< Yehezkiel 16 >

1 TUHAN berbicara lagi kepadaku,
Maganar Ubangiji ta zo mini cewa,
2 "Hai manusia fana, tunjukkanlah kepada Yerusalem perbuatan-perbuatan keji yang telah dilakukannya."
“Ɗan mutum, ka sa Urushalima ta san ayyukanta masu banƙyama
3 TUHAN Yang Mahatinggi menyuruh aku menyampaikan pesan ini kepada Yerusalem, "Hai Yerusalem, engkau lahir di tanah Kanaan. Ayahmu orang Amori dan ibumu orang Het.
ka ce, ‘Ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa wa Urushalima, Asalinki da haihuwarki daga ƙasar Kan’ana ne; mahaifinki mutumin Amoriyawa ne, mahaifiyarki kuma mutuniyar Hitti ce.
4 Ketika engkau lahir tak ada yang memotong tali pusatmu, atau memandikan engkau, atau memborehimu dengan garam, atau menyelimutimu dengan kain.
A ranar da aka haife ki ba a yanke cibiyarki ba, ba a kuma yi miki wanka don a tsabtacce ki ba, ba a kuma goge ki da gishiri ba ko a naɗe ki cikin tsummoki.
5 Tak seorang pun merasa kasihan kepadamu sehingga mau melakukan hal-hal itu bagimu. Ketika engkau lahir, tak ada yang sayang kepadamu, malahan engkau dibuang di ladang.
Ba wanda ya dube ki da tausayi ko ya nuna miki isashen jinƙai don yă yi miki ɗaya daga cikin waɗannan abubuwa. A maimako, sai aka jefar da ke a fili, gama a ranar da aka haife ki an ji ƙyamarki.
6 Kemudian lewatlah Aku dan melihat engkau menggeliat dalam genangan darahmu, tetapi Aku tak membiarkan engkau mati.
“‘Sa’an nan na wuce na ga kina birgima cikin jininki, yayinda kike kwance can cikin jininki sai na ce miki, “Ki rayu!”
7 Kuambil air lalu Kucuci darah dari tubuhmu. Kugosok kulitmu dengan minyak zaitun. Kubesarkan engkau seperti tanaman yang subur. Engkau tumbuh pesat, sehat dan semampai, serta menjadi seorang wanita muda. Buah dadamu mulai montok dan rambutmu panjang, tetapi engkau telanjang. Ketika Aku lewat lagi, Kulihat bahwa telah tiba waktumu untuk bercinta. Kubentangkan jubah-Ku pada tubuhmu yang telanjang, dan Kujanjikan cinta-Ku padamu. Ya, Kuikat janji perkawinan denganmu, dan engkau menjadi milik-Ku. Aku, TUHAN Yang Mahatinggi telah berbicara.
Na sa kin yi girma kamar tsiro a fili. Kin yi girma kika kuma yi tsayi kika zama mafiya kyau na kayan ado. Nononki suka fito, gashinki kuwa suka yi girma, duk da haka tsirara kike tik.
8
“‘Daga baya na wuce, da na dube ki sai na ga cewa kin yi girma sosai har kin kai a ƙaunace ki, na yafa gefen tufafina a kanki na kuma rufe tsiraincinki. Na rantse miki, na ƙulla alkawari da ke, kin kuwa zama tawa, in ji Ubangiji Mai Iko Duka.
9
“‘Na yi miki wanka na wanke miki jini daga gare ki na kuma shafa miki mai.
10 Kemudian Kupakaikan kepadamu gaun yang bersulam, sepatu dari kulit yang terhalus, ikat kepala dari kain linen dan jubah sutra.
Na rufe ki da rigar da aka yi wa ado na kuma sa miki takalman fata. Na sa miki riga ta lilin mai kyau na kuma rufe ki da riguna masu tsada.
11 Kurias engkau dengan permata, kalung dan gelang-gelang.
Na yi miki ado da kayan ado masu daraja, na sa miki mundaye a hannuwanki da abin wuya a wuyanki,
12 Kuberikan kepadamu cincin hidung, anting-anting dan mahkota yang indah.
na kuma sa miki zobe a hancinki, abin kunne a kunnuwanki da rawani mai kyau a kanki.
