< 2 Samuel 8 >

1 Beberapa waktu kemudian Raja Daud menyerang orang Filistin lagi. Ia mengalahkan mereka dan merebut tanah mereka.
Ana nan, sai Dawuda ya ci Filistiyawa da yaƙi, ya kawo ƙarshen mulkinsu a ƙasar, ya kuma ƙwace ƙasar Meteg Amma daga hannun Filistiyawa.
2 Daud juga mengalahkan orang Moab. Disuruhnya mereka berbaring di tanah, lalu dibunuhnya dua orang di antara tiap tiga orang. Jadi, orang Moab takluk kepada Daud dan membayar upeti kepadanya.
Haka kuma Dawuda ya ci Mowabawa. Ya sa suka kwanta a ƙasa, ya kuma auna su da igiya. Kowane awo biyu ya sa a kashe su, amma awo na uku sai yă sa a bar su da rai. Saboda haka Mowabawa suka zama bayin Dawuda, suka kuma kawo masa haraji.
3 Selanjutnya Daud mengalahkan Raja Hadadezer anak Rehob yang memerintah di Zoba, yaitu sebuah kerajaan dekat Damsyik. Pada waktu itu Hadadezer sedang dalam perjalanan hendak memulihkan kekuasaannya atas wilayah di dekat hulu Sungai Efrat.
Ban da haka, Dawuda ya yaƙi Hadadezer ɗan Rehob, sarkin Zoba. Wannan ya faru a lokacin da Hadadezer yake kan hanyarsa zuwa Kogin Yuferites don yă sāke mai da wurin a ƙarƙashin ikonsa.
4 Daud menawan 1.700 orang tentara berkuda dan 20.000 orang tentara berjalan kaki. Ia melumpuhkan semua kuda, kecuali sebagian, cukup untuk seratus kereta perang.
Dawuda ya kame keken yaƙinsa guda dubu, mahayan keken yaƙinsa dubu bakwai, da sojojin ƙasa dubu ashirin. Ya yayyanke agaran dawakan duka amma ya bar dawakai kekunan yaƙi ɗari.
5 Orang Siria dari Damsyik mengirim tentara untuk menolong Raja Hadadezer. Tetapi Daud mengalahkan mereka dan menewaskan 22.000 orang dari mereka.
Sa’ad da Arameyawan Damaskus suka zo don su taimaki Hadadezer sarkin Zoba, sai Dawuda ya karkashe dubu ashirin da biyunsu.
6 Kemudian Daud mendirikan perkemahan-perkemahan militer dalam wilayah mereka, dan mereka takluk serta membayar upeti kepadanya. TUHAN memberikan kemenangan kepada Daud di mana pun ia berperang.
Ya ajiye ƙungiyoyi sojoji a masarautar Arameyawan Damaskus, Arameyawa kuwa suka zama bayinsa, suka biya shi haraji. Ubangiji ya ba Dawuda nasara a duk inda ya tafi.
7 Tameng-tameng emas yang dipakai oleh tentara Hadadezer dirampas oleh Daud dan dibawa ke Yerusalem.
Dawuda ya kwashe garkuwoyin zinariya na shugabannin sojojin Hadadezer ya kawo Urushalima.
8 Selain itu Daud juga mengambil perunggu banyak sekali dari Betah dan Berotai, kota-kota yang dahulu dikuasai oleh Hadadezer.
Daga Teba da Berotai, garuruwan da suke ƙarƙashin Hadadezer, Sarki Dawuda ya kwashe tagulla masu yawan gaske.
9 Raja Tou dari Hamat mendengar bahwa Daud telah mengalahkan seluruh tentara Hadadezer.
Da Towu sarkin Hamat ya ji cewa Dawuda ya ci dukan rundunar Hadadezer,
10 Maka ia mengutus Yoram putranya untuk menyampaikan salam kepada Raja Daud dan mengucapkan selamat atas kemenangannya itu, sebab Hadadezer sudah sering berperang dengan Tou. Yoram datang kepada Daud dengan membawa banyak hadiah dari emas, perak dan perunggu.
sai ya aiki ɗansa Yoram wurin Sarki Dawuda yă gaishe, yă kuma yi masa barka saboda nasarar da ya yi a kan Hadadezer, gama Hadadezer nan ya hana Towu sakewa. Yoram ya tafi ɗauke da kayan azurfa, da na zinariya, da na tagulla.
11 Raja Daud mempersembahkan semua hadiah itu kepada TUHAN untuk dipergunakan dalam upacara ibadat. Demikian juga dilakukannya dengan barang-barang emas dan perak yang telah dirampasnya dari Hadadezer dan bangsa-bangsa yang dikalahkannya, yaitu bangsa Edom, Moab, Amon, Filistin dan Amalek.
Sarki Dawuda kuwa ya keɓe waɗannan kayayyaki wa Ubangiji, yadda ya yi da zinariya, da kuma azurfa daga dukan al’umman da ya mallaka,
wato, azurfa da zinariyan mutanen Edom, da na Mowabawa, da na Ammonawa, da na Filistiyawa, da na Amalekawa, da ganimar Hadadezer ɗan Rehob, sarkin Zoba.
13 Nama Daud menjadi lebih termasyhur lagi ketika ia kembali setelah menewaskan 18.000 orang Edom di Lembah Asin.
Dawuda kuwa ya ƙara zama shahararre bayan ya dawo daga kai wa ƙasar Aram hari, daga nan sai ya je ya karkashe mutanen Edom dubu goma sha takwas a Kwarin Gishiri.
14 Ia mendirikan perkemahan-perkemahan militer di seluruh Edom, dan orang-orang Edom itu takluk kepadanya. TUHAN memberikan kemenangan kepada Daud di mana pun ia berperang.
Ya ajiye rundunar sojoji ko’ina a Edom, dukan mutanen Edom kuwa suka zama bayin Dawuda. Ubangiji ya ba wa Dawuda nasara a duk inda ya tafi.
15 Demikianlah Daud memerintah seluruh Israel dan menjaga agar rakyatnya selalu diperlakukan dengan adil dan baik.
Dawuda ya yi mulkin dukan ƙasar Isra’ila, yana yin wa dukan jama’arsa shari’ar gaskiya da adalci.
16 Inilah pejabat-pejabat tinggi yang diangkat oleh Daud: Panglima angkatan bersenjata: Yoab anak Zeruya; Sekretaris istana: Yosafat anak Ahilud; Imam-imam: Zadok anak Ahitub, dan Ahimelekh anak Abyatar; Sekretaris negara: Seraya
Yowab ɗan Zeruhiya ya zama shugaban sojoji; Yehoshafat ɗan Ahilud kuwa shi ne marubucin tarihi;
Zadok ɗan Ahitub da Ahimelek ɗan Abiyatar, su ne firistoci; Serahiya kuma sakatare;
18 Kepala pengawal pribadi raja: Benaya anak Yoyada; Imam-imam di istana: putra-putra Daud.
Benahiya ɗan Yehohiyada ne shugaban Keretawa da Feletiyawa, wato, sojoji masu gadin Dawuda, sa’an nan’ya’yan Dawuda maza su ne mashawartan sarki.

< 2 Samuel 8 >