< Yehezkiel 11 >

1 Lalu aku diangkat oleh Roh Allah dan dibawa ke pintu gerbang Timur di Rumah TUHAN. Di situ kulihat 25 orang, di antaranya terdapat dua pemimpin bangsa, yaitu Yaazanya anak Azur dan Pelaca anak Benaya.
Sa’an nan Ruhu ya ɗaga ni sama ya kawo ni ƙofar gidan Ubangiji wadda take fuskantar gabas. Can a mashigi zuwa ƙofar akwai mutum ashirin da biyar, na kuma ga a cikinsu akwai Ya’azaniya ɗan Azzur da Felatiya ɗan Benahiya, shugabannin jama’a.
2 Allah berkata kepadaku, "Hai manusia fana, inilah orang-orang yang merencanakan kejahatan di kota ini dan memberi nasihat yang menyesatkan.
Ubangiji ya ce mini, “Ɗan mutum, waɗannan su ne mutanen da suke ƙulla mugunta suna kuma ba da muguwa shawara a cikin wannan birni.
3 Oleh sebab itu sampaikanlah pesan-Ku tentang hukuman bagi mereka, hai manusia fana. Sebab mereka mengatakan, 'Tak lama lagi rumah-rumah ini akan kita bangun kembali. Kota ini adalah periuk dan kitalah daging di dalamnya. Kita akan aman dari kecamuk api karena dilindungi oleh periuk ini.'"
Suna cewa, ‘Lokaci bai yi kusa da za a gina gidaje ba? Wannan birni yana tukunyar dahuwa, mu ne kuwa naman.’
4
Saboda haka yi annabci a kansu; yi annabci, ɗan mutum.”
5 Kemudian Roh TUHAN meliputi aku, dan aku disuruh TUHAN berkata kepada umat Israel, "Hai bangsa Israel, Aku tahu apa yang kamu katakan dan yang kamu rencanakan.
Sai Ruhun Ubangiji ya sauko a kaina, ya kuma faɗa mini in ce, “Ga abin da Ubangiji yana cewa, haka kuke cewa, ya gidan Isra’ila, amma na san abin da yake a zuciyarku.
6 Begitu banyak orang yang telah kamu bunuh, sehingga jalan-jalan kota penuh mayat.
Kun kashe mutane da yawa a wannan birni kuka kuma cika titunanta da gawawwaki.
7 Sebab itu, Aku, TUHAN Yang Mahatinggi, berkata kepadamu: Memang, kota ini adalah periuk, tetapi daging di dalamnya bukan kamu, melainkan mayat orang-orang yang telah kamu bunuh! Sedangkan kamu akan Kuusir keluar dari kota ini!
“Saboda haka ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa gawawwakin da kuka zubar a can su ne naman, wannan birni kuwa ita ce tukunya, amma zan kore ku daga cikinta.
8 Takutkah kamu kepada pedang? Akan Kudatangkan orang yang membawa pedang untuk menyerangmu.
Kuna jin tsoron takobi, kuma takobi ne zan kawo muku, in ji Ubangiji Mai Iko Duka.
9 Kamu akan Kubawa keluar dari kota dan Kuserahkan kepada orang asing. Aku telah menjatuhkan hukuman mati atas kamu.
Zan kore ku daga birnin in miƙa ku a hannuwan baƙi in kuma azabtar da ku.
10 Kamu akan tewas dalam peperangan di negerimu sendiri, maka tahulah kamu bahwa Akulah TUHAN.
Za ku mutu ta wurin takobi, zan kuma hukunta ku a iyakokin Isra’ila. Sa’an nan za ku san cewa ni ne Ubangiji.
11 Jadi, kamu tidak akan aman di dalam kota ini, tidak seperti daging di dalam sebuah periuk. Aku akan mengejar dan menghukum kamu di mana pun kamu berada di negeri Israel.
Wannan birni ba za tă zama muku tukunya ba, ba kuwa za ku zama nama a cikinta ba; zan hukunta ku a iyakokin Isra’ila.
12 Maka tahulah kamu bahwa Akulah TUHAN dan kamu Kuhukum karena telah melanggar peraturan-peraturan-Ku dan mengabaikan perintah-perintah-Ku dengan mengikuti hukum-hukum bangsa-bangsa di sekelilingmu."
Za ku kuwa san cewa ni ne Ubangiji, gama ba ku bi ƙa’idodina ba balle ku kiyaye dokokina, amma kuka bi hanyoyin al’ummai kewaye da ku.”
13 Sementara aku mengucapkan perkataan itu, tiba-tiba saja Pelaca jatuh lalu mati. Maka aku pun sujud dan berseru, "Aduh TUHAN Yang Mahatinggi! Apakah seluruh sisa Israel ini hendak Kaubunuh?"