13 Demikianlah engkau berhiaskan emas dan perak; pakaianmu terbuat dari kain linen dan sutra bersulam. Engkau boleh makan roti dari terigu yang terbaik, dengan madu dan minyak zaitun. Kecantikanmu sungguh luar biasa dan engkau menjadi ratu.
Haka kuwa aka caɓa miki zinariya da azurfa; tufafinki kuwa na lilin mai kyau da riguna masu tsada waɗanda aka yi musu ado. Abincinki na gari mai laushi ne, zuma da man zaitun. Kika zama kyakkyawa har kika kuma zama sarauniya.
14 Segala bangsa memuji kecantikanmu yang sempurna itu, dan Akulah yang telah membuatmu jelita. Aku TUHAN Yang Mahatinggi telah berbicara.
Sunanki ya yaɗu a cikin al’ummai saboda kyanki, domin darajar da na ba ki ya sa kyanki ya zama cikakke, in ji Ubangiji Mai Iko Duka.
15 Tetapi engkau menyalahgunakan kecantikanmu serta keharuman namamu. Engkau tidur dengan laki-laki mana pun yang lewat.
“‘Amma kika dogara ga kyanki kika kuma yi amfani da sunan da kika yi don ki zama karuwa. Kin yi ta jibga alherai a kan kowa da ya wuce, sai kyanki ya zama naki.
16 Sebagian dari pakaianmu kaugunakan untuk menghiasi tempat penyembahan berhalamu. Engkau menjadi pelacur dan memberikan tubuhmu kepada setiap laki-laki.
Kin ɗauki waɗansu tufafinki don ki yi wa kanki masujadai masu ado, inda kike karuwancinki. Irin waɗannan abubuwa bai kamata su faru ba, bai kuma kamata su taɓa faruwa ba.
17 Dari perhiasan emas dan perak yang Kuberikan kepadamu, kaubuat patung-patung orang lelaki, lalu engkau berbuat cabul dengan patung-patung itu.
Kika kuma ɗauki kayan ado masu kyau da na ba ki, kayan adon da aka yi da zinariya da azurfa, kika yi wa kanki gumakan maza kika kuma yi ta yin karuwanci da su.
18 Kaukenakan pada patung-patung itu pakaian bersulam yang telah Kuberikan kepadamu. Kaupersembahkan kepada mereka minyak zaitun dan dupa yang telah kauterima daripada-Ku.
Kika ɗauki rigunanki masu ado don ki sa a kansu, kika kuma miƙa maina da turarena a gabansu.
19 Kuberi kepadamu makanan dari terigu yang paling baik, madu dan minyak zaitun yang paling murni. Tetapi semua itu kaupersembahkan kepada berhala-berhala itu untuk menyenangkan hati mereka. Aku TUHAN Yang Mahatinggi telah berbicara.
Haka ma abincin da na tanada miki, lallausan gari, man zaitun, da zuman da na ba ki ki ci, kin miƙa su kamar turare mai ƙanshi a gabansu, in ji Ubangiji Mai Iko Duka.
20 Kemudian kaupersembahkan anak-anak kita, laki-laki dan perempuan, menjadi kurban kepada berhala-berhala. Belum cukupkah bahwa engkau tidak setia kepada-Ku?
“‘Kika kuma kwashe’ya’yanki maza da mata waɗanda kin haifa mini kika miƙa su kamar abinci ga gumakanki. Karuwancinki bai isa ba ne?
21 Haruskah kauambil juga anak-anak-Ku dan mengurbankan mereka kepada berhala-berhala?
Kin kashe’ya’yana kika kuma miƙa su ga gumaka.
22 Dalam hidupmu yang menjijikkan sebagai pelacur itu, sedikit pun engkau tak mengingat masa kecilmu dulu, ketika engkau telanjang dan menggeliat dalam genangan darahmu sendiri."
