< II Na Lii 13 >

1 I KA makahiki iwakalua kumamakolu o Ioasa ke keiki a Ahazia ke alii o ka Iuda, i lilo ai o Iehoahaza, ke keiki a Iehu, i alii maluna o ka Iseraela ma Samaria, he umikumamahiku na makahiki o kona alii ana.
A shekara ta ashirin da uku ta Yowash ɗan Ahaziya, sarkin Yahuda, Yehoyahaz ɗan Yehu, ya zama sarkin Isra’ila a Samariya, ya kuwa yi mulki shekaru goma sha bakwai.
2 A hana ino aku la ia imua o Iehova, a hele aku la ia mamuli o ka hewa o Ieroboama ke keiki a Nebata, nana i hoolilo ka Iseraela i ka hewa; aole ia i haalele ia mea.
Ya aikata mugunta a gaban Ubangiji ta wurin bin zunuban Yerobowam ɗan Nebat, wanda ya sa Isra’ila ta aikata, bai kuwa guje musu ba.
3 A hoaia ka inaina o Iehova i ka Iseraela, a haawi aku la ia ia lakou iloko o ka lima o Hazaela, ke alii o Suria, a iloko o ka lima o Benehadada, he keiki a Hazaela i na la a pau.
Saboda haka fushin Ubangiji ya ƙuna a kan Isra’ila, kuma da daɗewa ya sa su a ƙarƙashin ikon Hazayel sarkin Aram da Ben-Hadad ɗansa.
4 A nonoi aku la o Iehoahaza ia Iehova, a hoolohe mai o Iehova ia ia: no kona ike ana i ke kaumaha o ka Iseraela, no ka mea, ua hookaumaha ke alii o Suria ia lakou.
Sai Yehoyahaz ya nemi tagomashin Ubangiji, Ubangiji kuwa ya saurare shi, domin ya gan irin matsin da sarkin Aram yake yi wa Isra’ila.
5 (A haawi mai la o Iehova i ka Iseraela i mea e pakele ai, a puka aku lakou mai lalo mai o ka lima o ko Suria: a noho iho la na mamo a Iseraela ma ko lakou halelewa, e like me ka manawa mamua.
Sai Ubangiji ya tā da mai ceto wa Isra’ila, suka kuma kuɓuta daga ikon Aram. Ta haka Isra’ilawa suka yi zama a gidajensu yadda suka yi a dā.
6 Aka, aole lakou i huli mai mai ka hewa mai o ko ka hale o Ieroboama, nana i hoolilo ka Iseraela i ka hewa, aka, hahai no lakou malaila: a e waiho ana hoi o Asetarota ma Samaria.)
Sai dai ba su bar yin zunuban gidan Yerobowam ba, wanda ya sa Isra’ila ta aikata; suka ci gaba da yinsu. Haka ma, ginshiƙin Ashera ta kasance a tsaye a cikin Samariya.
7 A i waiho iho la ia i na kanaka no Iehoahaza, he kanalima hoohololio, he umi na halekaa, a he umi tausani koa hele wawae wale no; no ka mea, ua luku aku ke alii o Suria ia lakou, a ua hoolike aku ia lakou me ka lepo no ka hehi ana.
Ba abin da ya rage na rundunar Yehoyahaz sai mahayan dawakai hamsin, kekunan yaƙi goma da kuma sojoji ƙasa dubu goma. Gama sarkin Aram ya hallaka sauran, ya kuma yi kaca-kaca da su kamar ƙura a masussuka.
8 A o na hana i koe a Iehoahaza, a o na mea a pau ana i hana'i, a me kona ikaika, aole anei i kakauia lakou iloko o ka buke oihanaalii a na'lii o ka Iseraela?
Game da sauran ayyukan mulkin Yehoyahaz, dukan abubuwan da ya yi da kuma nasarorinsa, duk a rubuce suke a cikin littafin tarihin sarakunan Isra’ila.