Yanzu yayinda nake yin annabci, sai Felatiya ɗan Benahiya ya mutu. Sai na fāɗi rubda ciki na kuma yi kuka da babbar murya na ce, “Kash, Ubangiji Mai Iko Duka! Za ka hallaka raguwar Isra’ila ƙaƙaf ne?”
14 TUHAN berkata kepadaku lagi,
Sai maganar Ubangiji ta zo mini cewa,
15 "Hai manusia fana, engkau dan teman-temanmu dalam pembuangan sedang dipercakapkan oleh penduduk Yerusalem. Kata mereka, 'Orang-orang buangan itu terlalu jauh dari Yerusalem untuk beribadat kepada TUHAN. Tanah Israel sudah diberikan TUHAN kepada kita.'
“Ɗan mutum,’yan’uwanka,’yan’uwanka waɗanda suke danginka na cikinka da kuma dukan gidan Isra’ila su ne waɗanda mutanen Urushalima suka ce, ‘Su ne da nisa daga Ubangiji; an ba mu wannan ƙasa ta zama mallakarmu.’
16 Sebab itu, sampaikanlah pesan-Ku ini kepada teman-temanmu dalam pembuangan, bahwa Akulah yang membawa mereka jauh-jauh ke antara bangsa-bangsa dan menyebarkan mereka di negeri-negeri itu. Namun sementara mereka ada di sana, Aku akan mendampingi mereka.
“Saboda haka ka ce, ‘Ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa ko da yake na kore su zuwa cikin al’ummai na kuma warwatsa su cikin ƙasashe, duk da haka na zama wuri mai tsarki a gare su a ƙasashen da suka tafi.’
17 Aku, TUHAN Yang Mahatinggi, menyatakan bahwa Aku akan mengumpulkan mereka dari negeri-negeri di tempat mereka tersebar, lalu mengembalikan tanah Israel kepada mereka.
“Saboda haka, ka ce, ‘Ga abin da Ubangiji Mai Iko Duka yana cewa zan tattaro ku daga al’ummai in kuma dawo da ku daga ƙasashen da aka warwatsa ku, zan kuwa sāke mayar muku da ƙasar Isra’ila.’
18 Bila mereka pulang, mereka akan membuang semua berhala yang keji dan menjijikkan yang mereka temukan.
“Za su dawo gare ta su kawar da dukan mugayen siffofi da gumaka masu banƙyama.
19 Mereka akan Kuberi hati yang baru dan budi yang baru. Hati mereka yang sekeras batu akan Kuambil dan Kuganti dengan hati yang taat kepada-Ku.
Zan ba su zuciya ɗaya in kuma sa sabon ruhu a cikinsu; zan fid da zuciyar dutse daga gare su in kuma ba su zuciya ta nama.
20 Maka mereka akan mentaati peraturan-peraturan-Ku dan setia menuruti segala perintah-Ku. Mereka akan menjadi umat-Ku dan Aku menjadi Allah mereka.
Sa’an nan za su bi ƙa’idodina su kuma yi hankali ga kiyaye dokokina. Za su zama mutanena, ni kuwa zan zama Allahnsu.
21 Tetapi orang-orang yang suka menyembah berhala-berhala yang keji dan menjijikkan akan Kuhukum karena kelakuan mereka yang jahat itu." Demikianlah kata TUHAN Yang Mahatinggi.
Amma game da waɗanda zukatansu suka karkata ga bin mugayen siffofi da gumakan banƙyama, zan sāka musu gwargwadon ayyukansu, in ji Ubangiji Mai Iko Duka.”
22 Kerub-kerub itu mulai terbang dan roda-roda itu ikut juga. Cahaya kemilau yang menandakan kehadiran Allah Israel ada di atas mereka.
Sa’an nan kerubobi, tare da da’irori kusa da su, suka buɗe fikafikansu, ɗaukakar Allah kuwa tana a bisansu.
23 Kemudian cahaya kemilau itu meninggalkan Yerusalem dan pindah ke gunung di sebelah timur kota itu.
Ɗaukakar Ubangiji ta haura daga cikin birnin ta sauka a bisa dutse gabas da shi.
24 Dalam penglihatan itu, Roh Allah mengangkat aku dan mengembalikan aku kepada orang-orang buangan di Babel. Kemudian menghilanglah penglihatan itu.
Ruhu ya ɗaga ni sama ya kuma kawo ni ga masu zaman bauta a ƙasar Babilon cikin wahayin da Ruhun Allah ya bayar. Sa’an nan wahayin da na gani ya rabu da ni,
25 Lalu aku menceritakan kepada orang-orang buangan segala yang diperlihatkan TUHAN kepadaku.
na kuwa faɗa wa masu zaman bautan dukan abin da Ubangiji ya nuna mini.

< Yehezkiel 11 >