< Yesaya 22 >

1 Inilah pesan tentang Lembah Penglihatan: Hai, penduduk Yerusalem, mengapa kamu semua naik ke atap rumah?
Abin da Allah ya faɗa game da Kwarin Wahayi. Mene ne ya dame ku a yanzu, da dukanku kuka hau kan rufin gidaje.
2 Tidak patut seluruh kota berpesta-pesta dan bersorak gembira. Sebab pejuang-pejuangmu yang mati dalam perang ini bukan mati karena bertempur.
Ya kai gari cike da hayaniya, Ya ke birnin tashin hankali da alkarya mai murna? Mutanenki ba su mutu ta wurin takobi ba, ba kuwa za su mutu a yaƙi ba.
3 Semua panglimamu melarikan diri dan ditawan sebelum mereka sempat menembakkan panah. Semua orang kuatmu tertawan juga walaupun sudah lari jauh.
Dukan shugabanninki sun gudu gaba ɗaya; an kama su ba tare da an yi amfani da baka ba. Dukanku da aka kama an kwashe ku ɗaurarru gaba ɗaya, kun gudu tun abokin gāba yana da nisa.
4 Jangan perhatikan aku; biarkan aku meratapi orang-orang dari bangsaku yang telah tewas. Jangan coba menghibur aku.
Saboda haka na ce, “Ƙyale ni kurum; bari in yi kuka mai zafi. Kada ka yi ƙoƙarin ta’azantar da ni a kan hallakar mutanena.”
5 Memang, TUHAN Yang Mahatinggi dan Mahakuasa telah menetapkan hari ini sebagai hari kekacauan, kegemparan dan huru-hara di Lembah Penglihatan. Tembok-tembok kota sudah dirobohkan. Teriakan minta tolong bergema di bukit-bukit.
Ubangiji, Ubangiji Maɗaukaki, yana da ranar giggicewa da tattakewa da banrazana a cikin Kwarin Wahayi, ranar ragargazawar katanga da ta yin kuka ga duwatsu.
6 Orang Siria datang dengan kuda dan kereta perang, orang Elam bersenjatakan busur dan panah, orang Kir menyiapkan perisainya.
Elam ya ɗauki kwari da baka, tare da mahayan kekunan yaƙinta da dawakai; Kir ta buɗe garkuwoyi.
7 Lembah-lembah subur Yehuda penuh dengan kereta perang. Pasukan berkuda siap di depan gerbang-gerbang Yerusalem.
Kwarurukanku mafi kyau sun cika da kekunan yaƙi, an kuma tsai da mahayan dawakai a ƙofofin birni.
8 Seluruh pertahanan Yehuda runtuh. Pada waktu itu, kamu memeriksa alat-alat perang di gudang senjata.
An rurrushe kāriyar Yahuda, a ranan nan kuwa kun yi la’akari da makamai a cikin Fadan Kurmi;
9 Kamu menemukan banyak sekali retak di tembok kota Yerusalem yang perlu diperbaiki. Kamu memeriksa semua rumah di Yerusalem, membongkar beberapa di antaranya dan memakai batunya untuk memperbaiki tembok kota. Untuk mengumpulkan air,
kuka ga cewa Birnin Dawuda tana da wuraren kāriya masu yawa da suka tsattsage; kuka tattara ruwa a Tafkin Ƙasa.
Kuka ƙirga gine-gine a Urushalima kuka kuma rurrushe gidaje don ku ƙarfafa katanga.
11 kamu membuat kolam di dalam kota dan menampung air dari kolam lama. Tetapi kamu tidak memperhatikan Allah yang sudah lama merencanakan semua itu, dan yang menyebabkan itu terjadi.
Kuka gina matarar ruwa tsakanin katanga biyu saboda ruwan Tsohon Tafki, amma ba ku yi la’akari da Wannan da ya yi su ba, ko ku kula da Wannan da ya shirya shi tuntuni.
12 Pada waktu itu TUHAN Yang Mahatinggi dan Mahakuasa menyuruh kamu menangis dan meratap, mencukur kepala dan mengenakan kain karung.
Ubangiji, Ubangiji Maɗaukaki ya kira ku a wannan rana don ku yi kuka ku yi ihu, don ku aske gashinku ku kuma sa tsummoki.
13 Tapi sebaliknya, kamu bersenang-senang dan berpesta. Kamu menyembelih sapi dan domba, makan daging dan minum air anggur sambil berseru, "Marilah kita makan dan minum, sebab besok kita mati!"