9 A hiamoe iho la o Iehoahaza me kona poe kupuna; a kanu iho la lakou ia ia ma Samaria: a o Ioasa kana keiki, nohoalii iho la ia ma kona wahi.
Yehoyahaz ya huta da kakanninsa, aka binne shi a Samariya, Yehowash ɗansa kuma ya gāje shi.
10 I ka makahiki kanakolukumamahiku o Ioasa ke alii o ka Iuda, i lilo ai o Iehoasa, ke keiki a Iehoahaza, i alii maluna o ka Iseraela ma Samaria, a he umikumamaono na makahiki o kona alii ana.
A shekaru talatin da bakwai ta Yowash sarkin Yahuda, Yehowash ɗan Yehoyahaz ya zama sarkin Isra’ila a Samariya, ya kuma yi mulki shekaru goma sha shida.
11 A hana ino aku la ia imua o Iehova, aole ia i haalele i na hewa a pau o Ieroboama ke keiki a Nebata, nana i hoolilo ka Iseraela i ka hewa; aka, hele no ia malaila.
Ya aikata mugunta a gaban Ubangiji, bai juya ga barin zunuban Yerobowam ɗan Nebat ba, wanda ya sa Isra’ila ta aikata, ya ci gaba da yinsu.
12 A o na hana i koe o Ioasa, a o na mea a pau ana i hana'i, a me kona ikaika ana i kana aku ai ia Amazia ke alii o ka Iuda, aole anei i kakauia lakou iloko o ka buke oihanaalii a na'lii o ka Iseraela?
Game da sauran ayyukan mulkin Yowash, da dukan abubuwan da ya yi, da kuma nasarorinsa, haɗe da yaƙin da ya yi da Amaziya sarkin Yahuda, duk a rubuce suke a cikin littafin tarihin sarakunan Isra’ila.
13 A hiamoe iho la o Ioasa me kona poe kupuna; a noho iho la o Ieroboama maluna o kona nohoalii: a kanuia iho la o Ioasa ma Samaria me na'lii o ka Iseraela.
Yowash ya huta da kakanninsa, Yerobowam kuwa ya gāje shi. Aka binne Yehowash a Samariya tare da sarakunan Isra’ila.
14 A mai iho la o Elisai, o kona mai ia i make ai. A iho mai o Ioasa, ke alii o ka Iseraela io na la, a auwe iho la maluna o kona maka, i aku la, E kuu makua, e kuu makua, o ka halekaa o ka Iseraela a me na hoohololio ona.
To, Elisha ya kamu da ciwon da ya kashe shi. Yowash sarkin Isra’ila ya gangara don yă gan shi, ya kuma yi kuka dominsa. Ya yi kuka yana cewa, “Babana! Babana, keken yaƙin Isra’ila da mahayan dawakanta!”
15 I aka la o Elisai ia ia, E lawe i kikoo a me na pua. A lawe ae la ia nona i kikoo a me na pua.
Elisha ya ce wa Yehowash, “Ka samo baka da kibiyoyi,” ya kuwa yi haka.
16 I aku la ia i ke alii o ka Iseraela, E kau aku i kou lima maluna o ke kikoo. A kau iho la ia i kona lima; a kau aku la o Elisai i kona mau lima maluna o na lima o ke alii.
Sai ya ce wa Yehowash sarkin Isra’ila, “Ka ɗauki baka a hannunka.” Da ya ɗauka, sai Elisha ya sa hannunsa a hannuwan sarki.
17 I aku la ia, E wehe ae i ka pukamakani ma ka hikina. A wehe ae la ia. Alaila i aku la o Elisai, E pana aku: a pana aku la ia. I aku la ia, O ka pua hoola no Iehova, a o ka pua hoola mai ko Suria mai: no ka mea, e pepehi auanei oe i ko Suria ma Apeka, a pau i ka lukuia.
Ya ce masa, “Ka buɗe taga wajen gabas,” sai ya buɗe. Sai Elisha ya ce, “Ka harba!” Sai ya harba. Elisha ya ce, “Kibiyar nasara ta Ubangiji, kibiyar nasara a kan Aram! Za ka hallaka Arameyawa sarai a Afek.”
