< 1 Tawarikh 23 >

1 Ketika Daud sudah tua sekali ia mengangkat Salomo menjadi raja Israel.
Sa’ad da Dawuda ya tsufa yana kuma da cikakken shekaru, ya sa ɗansa Solomon sarki bisa Isra’ila.
2 Raja Daud mengumpulkan semua pemimpin Israel, imam-imam dan orang Lewi,
Ya kuma tattara dukan shugabannin Isra’ila a wuri ɗaya, haka kuma ya yi da firistoci da Lawiyawa.
3 lalu ia menghitung semua orang laki-laki suku Lewi yang berumur tiga puluh tahun ke atas. Semuanya ada 38.000 orang.
Aka ƙidaya Lawiyawan da suke’yan shekaru talatin da haihuwa ko fiye, suka kai wajen mutum dubu talatin da takwas.
4 Lalu 24.000 orang di antara mereka ditugaskannya untuk menangani pekerjaan di Rumah TUHAN, 6.000 untuk mengurus administrasi dan perkara-perkara pengadilan,
Dawuda ya ce, “Cikin waɗannan, dubu ashirin da huɗu za su lura da aikin haikalin Ubangiji, dubu shida su zama manyan na ma’aikata da alƙalai.
5 4.000 untuk tugas pengawalan, dan 4.000 lagi untuk memuji TUHAN dengan alat-alat musik yang telah disediakan.
Dubu huɗu su zama matsaran ƙofofi, dubu huɗu kuma su yabi Ubangiji da kayayyakin bushe-bushe da na kaɗe-kaɗe waɗanda na tanada saboda wannan manufa.”
6 Daud membagi orang-orang Lewi itu dalam tiga kelompok menurut kaum mereka, yaitu kaum Gerson, Kehat dan Merari.
Dawuda ya rarraba Lawiyawa ƙungiya-ƙungiya bisa ga’ya’yan Lawi maza. Gershon, Kohat da Merari.
7 Gerson mempunyai dua anak laki-laki: Ladan dan Simei.
Na Gershonawa, Ladan da Shimeyi.
8 Anak-anak lelaki Ladan ada tiga orang: Yehiel, Zetam dan Yoel.
’Ya’yan Ladan maza su ne, Yehiyel na farko, Zetam da Yowel, su uku ne duka.
9 Mereka adalah kepala kaum keturunan Ladan. (Selomit, Haziel dan Haran adalah anak laki-laki Simei.)
’Ya’yan Shimeyi maza su ne, Shelomot, Haziyel da Haran, su uku ne duka. Waɗannan su ne kawunan iyalan Ladan.
10 Empat anak laki-laki Simei menurut urutan umur mereka adalah: Yahat, Ziza, Yeus dan Beria. Keturunan Yeus dan Beria tidak banyak, jadi mereka dianggap satu kaum.
’Ya’yan Shimeyi maza kuwa su ne, Yahat, Zina, Yewush da Beriya. Waɗannan su ne’ya’yan Shimeyi maza, su huɗu ne duka.
Yahat shi ne na fari, Ziza kuma na biyu, amma Yewush da Beriya ba su haifi’ya’ya maza da yawa ba; saboda haka aka ƙidaya su kamar iyali ɗaya a wurin rabon aiki.
12 Kehat mempunyai empat anak laki-laki: Amram, Yizhar, Hebron dan Uziel.
’Ya’yan Kohat maza su ne, Amram, Izhar, Hebron da Uzziyel, su huɗu ne duka.
13 Amram adalah ayah Harun dan Musa. (Harun dan keturunannya untuk selama-lamanya telah dikhususkan untuk mengurus perkakas-perkakas ibadat, membakar dupa bagi TUHAN, melayani TUHAN dan memberkati rakyat atas nama TUHAN.
’Ya’yan Amram maza su ne, Haruna da Musa. Haruna shi ne aka keɓe, shi da zuriyarsa har abada, don su tsarkake kayayyakin mafi tsarki, su miƙa hadayu a gaban Ubangiji, su yi hidima a gabansa su kuma furta albarku a cikin sunansa har abada.
14 Anak-anak lelaki Musa hamba Allah itu digolongkan ke dalam suku Lewi.)
An ƙidaya aka kuma haɗa’ya’yan Musa maza mutumin Allah a sashen kabilar Lawi.
15 Musa mempunyai dua anak laki-laki, yaitu Gersom dan Eliezer.
’Ya’yan Musa maza su ne, Gershom da Eliyezer.
16 Yang menjadi pemimpin anak-anak Gersom ialah Sebuel.
Zuriyar Gershom su ne, Shebuwel ne ɗan fari.
17 Eliezer mempunyai hanya seorang anak laki-laki, namanya Rehabya. Tetapi Rehabya mempunyai banyak sekali anak.
Zuriyar Eliyezer su ne, Rehabiya ne ɗan fari. Eliyezer ba shi da waɗansu’ya’ya maza, amma’ya’yan Rehabiya maza sun yi yawa.
18 Yizhar, anak Kehat yang kedua, mempunyai anak laki-laki bernama Selomit; ia adalah kepala kaum.
’Ya’yan Izhar maza su ne, Shelomit ne ɗan fari.
19 Hebron, anak Kehat yang ketiga, mempunyai empat anak laki-laki: Yeria yang tertua, berikut Amarya, Yehaziel dan Yekameam.
’Ya’yan Hebron maza su ne, Yeriya na fari, Amariya na biyu, Yahaziyel na uku da Yekameyam na huɗu.
