< I Oihanaalii 14 >

1 NO Hirama ke alii o Turo, hoouna mai la ia i na elele io Davida la, me na laau kedera, me na kalaipohaku a me na kamana, e hana lakou i hale nona.
To, fa, Hiram sarkin Taya ya aika da’yan aika zuwa wurin Dawuda, tare da gumaguman al’ul, maginan duwatsu da kafintoci, don su gina wa Dawuda fada.
2 A ike iho la o Davida, na Iehova ia i hoopaa i alii maluna o ka Iseraela, no ka mea, ua hookiekieia kona aupuni iluna, no kona poe kanaka, o ka Iseraela.
Dawuda kuwa ya san cewa Ubangiji ya kafa shi a matsayin sarki a bisa Isra’ila kuma cewa an ɗaukaka mulkinsa saboda mutanensa Isra’ila.
3 Lawe ae la O Davida i na wahine hou ma Ierusalema: a na Davida mai na keikikane a me na kaikamahine hou.
A Urushalima, Dawuda ya ƙara auren waɗansu mata, ya kuma zama mahaifin ƙarin’ya’yan maza da mata.
4 Eia na inoa o na keiki i loaa ia ia ma Ierusalema; o Samua, o Sobaba, o Natana, a o Solomona,
Ga sunayen yaran da aka haifa masa a can. Shammuwa, Shobab, Natan, Solomon,
5 O Ibehara, o Elisua, o Elipeleta,
Ibhar, Elishuwa, Elfelet,
6 O Noga, o Nepega, o Iapia,
Noga, Nefeg, Yafiya,
7 O Elisama, o Beeliada, a o Elipeleta.
Elishama, Beyeliyada da Elifelet.
8 A lohe ae la na Pilisetia, ua poniia o Davida i alii maluna o ka Iseraela a pau, pii mai la na Pilisetia a pau e imi ia Davida. A lohe aku la o Davida, a hele aku la ia a ku e ia lakou.
Sa’ad da Filistiyawa suka ji an naɗa Dawuda sarki a bisa dukan Isra’ila, sai suka haura da cikakken mayaƙa don su neme shi, amma Dawuda ya ji game da wannan ya kuwa fita don yă ƙara da su.
9 Hele mai la na Pilisetia, a hoomoana iho la ma ke awawa o Repaima.
To, fa, Filistiyawa suka zo suka kai wa Kwarin Refayim hari;
10 Ninau aku la o Davida i ke Akua, i aku la, E pii aku anei au e ku e i na Pilisetia? E hoolilo anei hoi oe ia lakou i kuu lima? I mai la hoi o Iehova ia ia, E pii aku oe, no ka mea, e hoolilo aku no wau ia lakou i kou lima.
sai Dawuda ya roƙi Allah ya ce, “In tafi in yaƙi Filistiyawa? Za ka ba da su gare ni?” Ubangiji ya amsa masa ya ce, “Ka tafi, zan ba da su gare ka.”
11 Hele mai la lakou i Baala-perazima, a luku aku la o Davida ia lakou malaila. Alaila, i aku la o Davida, Ua poha aku la o Iehova maluna o ko'u poe enemi, e like me ka poha ana o ka wai. Nolaila, kapa aku la lakou i ka inoa o ia wahi, o Baala-perazima.
Saboda haka Dawuda da mutanensa suka haura zuwa Ba’al-Ferazim, a can kuwa suka ci Filistiyawa da yaƙi. Sai ya ce, “Kamar yadda ruwa kan raraki ƙasa, haka Allah ya raraki abokan gābana ta wurin hannuna.” Saboda haka aka kira wurin Ba’al-Ferazim.
12 A haalele mai lakou i na kii akua o lakou ilaila, kauoha aku la o Davida, a ua puhiia lakou i ke ahi.
Filistiyawa suka yashe allolinsu, Dawuda kuma ya ba da umarnai a ƙone su a wuta.
13 A hoomoana hou aku la na Pilisetia ma ke awawa.
Filistiyawa suka sāke kai hari wa kwarin;
14 Nolaila, ninau hou aku la o Davida i ke Akua; a olelo mai la ke Akua ia ia, Mai pii aku oe mahope o lakou: e huli ae mai o lakou aku, a e hoi mai maluna o lakou la ma kahi e ku pono ana i na laau silika.
sai Dawuda ya sāke roƙi Allah, Allah kuwa ya amsa masa, “Kada ka tafi kai tsaye, amma ka yi zobe kewaye da su, ka kuma fāɗa musu a gaban itatuwan tsamiya.
15 Ala lohe oe i ka halulu o ka hele ana ma na welau o na laau silika, alaila e hele aku oe e hoouka i ke kaua: no ka mea, ua hala aku ke Akua imua ou e pepehi i ka poe kaua o na Pilisetia.
Da zarar ka ji motsin takawa a sama itatuwan tsamiya, ka fita don yaƙi, domin wannan zai nuna cewa Allah ya fita a gabanka don yă bugi mayaƙan Filistiyawa.”
16 Nolaila, hana aku la o Davida e like me ka ke Akua i kauoha ai ia ia: a pepehi aku la lakou i na Pilisetia mai Gibeona aku a hiki i Gazera.
Saboda haka Dawuda ya yi kamar yadda Allah ya umarce shi, suka kuma bugi mayaƙan Filistiyawa, tun daga Gibeyon har zuwa Gezer.
17 Kui aku la ka lono no Davida i na aina a Pau; a hookau aku la o Iehova i ka makau ia ia maluna o na lahuikanaka a pau.
Sai sunan Dawuda ya bazu ko’ina a ƙasar, Ubangiji kuwa ya sa dukan al’ummai suka ji tsoronsa.

< I Oihanaalii 14 >