Cikin dukan ayyukan banƙyamarki da karuwancinki ba ki tuna da kwanakin ƙuruciyarki ba, sa’ad da kike tsirara tik, kina birgima cikin jininki.
23 TUHAN Yang Mahatinggi berkata, "Celakalah engkau! Sungguh celaka! Engkau telah melakukan segala kejahatan itu.
“‘Kaito! Kaitonki, in ji Ubangiji Mai Iko Duka. Bugu da ƙari a kan dukan waɗansu muguntarki,
24 Lagipula, di alun-alun kota dan di tepi setiap jalan engkau mendirikan tempat-tempat untuk menyembah berhala dan melacur.
kin gina wa kanki ɗakunan sama da gidajen tsafi a kowane dandali.
25 Engkau mencemarkan kecantikanmu. Tubuhmu kautawarkan kepada setiap laki-laki yang lewat, dan tak henti-hentinya engkau berzinah.
A kowane titi kin gina ɗakin tsafi kika kuma wulaƙanta kyanki, kina miƙa jikinki da ƙarin fasikanci ga duk mai wucewa.
26 Mesir, tetanggamu yang besar nafsunya itu, telah kaukawani tidur. Engkau sengaja melacur untuk membuat Aku marah.
Kin yi karuwanci da Masarawa, maƙwabtanki masu kwaɗayi, kika tsokane ni har na yi fushi da ƙarin fasikancinki.
27 Sekarang Aku bertindak untuk menghukum engkau dan mengambil berkat yang telah Kuberikan kepadamu. Kuserahkan engkau kepada orang-orang Filistin yang benci kepadamu dan yang muak melihat kelakuanmu yang kotor itu.
Saboda haka na miƙa hannuna gāba da ke na kuma rage iyakarki; na ba da ke ga abokan gābanki masu haɗama,’yan matan Filistiyawa, waɗanda suka sha mamaki saboda halinki na lalata.
28 Tetapi engkau belum juga merasa puas; sebab itu kaukejar-kejar orang Asyur. Engkau menjadi pelacur mereka, tetapi tidak juga mendapat kepuasan dari mereka.
Kin kuma yi karuwanci da Assuriyawa, domin ba kya ƙoshi; kai ko bayan wannan, ba ki ƙoshi ba.
29 Lalu engkau menjadi pelacur orang Babel, bangsa pedagang itu. Tetapi mereka pun tidak sanggup memberi kepuasan kepadamu."
Sai kika ƙara fasikancinki da ya haɗa da ƙasar cinikin Babilon, amma duk da haka ba ki ƙoshi ba.
30 TUHAN Yang Mahatinggi berkata, "Semuanya itu telah kaulakukan seperti pelacur yang tak tahu malu.
“‘Kina da rashin ƙarfi a zuci, in ji Ubangiji Mai Iko Duka, sa’ad da kika yi duk waɗannan abubuwa, kina yi kamar karuwar da aka watsa!
31 Di alun-alun kota dan di setiap jalan kaudirikan tempat-tempat untuk menyembah berhala dan melacur. Tetapi engkau bukanlah seperti pelacur biasa yang perlu uang.
Sa’ad da kika gina ɗakunan samanki a kowane gefen titi kika kuma gina ɗakunan tsafinki a kowane dandali, ba kamar karuwa kike ba, domin kin karɓi kuɗi.
32 Engkau seperti istri yang mengkhianati suaminya dan berbuat serong dengan laki-laki lain.
“‘Ke mazinaciyar mace! Kin gwammace baƙi a maimakon mijinki!
33 Seorang pelacur selalu mendapat bayaran, tetapi sebaliknya engkaulah yang memberi hadiah kepada kekasih-kekasihmu, bahkan kaubujuk mereka dengan uang supaya datang dari mana-mana untuk tidur bersamamu.
Kowace karuwa kan karɓi kuɗi, amma kina ba da kyautai ga dukan kwartayenki, kina ba su cin hanci don su zo wurinki daga ko’ina don alherai marasa ƙa’ida.
