< Hosea 11 >

1 TUHAN berkata, "Aku mengasihi Israel sejak ia masih kecil, Kupanggil anak-Ku itu keluar dari Mesir.
“Sa’ad da Isra’ila yake yaro, na ƙaunace shi, daga Masar kuma na kira ɗana.
2 Tapi makin Kupanggil anak-Ku itu semakin ia menjauhi Aku. Ia membawa kurban dan membakar dupa untuk Baal dan dewa-dewa lainnya.
Amma yawan kiran da na yi wa Isra’ila haka nesa da ni da suke ta yi. Suka miƙa hadaya ga Ba’al suka kuma ƙona turare ga siffofi.
3 Padahal Akulah yang mengajar Israel berjalan, dan yang memeluknya dengan kasih sayang. Akulah yang merawat dia tapi ia tak mau mengakuinya.
Ni ne na koya wa Efraim tafiya ina kama su da hannu; amma ba su gane cewa ni ne na warkar da su ba.
4 Dengan segala kasih sayang-Ku, Kudekatkan dia pada-Ku. Segala penderitaannya Kuringankan, dan dengan murah hati Kuberi dia makan.
Na bishe su da linzamin alheri da tausayi, da ragamar ƙauna; Na cire karkiya daga wuyansu na kuma rusuna na ciyar da su.
5 Orang-orang Israel itu tidak mau kembali kepada-Ku, sebab itu mereka harus kembali ke Mesir, dan bangsa Asyur akan memerintah mereka.
“Ba za su koma Masar ba Assuriya kuma ba za tă yi mulki a bisansu ba saboda sun ƙi su tuba ba?
6 Pertempuran akan berkobar sampai ke dalam kota-kota mereka, pintu-pintu gerbang akan dirusakkan, dan umat-Ku dibinasakan. Itu terjadi karena mereka mengikuti kemauannya sendiri,
Takuba za su yi ta wulgawa a biranensu, za su hallaka sandunan ƙarafan ƙofofinsu su kuma kawo ƙarshen ƙulle-ƙullensu.
7 dan berkeras untuk meninggalkan Aku. Maka mereka akan tertindas, tapi tak ada yang membebaskan mereka meskipun mereka berteriak minta tolong."
Mutanena sun ƙudura su juye daga gare ni. Ko da ma suka yi kira ga Mafi Ɗaukaka, ta ko ƙaƙa ba zai girmama su ba.
8 TUHAN berkata, "Hai Israel, tak mungkin engkau Kubiarkan atau Kutinggalkan. Mungkinkah engkau Kumusnahkan seperti Adma? Atau Kuperlakukan seperti Zeboim? Tak tega hati-Ku melakukan hal itu, karena cinta-Ku terlalu besar bagimu!
“Yaya zan ba da kai, Efraim? Yaya zan miƙa ka, Isra’ila? Yaya zan yi da kai kamar Adma? Yaya zan yi da kai kamar Zeboyim? Zuciyata ta canja a cikina; dukan tausayina ya huru.
9 Engkau tak akan Kuhukum di dalam kemarahan-Ku; engkau tidak akan Kuhancurkan lagi. Sebab Aku Allah, bukan manusia. Aku, Yang Kudus, menyertai engkau, dan tak mau lagi marah kepadamu."
Ba zan zartar da fushina mai zafi ba, ba kuwa zan juya in ragargaza Efraim ba. Gama ni Allah ne, ba mutum ba, Mai Tsarki a cikinku. Ba zan zo cikin fushi ba.
10 TUHAN berkata, "Umat-Ku akan mengikuti Aku apabila Aku mengaum seperti singa dan menggentarkan musuh mereka. Umat-Ku akan cepat-cepat datang dari sebelah barat untuk menyembah Aku.
Za su bi Ubangiji; zai yi ruri kamar zaki. Sa’ad da ya yi ruri,’ya’yansa za su zo da rawan jiki daga yamma.
11 Dari Mesir mereka akan datang secepat burung, dan dari Asyur seperti kawanan merpati. Lalu mereka akan Kubawa kembali ke rumah mereka. Aku, TUHAN, yang berbicara."
Za su zo da rawan jiki kamar tsuntsaye daga Masar, kamar kurciyoyi daga Assuriya. Zan zaunar da su a cikin gidajensu,” in ji Ubangiji.
12 TUHAN berkata, "Bangsa Israel mengelilingi Aku dengan dusta dan tipu; bangsa Yehuda tetap melawan Aku, Allah Yang Kudus dan setia.
Mutanen Efraim sun kewaye ni da ƙarairayi, gidan Isra’ila da ruɗu. Mutanen Yahuda kuma suna yi wa Allah ƙin ji, har ma a kan Mai Tsarkin nan mai aminci.

< Hosea 11 >