Amma duba, sai ga shi kuna farin ciki kuna kuma murna, kuna yankan shanu kuna kashe tumaki, kuna cin nama kuna kuma shan ruwan inabi! Kuna cewa, “Bari mu ci mu kuma sha, gama gobe za mu mutu!”
14 TUHAN Yang Mahatinggi dan Mahakuasa menyatakan diri kepadaku dan berkata, "Sungguh, kejahatan mereka itu tak akan Kuampuni sampai mereka mati. Aku, TUHAN, telah berbicara."
Ubangiji Maɗaukaki ya bayyana wannan a kunnena cewa, “Har ranar mutuwarka ba za a yi kafarar wannan zunubi ba,” in ji mai girma Ubangiji Maɗaukaki.
15 TUHAN Yang Mahatinggi dan Mahakuasa menyuruh aku menemui Sebna, kepala rumah tangga istana, untuk menyampaikan kepadanya pesan TUHAN ini,
Ga abin da Ubangiji, Ubangiji Maɗaukaki, ya faɗa, “Je, ka faɗa wa wannan mai hidima, Shebna, sarkin fada.
16 "Sangkamu engkau ini siapa? Apa hakmu sehingga engkau memahat kuburan bagimu di bukit batu?
Mene ne kake yi a nan kuma wa ya ba ka izini ka haƙa kabari wa kanka a nan, kana fafe kabarinka a bisa kana sassaƙa wurin hutunka a dutse?
17 Awas, Aku akan membuang engkau jauh-jauh. Engkau akan Kucekam dan Kugulung-gulung lalu Kugulingkan seperti bola ke negeri yang besar. Di sana engkau akan mati di samping kereta-kereta kebanggaanmu. Engkau telah mencemarkan nama keluarga tuanmu.
“Ka yi hankali, Ubangiji yana shirin ya kama ka da ƙarfi ya kuma ɗauke ka, ya kai mai ƙarfi.
Zai dunƙule ka kamar ƙwallo ya jefa ka a cikin ƙasa mai girma. A can za ka mutu a can kuma kekunan yaƙinka masu daraja za su kasance, abin kunya kake ga gidan maigidanka!
19 Sebab itu engkau akan Kupecat dari jabatanmu dan Kuturunkan dari pangkatmu yang tinggi.
Zan tumɓuke ka daga makaminka, za a kuma kore ka daga matsayinka.
20 Pada waktu itu Aku akan memanggil hamba-Ku Elyakim anak Hilkia.
“A wannan rana zan kira bawana, Eliyakim ɗan Hilkiya.
21 Pakaian kebesaran dan ikat pinggangmu akan Kukenakan padanya. Segala kekuasaanmu akan Kuberikan kepadanya. Ia akan menjadi bapak bagi penduduk Yerusalem dan Yehuda.
Zan rufe shi da rigarka in kuma yi masa ɗamara in miƙa masa ikonka. Zai zama mahaifi ga waɗanda suke zama a Urushalima da kuma gidan Yahuda.
22 Ia akan berkuasa penuh di bawah raja keturunan Daud. Ia akan memegang kunci kerajaan. Kalau ia membuka, tak ada yang dapat menutup, dan kalau ia menutup, tak ada yang dapat membuka.
Zan sa mabuɗin gidan Dawuda a kafaɗarsa; abin da ya buɗe ba mai rufewa, kuma abin da ya rufe ba mai buɗewa.
23 Dia akan Kuberi kedudukan yang teguh seperti pasak terpasang kuat pada tembok. Seluruh keluarganya akan dihormati karena dia.
Zan kafa shi kamar turke a tsayayyen wuri; zai zama mazaunin daraja domin gidan mahaifinsa.
24 Tetapi kaum kerabat dan tanggungannya akan menjadi beban baginya. Mereka akan menggantungkan diri kepadanya, seperti periuk belanga bergantungan pada pasak.
Dukan ɗaukakar iyalinsa za tă rataya a kansa daga’ya’yansa da zuriyarsa har zuwa dukan ƙananan kayan aikinsa, wato, daga kwanoni har zuwa tuluna.
25 Kalau itu terjadi, maka pasak yang dipasang dengan kuat itu akan terlepas dan jatuh. Dan itulah penghabisan kaum keluarga dan semua orang yang menggantungkan diri kepadanya. Aku, TUHAN, telah berbicara."
“A ranan nan, in ji Ubangiji Maɗaukaki, turken da aka kafa a tsayayyen wuri zai sumɓule; za a sare shi ya fāɗi, za a kuma datse nauyin da yake rataya a kansa.” Ni Ubangiji na faɗa.

< Yesaya 22 >