34 Engkau pelacur yang lain dari yang lain-lain. Tak ada yang memaksa engkau menjadi pelacur. Engkau tidak dibayar, malahan engkau sendiri yang membayar. Memang, engkau lain dari yang lain-lain."
Saboda haka cikin karuwancinki kin sha bamban da saura; babu wanda yake binki saboda alheranki. Ke dai dabam ce, gama kikan biya kuma ba mai biyanki.
35 Hai Yerusalem, pelacur, dengarlah apa yang dikatakan TUHAN Yang Mahatinggi, "Engkau telah membuka bajumu, dan sebagai pelacur kauserahkan tubuhmu kepada kekasih-kekasih dan berhala-berhalamu yang menjijikkan itu. Anak-anakmu kaubunuh dan kaukurbankan bagi berhala-berhala itu.
“‘Saboda haka, ke karuwa, ki ji maganar Ubangiji!
Ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa domin kin zubar da dukiyarki kika bayyana tsiraicinki cikin fasikancinki da kwartayenki, kuma saboda dukan gumakan banƙyamarki, kuma saboda kin ba su jinin’ya’yansu,
37 Karena itu, semua bekas kekasihmu akan Kukumpulkan, baik yang kausukai maupun yang kaubenci. Mereka akan berdiri mengelilingi engkau dan akan melepaskan seluruh pakaianmu, sehingga mereka dapat memandang tubuhmu yang telanjang.
saboda haka zan tattara dukan kwartayenki, waɗanda kike jin daɗinsu, waɗanda kike ƙauna da waɗanda kike ƙi. Zan tattara su gāba da ke daga dukan kewaye zan kuma tuɓe ki a gabansu, za su kuwa ga dukan tsiraicinki.
38 Engkau akan Kuhukum karena perzinahan dan pembunuhan yang telah kaulakukan itu. Dalam kemarahan dan murka-Ku engkau akan Kuhukum mati.
Zan hukunta ki da hukuncin matan da suke zina da kuma waɗanda suke zub da jini; zan kawo hakkin jini na fushina da kuma fushin kishina.
39 Engkau akan Kuserahkan kepada kekasih-kekasihmu itu, dan mereka akan merubuhkan tempat-tempat engkau melacur dan menyembah berhala. Segala pakaian dan perhiasanmu akan mereka rampas, sehingga engkau telanjang.
Sa’an nan zan miƙa ki ga kwartayenki, za su kuwa rurrushe ɗakunan samanki su kuma farfashe ɗakunan tsafinki. Za su tuɓe miki tufafinki su kuma kwashe kayan adonki masu kyau su bar ki tsirara tik.
40 Mereka akan menyuruh orang banyak melempari engkau dengan batu, dan memotong-motong tubuhmu dengan pedang.
Za su kawo taron jama’a a kanki, waɗanda za su jajjefe ki da dutse su sassare ki gunduwa-gunduwa da takubansu.
41 Mereka akan membakar rumah-rumahmu dan menyuruh para wanita menyaksikan penghukumanmu. Demikianlah akan Kuhentikan perzinahanmu. Engkau tak akan membagi-bagikan hadiah lagi kepada kekasih-kekasihmu.
Za su ƙone gidajenki su kuma hukunta ki a idon mata masu yawa. Zan kawo ƙarshen karuwancinki, ba za ki kuma ƙara biyan kwartayenki ba.
42 Baru setelah itu kemarahan-Ku akan reda, dan Aku akan menjadi tenang kembali. Aku tak akan marah lagi atau cemburu.
Sa’an nan fushina a kanki zai huce fushin kishina kuma ya kwanta; zan huce ba kuwa zan ƙara yin fushi ba.
43 Aku menghukum engkau karena engkau tak ingat bagaimana Aku merawat engkau ketika engkau masih muda. Engkau membuat Aku marah dengan segala perbuatanmu yang jahat itu. Mengapa segala kelakuanmu yang menjijikkan itu masih kautambah lagi dengan perzinahan? Aku TUHAN Yang Mahatinggi telah berbicara."
