Sinim di selatan."
Duba, za su zo daga nesa waɗansu daga arewa, waɗansu daga yamma, waɗansu daga yankin Aswan.”
13 Bernyanyilah hai langit, bersoraklah hai bumi, hai gunung-gunung, bersoraklah gembira! Sebab TUHAN datang menghibur umat-Nya, Ia mengasihani umat-Nya yang tertindas.
Ku yi sowa don farin ciki, ya ku sammai; ki yi farin ciki, ya ke duniya; ku ɓarke da waƙa, ya ku duwatsu! Gama Ubangiji ya ta’azantar da mutanensa zai kuma ji tausayin mutanensa da suke shan wahala.
14 Tetapi penduduk Yerusalem berkata, "TUHAN sudah meninggalkan kita, TUHAN kita sudah melupakan kita."
Amma Sihiyona ta ce, “Ubangiji ya yashe ni, Ubangiji ya manta da ni.”
15 TUHAN menjawab, kata-Nya, "Mungkinkah seorang ibu melupakan anaknya, dan tidak menyayangi anak kandungnya? Sekalipun dia melupakannya, Aku tak akan melupakan engkau!
“Yana yiwuwa mahaifiya ta manta da jariri a ƙirjinta ta kuma kāsa nuna tausayi ga yaron da ta haifa? Mai yiwuwa ta manta, amma ba zan taɓa manta da ke ba!
16 Yerusalem, Aku selalu ingat padamu; namamu Kuukir di telapak tangan-Ku.
Duba, na zāna ki a tafin hannuwana; katangarki kullum suna a gabana.
17 Orang-orang yang membangun engkau segera datang, dan yang telah menghancurkan engkau akan pergi.
’Ya’yanki maza su komo da gaggawa, waɗanda suka lalatar da ke kuwa za su bar ki.
18 Lihatlah dan pandanglah di sekelilingmu, rakyatmu sudah berkumpul dan datang kepadamu. Demi Aku, Allah yang hidup, Aku berkata, sungguh, engkau akan bangga karena pendudukmu, seperti pengantin wanita bangga karena perhiasannya.
Ki ɗaga idanunki ki duba kewaye; dukan’ya’yanki sun taru suka kuma dawo gare ki. Muddin ina raye,” in ji Ubangiji, “Za ki yafa su duka kamar kayan ado; za ki yi ado da su, kamar amarya.
19 Negerimu yang tandus dan sunyi sepi, sekarang menjadi terlalu sempit bagi orang-orang yang ingin mendiaminya. Dan orang-orang yang mau membinasakan engkau, sudah pergi jauh daripadamu.
“Ko da yake an lalatar da ke aka kuma mai da ke kufai ƙasarki kuma ta zama kango, yanzu za ki kāsa sosai saboda yawan mutanenki, kuma waɗanda suka cinye ki za su kasance can da nisa.
20 Anak-anak yang lahir di pengasingan akan berkata kepadamu, 'Negeri ini terlalu sempit bagiku, berilah tempat supaya aku dapat diam di sini.'
’Ya’yan da aka haifa a lokacin baƙin cikinki za su ce a kunnenki, ‘Wannan wuri ya yi mana kaɗan ƙwarai; ki ƙara mana wurin zama.’
21 Maka engkau akan berkata dalam hati, 'Siapakah yang melahirkan anak-anak itu bagiku? Bukankah aku sudah kehilangan anak-anakku, dan tak dapat melahirkan lagi? Aku diangkut dalam pembuangan dan disingkirkan dan ditinggalkan seorang diri. Jadi dari mana anak-anak itu, dan siapa yang membesarkan mereka?'"
Sa’an nan za ki ce a zuciyarki, ‘Wa ya haifa waɗannan? Na yi baƙin ciki na kuma zama wadda ba ta haihuwa; an yi mini daurin talala aka kuma ƙi ni. Wane ne ya yi renon waɗannan? An bar ni ni kaɗai, amma waɗannan, ina suka fito?’”
22 TUHAN Yang Mahatinggi berkata kepada umat-Nya, "Aku akan memberikan tanda kepada bangsa-bangsa dan mereka akan memulangkan anak-anakmu; anak-anakmu laki-laki akan digendong, dan anak-anakmu perempuan dipikul di atas bahu.
Ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka ya ce, “Duba, zan yi alama wa Al’ummai, zan ɗaga tutana wa mutane; za su kawo’ya’yanki maza a hannuwansu su riƙe’ya’yanki mata a kafaɗunsu.
23 Raja-raja akan seperti bapak bagimu, dan ratu-ratu sebagai ibu. Mereka akan sujud menghormati engkau dan merendahkan diri terhadapmu. Maka engkau akan tahu bahwa Aku TUHAN; orang yang berharap pada-Ku tidak dikecewakan."
Sarakuna za su zama kamar iyayen reno, sarauniyoyinsu kuma za su yi renonku kamar uwaye. Za su rusuna a gabanki da fuskokinsu har ƙasa; za su lashe ƙura a ƙafafunki. Sa’an nan za ki san cewa ni ne Ubangiji; waɗanda suke sa zuciya gare ni ba za su sha kunya ba.”
24 Kamu bertanya, "Mungkinkah jarahan dirampas dari tangan pahlawan, atau tawanan direbut dari genggaman orang kejam?"
Za a iya ƙwace ganima daga jarumawa, ko a kuɓutar da kamammu daga hannun marasa tsoro?
25 TUHAN menjawab, "Itulah yang akan terjadi. Tawanan para pahlawan akan direbut kembali. Jarahan orang kejam akan dirampas lagi. Sebab Aku sendiri melawan musuhmu; Aku akan menyelamatkan anak-anakmu.
Amma ga abin da Ubangiji yana cewa, “I, za a ƙwace kamammu daga jarumawa, a kuma karɓe ganima daga hannun marasa tsoro; zan gwabza da waɗanda suke gwabzawa da ke, zan kuwa ceci’ya’yanki.
26 Aku akan membuat musuhmu mabuk darah, sehingga mereka saling membunuh. Maka seluruh umat manusia akan tahu, bahwa Aku, TUHAN, Penyelamatmu; Yang Mahakuat, Allah Yakub, Penebusmu."
Zan sa masu zaluntarki su ci naman jikinsu; za su bugu da jininsu, sai ka ce sun sha ruwan inabi. Sa’an nan dukan mutane za su sani cewa ni, Ubangiji, ni ne Mai Cetonki, Mai Fansarki, Maɗaukakin nan na Yaƙub.”

< Yesaya 49 >