< Yehezkiel 35 >

1 TUHAN berkata kepadaku,
Maganar Ubangiji ta zo mini cewa,
2 "Hai manusia fana, kutukilah negeri Edom.
“Ɗan mutum, ka fuskanci Dutsen Seyir; ka yi annabci a kansa
3 Sampaikanlah kepada penduduknya apa yang Aku TUHAN Yang Mahatinggi katakan kepada mereka, 'Aku ini musuhmu, hai penduduk pegunungan Edom! Tanahmu akan Kujadikan sunyi sepi tanpa penghuni, dan kota-kotamu akan menjadi puing-puing. Maka tahulah kamu bahwa Akulah TUHAN.
ka ce, ‘Ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa ina gāba da kai, Dutsen Seyir, zan kuma miƙa hannuna gāba da kai in mai da kai kango.
4
Zan mai da garuruwanka kufai za ka kuma zama kango. Sa’an nan za ka san cewa ni ne Ubangiji.
5 Sejak dahulu kamu memusuhi Israel dan membiarkan mereka dibantai pada waktu mereka ditimpa bencana sebagai hukuman terakhir atas dosa mereka.
“‘Domin ka riƙe ƙiyayya ta tun dā, ka kuma ba da mutanen Isra’ila domin a kashe su da takobi a lokacin masifarsu, lokacin da adadin horonsu ya cika,
6 Oleh karena itu, demi Aku, Allah yang hidup, TUHAN Yang Mahatinggi, maut adalah nasibmu, dan kamu tidak dapat lolos daripadanya. Kamu telah bersalah sebab melakukan pembunuhan, maka pembunuhan pun akan mengejarmu.
saboda haka muddin ina raye, in ji Ubangiji Mai Iko Duka, zan sa a zub da jininka zan kuwa fafare ka. Da yake ba ka ƙi zub da jini ba, zub da jini zai fafare ka.
7 Kota-kotamu di pegunungan Edom akan Kujadikan sepi dan setiap orang yang melintasinya akan Kubunuh.
Zan mai da Dutsen Seyir kango in kuma yanke dukan waɗanda suke shiga da fita a cikinka.
8 Gunung-gunung akan Kututupi dengan mayat-mayatmu, bukit dan lembah akan Kupenuhi dengan korban pertempuran.
Zan cika duwatsunka da matattu; waɗanda aka kashe da takobi za su fāɗi a kan tuddanka, da cikin kwarurukanka, da cikin dukan kwazazzabanka.
9 Negerimu akan Kujadikan padang belantara untuk selama-lamanya, dan kota-kotamu tak akan lagi didiami orang. Maka tahulah kamu bahwa Akulah TUHAN.
Zan mai da kai kango har abada; ba za a zauna a cikin garuruwanka ba. Sa’an nan za ka san cewa ni ne Ubangiji.
10 Kamu mengatakan bahwa baik Yehuda maupun Israel dengan tanahnya masing-masing adalah hakmu, dan bahwa kamu akan memilikinya meskipun Aku, TUHAN, adalah Allah mereka.
“‘Domin kun ce, “Waɗannan al’ummai biyu da ƙasashe za su zama namu za mu kuma mallake su,” ko da yake Ni Ubangiji ina a can,
11 Sebab itu, demi Aku, Allah yang hidup, TUHAN Yang Mahatinggi, Aku akan membalas dendam kepadamu, karena kamu marah, cemburu dan benci kepada umat-Ku. Mereka akan tahu bahwa kamu Kuhukum karena perbuatanmu terhadap mereka.
saboda haka muddin ina raye, in ji Ubangiji Mai Iko Duka, zan sāka maka gwargwadon fushi da kuma kishin da ka nuna a ƙiyayyarsu da ka yi zan kuma sanar da kaina a cikinsu sa’ad da na hukunta ka.
12 Maka tahulah kamu bahwa Aku, TUHAN, telah mendengar ejekanmu waktu kamu berkata: Gunung-gunung Israel sudah menjadi sunyi sepi dan diserahkan menjadi mangsa kita.
Sa’an nan za ka san cewa Ni Ubangiji na ji duk abubuwan banzan da ka faɗa a kan duwatsun Isra’ila. Ka ce, “An mai da su kango an kuma ba mu su mu cinye.”
13 Hai bangsa Edom, kamu besar mulut dan berbicara dengan sombong kepada-Ku. Aku telah mendengar semua itu.
Ka yi fariya a kaina, ka kuma yi magana a kaina ba gaggautawa, na ji shi sarai.
14 Aku TUHAN Yang Mahatinggi berkata: Seluruh dunia akan senang pada waktu seluruh negerimu Kujadikan padang yang sunyi sepi,
Ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa yayinda dukan duniya take farin ciki, zan mai da kai kango.
15 sama seperti kamu pun senang waktu melihat Israel milik-Ku, menjadi sunyi sepi. Gunung-gunung Seir, bahkan seluruh tanah Edom akan menjadi sunyi sepi. Maka semua orang akan tahu bahwa Akulah TUHAN.'"
Domin ka yi farin ciki sa’ad da gādon gidan Isra’ila ya zama kufai, haka zan yi da kai, ya Dutsen Seyir, kai da dukan Edom. Sa’an nan za ka san cewa ni ne Ubangiji.’”

< Yehezkiel 35 >