“‘Domin ba ki tuna da kwanakin ƙuruciyarki ba amma kika husatar da ni da waɗannan abubuwa, tabbatacce zan sāka miki alhakin ayyukanki, in ji Ubangiji Mai Iko Duka. Ba kin ƙara lalata ga dukan waɗansu ayyuka masu banƙyamarki ba?
44 TUHAN berkata, "Hai Yerusalem, orang-orang akan mengenakan peribahasa ini kepadamu, 'Seperti ibunya, begitu juga putrinya.'
“‘Duk mai yin amfani da karin magana zai faɗi wannan karin magana a kanki cewa, “Kamar yadda mahaifiya take haka’yar take.”
45 Memang, engkau adalah anak perempuan ibumu. Dia benci kepada suaminya dan kepada anak-anaknya sendiri. Engkau mirip saudara-saudaramu perempuan yang juga membenci suaminya dan anak-anaknya. Engkau dan saudara-saudaramu, yaitu kota-kota di sekitarmu mempunyai ibu orang Het dan ayah orang Amori.
Ke’yar mahaifiyarki ce da gaske, wadda ta ƙi mijinta da’ya’yanta; ke kuma’yar’uwar’yar’uwanki mata ce da gaske, waɗanda suka ƙi mazansu da’ya’yansu. Mahaifiyarki mutuniyar Hitti ce, mahaifinki kuma mutumin Amoriyawa ne.
46 Kakakmu adalah Samaria di utara dengan semua desanya. Dan adikmu adalah Sodom di selatan dengan semua desanya.
Babbar’yar’uwarki mutuniyar Samariya ce, wadda take zaune da’ya’yanta mata wajen arewa da ke; ƙanuwarki ita ce Sodom wadda take zaune kudu da ke tare da’ya’yanta mata.
47 Puaskah engkau mengikuti jejak mereka dan meniru perbuatan mereka yang menjijikkan itu? Belum! Tak berapa lama lagi engkau bahkan lebih bejat lagi daripada mereka.
Ba ki bi hanyoyinsu da abubuwansu na banƙyama kaɗai ba, sai ka ce wannan ya yi miki kaɗan, amma kin lalace fiye da su.
48 Demi Aku, Allah yang hidup, kata TUHAN Yang Mahatinggi, saudaramu Sodom dengan desa-desanya belum pernah sejahat engkau dengan desa-desamu.
Muddin in raye, in ji Ubangiji Mai Iko Duka,’yar’uwarki Sodom da’ya’yanta mata ba su yi abin da’ya’yanki mata suka yi ba.
49 Sodom dan desa-desanya sombong karena punya banyak persediaan makanan serta dapat hidup dengan tenang dan damai. Tetapi mereka tidak memperhatikan orang miskin dan orang hina.
“‘To, fa, ga zunubin’yar’uwarki Sodom. Ita da’ya’yanta mata sun yi girman kai, sun ƙoshi fiye da kima kuma ba su kula da wani abu ba; ba su taimaki matalauta da kuma masu bukata ba.
50 Mereka sombong dan keras kepala, serta melakukan hal-hal yang Kubenci. Sebab itu mereka Kuhancurkan seperti yang telah kaulihat.
Su masu girman kai ne kuma suka aikata abubuwa masu banƙyama a gabana. Saboda haka na kau da su kamar yadda ka gani.
51 Memang Samaria jahat, tetapi dosanya tidak ada separuh dari dosa-dosamu. Kelakuanmu jauh lebih jahat lagi. Saudara-saudaramu perempuan seakan-akan tidak bersalah dibandingkan dengan engkau. Engkau harus merasa malu dan hina!"
Samariya ba tă aikata ko rabin zunubanki ba. Kin aikata abubuwa masu banƙyama fiye da su, suka kuma sa’yan’uwanki mata suka zama kamar masu adalci ta wurin dukan waɗannan abubuwa da kika aikata.
Ki sha kunyarki, gama kin yi rangwame wa’yan’uwanki mata. Saboda zunubanki sun yi muni fiye da nasu, sai suka zama kamar sun fi ki adalci. Saboda haka, ki sha kunya ki kuma sha ƙasƙancinki, gama kin sa’yan’uwanki mata suka zama kamar su masu adalci ne.