18 I aku la ia, E lawe i na pua. A lawe iho la no ia. I aku la ia i ke alii o ka Iseraela, E hahau i ka honus. A hahau iho la ia, ekolu hahau ana, a oki.
Sa’an nan ya ce, “Ka ɗauki kibiyoyi,” sai sarkin ya ɗauko. Sai Elisha ya ce, “Ka caki ƙasa.” Sai ya caka sau uku sa’an nan ya daina.
19 A huhu aku la ke kanaka o ke Akua ia ia, i aku la, O kau pono no, i elima, a i eono paha hahau ana, alaila ua hahau iho oe i ko Suria, a pau i ka lukuia: aka, ano, e hahau aku oe i ko Suria i ekolu hahau ana wale no.
Sai mutumin Allah ya yi fushi da shi ya ce, “Da a ce ka caki ƙasar sau biyar ko shida; da za ka yi nasara a kan Aram ka kuma hallaka ta sarai. Amma yanzu za ka yi nasara a kanta sau uku ne kawai.”
20 A make iho la o Elisai, a kanu iho la lakou ia ia. A hele mai ka poe hao wale o ka Moaba i ka aina, i ka hiki ana mai o ka makahiki.
Elisha ya mutu, aka kuma binne shi. To, mahara Mowabawa sun saba kawo hari a ƙasar Isra’ila a kowace bazara.
21 A i ko lakou kanu ana i kekahi kanaka, aia hoi, ike aku la lakou i ka poe hao wale, hoolei aku la lakou i ke kanaka iloko o ka halelua o Elisai; a i ka iho ana o ke kanaka a pili i na iwi o Elisai, ola mai la ia, a ku maluna o kona wawae.
Wata rana yayinda waɗansu Isra’ilawa suke binne wani mutum, farat ɗaya sai ga mahara; saboda haka suka jefar da gawar mutumin a kabarin Elisha. Da gawar ta taɓa ƙasusuwan Elisha, sai mutumin ya farka, ya tashi ya tsaya da ƙafafunsa.
22 A o Hazaela ko alii o Suria, hookaumaha aku la ia i ka Iseraela i na la a pau o Iehoahaza.
Hazayel sarkin Aram ya musguna wa Isra’ila a duk tsawon mulkin Yehoyahaz.
23 A manao mai o Iehova ia lakou, a ahonui mai ia lakou, a nana mai ia lakou no kana berita ia Aberahama, ia Isaaka, a me Iakoha, aole ona makemake e luku aku ia lakou, aole hoi e hookuke aku ia lakou mai kona alo aku i keia manawa.
Amma Ubangiji ya nuna musu alheri, ya ji tausayinsu, ya kuma damu da su saboda alkawarinsa da Ibrahim, Ishaku da Yaƙub. Har yă zuwa yau bai yarda yă hallaka su ko yă shafe su daga gabansa ba.
24 A make aku la o Hazaela ke alii o Suria; a noho alii iho la o Benehadada, kana keiki, ma kona hakahaka.
Hazayel sarkin Aram ya mutu, sai Ben-Hadad ɗansa ya gāje shi.
25 A hoi aku la o Iehoaza ke keiki a Iehoahaza, a lawe aku la i na kulanakauhale mai ka lima aku o Benehadada, ke keiki a Hazaela, i ka mea ana i lawe ae mai ka lima aku o Iehoahaza kona makuakane ma ke kaua ana. Lanakila aku la o Ioasa maluna ona, ekolu no lanakila ana, a hoihoi mai ia i na kulanakauhale o ka Iseraela.
Sa’an nan Yowash ya sāke ƙwato garuruwan da Ben-Hadad ya ci da yaƙi a hannun mahaifinsa Yehoyahaz. Sau uku Yehowash ya yi nasara a kansa, ta haka kuwa ya ƙwace garuruwan Isra’ilawa.

< II Na Lii 13 >