20 Uziel, anak Kehat yang keempat, mempunyai dua anak laki-laki: Mikha yang tertua, dan Yisia.
’Ya’yan Uzziyel maza su ne, Mika na fari da Isshiya na biyu.
21 Merari mempunyai dua anak laki-laki bernama Mahli dan Musi. Mahli mempunyai dua anak laki-laki, yaitu Eleazar dan Kish,
’Ya’yan Merari maza su ne, Mali da Mushi.’Ya’yan Mali maza su ne, Eleyazar da Kish.
22 tetapi Eleazar meninggal tanpa mempunyai anak laki-laki; hanya anak-anak perempuan yang kawin dengan saudara-saudara sepupu mereka, yaitu anak-anak Kish.
Eleyazar ya mutu ba’ya’yan maza, yana da’ya’ya mata ne kawai.’Yan’uwansu,’ya’yan Kish maza, suka aure su.
23 Musi, anak Merari yang kedua, mempunyai tiga anak laki-laki: Mahli, Eder dan Yeremot.
’Ya’yan Mushi maza su ne, Mali, Eder da Yeremot, su uku ne duka.
24 Itulah nama-nama keturunan Lewi yang tercatat menurut nama kepala kaum dan keluarganya masing-masing. Mereka berumur dua puluh tahun ke atas dan mendapat tugas di Rumah TUHAN.
Waɗannan ne zuriyar Lawi bisa ga iyalansu, kawunan iyalai kamar yadda aka rubuta su a ƙarƙashin sunayensu aka kuma ƙirga kowa, wato, masu aikin da suke’yan shekara ashirin da haihuwa ko fiye waɗanda suka yi hidima a cikin haikalin Ubangiji.
25 Daud berkata, "TUHAN Allah Israel telah memberikan ketentraman kepada umat-Nya, dan Ia sendiri tinggal di Yerusalem untuk selama-lamanya.
Gama Dawuda ya ce, “Tun da Ubangiji, Allah na Isra’ila, ya ba da hutu ga mutanensa, ya kuma zo ya zauna a Urushalima har abada,
26 Karena itu, Kemah TUHAN dan semua perkakas yang dipakai untuk ibadat tidak perlu lagi dipikul oleh orang Lewi."
Lawiyawa ba sa ƙara bukata su ɗauki tabanakul ko kuwa waɗansu kayayyakin da ake amfani da su a hidima.”
27 Berdasarkan perintah-perintah terakhir dari Daud, semua orang Lewi, apabila sudah berumur 20 tahun, harus didaftarkan untuk bertugas.
Bisa ga umarnin ƙarshe na Dawuda, za a ƙidaya Lawiyawa daga’yan shekara ashirin ko fiye.
28 Mereka harus membantu imam-imam keturunan Harun dalam menyelenggarakan upacara ibadat di Rumah TUHAN, memelihara pelataran-pelataran dan kamar-kamar di Rumah TUHAN itu, serta menjaga supaya segala sesuatu yang sudah dikhususkan untuk TUHAN tidak menjadi najis.
Aikin Lawiyawa shi ne su taimaki zuriyar Haruna a hidimar haikalin Ubangiji; su lura da filaye da kuma ɗakunan da suke gefe, su tsarkake dukan kayayyaki masu tsarki, su kuma yi waɗansu ayyuka a gidan Allah.
29 Mereka juga bertanggung jawab atas yang berikut ini: roti yang dipersembahkan kepada Allah, tepung yang dipakai untuk persembahan kepada TUHAN, kue tipis yang dibuat tanpa ragi, kurban panggangan, dan tepung yang dicampur dengan minyak zaitun. Mereka harus juga menimbang dan menakar persembahan-persembahan yang dibawa ke Rumah TUHAN.
Su ne za su lura da burodin da aka ajiye a tebur, lallausan gari don hadaya ta gari, waina marar yisti, toyawa da kwaɓawa, da kuma dukan awon yawa da kuma girman abubuwa.
30 Selain itu mereka harus menyanyi untuk memuji TUHAN setiap pagi dan setiap malam;
Su ne kuma za su tsaya kowace safiya su yi godiya, su kuma yabi Ubangiji. Za su kuma yi haka da yamma
31 juga setiap waktu apabila ada kurban yang dibakar untuk TUHAN pada hari Sabat, pada perayaan Bulan Baru, dan pada perayaan-perayaan lainnya. Mengenai jumlah orang Lewi yang harus bertugas setiap kali, telah juga dibuat peraturannya. Untuk selama-lamanya orang Lewi harus melaksanakan tugas itu.
da kuma a duk sa’ad da aka miƙa hadayun ƙonawa ga Ubangiji a Asabbatai da bukukkuwan Sabon Wata da kuma a ƙayyadaddun bukukkuwa, za su yi hidima a gaban Ubangiji kullum bisa ga yawan da aka tsara da kuma a hanyar da aka tsara musu.
32 Mereka diberi juga tanggung jawab untuk memelihara Kemah TUHAN serta Rumah TUHAN dan untuk membantu saudara-saudara mereka, yaitu para imam keturunan Harun, dalam menyelenggarakan ibadat di tempat itu.
A haka kuwa Lawiyawa suka yi ayyukansu don Tentin Sujada, don Wuri Mai Tsarki da kuma a ƙarƙashin’yan’uwansu zuriyar Haruna, saboda hidimar haikalin Ubangiji.

< 1 Tawarikh 23 >