53 TUHAN berkata kepada Yerusalem, "Sodom dan Samaria serta desa-desa mereka akan Kujadikan makmur kembali. Setelah itu, barulah engkau Kujadikan makmur juga.
“‘Amma fa, zan komo da nasarar Sodom da’ya’yanta mata da ta Samariya da’ya’yanta mata, nasararki kuma tare da su,
54 Dengan demikian engkau akan malu pada dirimu sendiri, dan kehinaanmu akan menunjukkan kepada saudara-saudaramu betapa baik nasib mereka.
domin ki sha ƙasƙancinki ki kuma sha kunyar dukan abin da kika aikata ta wurin ta’azantar da su.
55 Mereka dan desa-desa mereka akan menjadi makmur kembali, juga engkau dan desa-desamu.
’Yan’uwanki kuwa, Sodom da’ya’yanta mata da Samariya tare da’ya’yanta mata, za su koma kamar yadda suke a dā; ke kuma da’ya’yanki mata za ku koma kamar yadda kike a dā.
56 Bukankah engkau pernah menertawakan Sodom pada waktu engkau masih sombong
Ba za ki ma iya ambaci’yar’uwarki Sodom a ranar fariyarki ba,
57 dan kejahatanmu belum ketahuan? Sekarang engkau sama saja dengan dia; engkau menjadi bahan tertawaan orang Edom, orang Filistin dan tetangga-tetanggamu lainnya yang benci kepadamu.
kafin a tone muguntarki. Ko da ma haka, yanzu’ya’yan Arameyawa mata da dukan maƙwabtanta da kuma’ya’yan Filistiyawa mata suna miki dariyar, dukan waɗanda suke kewaye da ke da suka rena ki.
58 Engkau harus menderita sebagai akibat perbuatanmu yang kotor dan menjijikkan itu. Aku TUHAN telah berbicara."
Za ki ɗauki hakkin lalatarki da kuma ayyukanki masu banƙyama, in ji Ubangiji.
59 TUHAN Yang Mahatinggi berkata, "Engkau akan Kuperlakukan setimpal dengan perbuatanmu, sebab engkau telah mengingkari sumpahmu serta melanggar perjanjian-Ku dengan engkau.
“‘Ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa zan hukunta kamar yadda ya dace da ke, domin kin ƙyale rantsuwana ta wurin karya alkawari.
60 Tetapi Aku akan mengingat perjanjian yang telah Kubuat denganmu di masa mudamu dan membuat perjanjian denganmu yang berlaku untuk selama-lamanya.
Duk da haka zan tuna da alkawarin da na yi da ke a kwanakin ƙuruciyarki, zan kuma kafa madawwamin alkawari da ke.
61 Engkau akan teringat kepada perbuatan-perbuatanmu dan merasa malu sewaktu saudara-saudaramu Kukembalikan kepadamu. Mereka akan Kujadikan seperti anak-anakmu, meskipun hal itu tidak termasuk dalam perjanjian-Ku denganmu.
Sa’an nan za ki tuna da hanyoyinki ki kuma ji kunya sa’ad da kika karɓi’yan’uwanki mata, waɗanda suka girme ki da kuma waɗanda kika girme su. Zan ba da su kamar’ya’ya mata gare ki, amma ba bisa alkawarina da ke ba.
62 Aku akan membuat perjanjian yang baru denganmu. Maka tahulah engkau bahwa Akulah TUHAN.
Ta haka zan kafa alkawarina da ke, za ki kuma san cewa ni ne Ubangiji.
63 Aku akan memaafkan semua kesalahanmu, tetapi engkau tak akan dapat melupakannya dan engkau akan merasa malu untuk mengatakan apa pun. Aku TUHAN Yang Mahatinggi telah berbicara."
Sa’an nan, sa’ad da na yi kafara saboda ke domin dukan abin da kika aikata, za ki tuna ki kuma ji kunya har ki kāsa buɗe bakinki saboda kunya, in ji Ubangiji Mai Iko Duka.’”

< Yehezkiel 16 >