Aionian Verses
Amma ina gaya muku, duk wanda ya yi fushi da dan'uwansa, yana cikin hatsarin hukunci. Kuma duk wanda ya ce da dan'uwansa, 'Kai mutumin banza!' yana cikin hatsarin tsayawa gaban majalisa, kowa kuma ya ce da dan'uwan sa 'Kai wawa!' yana cikin hatsarin shiga wutar jahannama. (Geenna )
Lakini nendakuwakokiya ywoywoti ywanchukiya nnongowe apalikwa ukumilwa. Ni ywoywoti ywammakiya nnongowe panga, wenga wa mundu wangefaika! apangika kwa ballaza, Ni ywoywoti ywabaya wenga wa nyinga apalikwa ni mwoto wa jehanamu. (Geenna )
Idan idonka na dama zai sa ka tuntube, kwakule shi ka jefar daga gareka. Don gara daya daga cikin gabobinka ya halaka, da a jefa dukan jikin ka a jahannama. (Geenna )
Na mana itei liyo lyako lya kummaliyo lyenda kuobeya, ulitolwe ulitaikwe kutalu ni wenga. Kwasababu bora kiungo chimo cha payega yako kiobe kuliko yega yako yoti watakulikwe jehaamu. (Geenna )
Ko kuwa idan hannunka na dama zai sa ka tuntube, ka yanke shi ka jefar daga gare ka. Domin gara daya daga cikin gabobin ka ya halaka, da a jefa dukan jikinka a jahannama. (Geenna )
Na mana itei luboko lwako lwa kummaliyo lyenda kukosea, walukate ni kulutaikwa kutalu ni wenga. mana bora kiungo chako chimo cha payega yako kiobe kuliko yega nzima taikulilwa jehanamu. (Geenna )
Kada ku ji tsoron masu kisan jikin mutum, amma ba sa iya kashe rai. Sai dai ku ji tsoron wannan da yake da ikon kashe jiki ya kuma jefa rai cikin jahannama. (Geenna )
Kana muyogope balo bababulaga yega lakini baweza kwa bulaga roho. Ila, mwayogope yolo ywaweza bulaga yega ni roho kwipeleka kuzimu. (Geenna )
Ke kafarnahum, kina tsammani za a daukaka ki har zuwa sama? A'a za a saukar da ke kasa zuwa hades. Gama in da an yi irin al'ajiban da aka yi a cikin ki a Sodom, da tana nan har yanzu. (Hadēs )
Wenga Kapernaum, ukita tondobelwa mpaka kumaunde? Ntopo walowa ulujilwa mpaka pai kuzimu. Kati kwa Sodoma kulwe pangika makowe makolo, kati mwagapangilwe kachabe, ilwepanga mpaka leno. (Hadēs )
Duk wanda yayi batanci ga Dan Mutum, za a gafarta masa. Amma duk wanda yayi batanci game da Ruhu Mai Tsarki ba za a gafarta masa ba, a nan duniya da har abada. (aiōn )
Na ywoywoti ywalowa baya likowe kinyume sa mwana wa Adamu, alowa kusamiwa. Lakini ywolongela kinchogo sa Roho Mtakatifu aywo basamwa kwaa, kwa utawala ngo wala wauicha. (aiōn )
Shi wanda aka shuka a cikin kayayuwa wannan shine wanda ya ji maganar, amma dawainiyar duniya da kuma yaudarar dukiya suka shake maganar, sai ya kasa ba da 'ya'ya. (aiōn )
Ywa pandikwe mumimwa, ayu nga yolo ywaliyowine likowe lakini maangaiko ga dunia no kongana ni utajiri kulingilya lelo likowe lya kana pambika matunda. (aiōn )
magabcin da ya shuka su kuma shaidan ne. Girbin shine karshen duniya, kuma masu girbin sune mala'iku. (aiōn )
Na mauno ni mwisho wa dunia, babauna nga malaika. (aiōn )
Saboda haka, kamar yadda aka tara ciyayin aka kona su da wuta, haka ma zai faru a karshen duniya. (aiōn )
Kati mwagabile kusanyilwa ni yoselwa mwoto, Nyo ngawabaa mwisho wa dunia. (aiōn )
Haka zai kasance a karshen duniya. Mala'iku za su zo su ware miyagu daga cikin masu adalci. (aiōn )
Yalowa baa nyonyonyo wakati wa mwisho wa dunia malaika balowa icha na kwabangana bandu abaya boka nkati ya bandu azuri. (aiōn )
Ina kuma gaya maka cewa kai ne Bitrus, a kan wannan dutse zan gina ikilisiya ta. Kofofin hades ba za su yi nasara da ita ba. (Hadēs )
Na nenga nendakubakiya panga wenga wa Petro, ni kunani ya liwe linalowa kulichenga likanisa lyango. Milwango ya kuzimu yalishinda kwaa. (Hadēs )
Idan hannunka ko kafarka ce za ta sa ka tuntube, ka yanke ta, ka yar daga gare ka. Zai fi maka kyau ka shiga rai da nakasa ko gurguntaka, da a jefa ka cikin madawwamiyar wuta tare da hannayenka ko kafafunka. (aiōnios )
Kati luboko lwako lutikusababisha kukwazika, ukate ni utaikwe kutalu ni wenga bora kachako wenga jingya muuzima ubile ntopo luboko au kilema, kuliko taikulikwa mumwoto wa machoba gangunganikwa ubile na maboko goti na magolo goti. (aiōnios )
Idan idonka zai sa ka tuntube, ka kwakule shi, ka yar. Zai fi maka kyau ka shiga rai da ido daya, da a jefa ka cikin madawwamiyar wuta da idanu biyu. (Geenna )
Liyo lyako mana likukoseyite, ulitupwe na ulitaikwe kutalu ni wenga. Bora kachako wenga ujingii mu uzima na liyo limo, kuliko taikuliwa kumwoto wa masoba yangeyomoka ubile ni minyo yoti. (Geenna )
Sai wani mutum ya zo wurin Yesu, ya ce, ''Malam, wanne ayyuka nagari ne zan yi domin in sami rai madawwami?'' (aiōnios )
Linga mundu yumo kaisa kwa Yesu na kumakiya, mwalimu kikowe gani kinanoga champalikwa panga linga nipate jingya kukoto wa wange yomoka? (aiōnios )
Duk wanda ya bar gidaje, 'yan'uwa maza, 'yan'uwa mata, mahaifi, mahaifiya, 'ya'ya, ko gonaki, saboda sunana, zai sami ninkin su dari, ya kuma gaji rai madawwami. (aiōnios )
Kila mundu yumo ywailei nyumba, kaka, mnombowe Tate bake mao bake, bana na mingunda kwa ajili ya lina lyango, alowa wapokiya mara mia na kurithi ukoto wangeyomoka. (aiōnios )
Da ya ga bishiyar baure a bakin hanya, sai yaje wurin amma bai sami kome ba sai dai ganye. Sai ya ce mata, “Kada ki kara yin 'ya'ya har abada.” Sai nan take bishiyar bauren ta bushe. (aiōn )
Abweni mtini bwega ya ndela. Atikuuyendea, lakini alibweni kwa litunda nnani yake ila makapi, atikuubakiya, “Buka lino kana wapambike kae.” na mtini wene watiyoma. (aiōn )
Kaiton ku marubuta da Farisawa, munafukai! Kuna tafiya ketaren tekuna da kasashe domin samun almajiri daya tak, in kwa kun samu kukan mai da shi biyunku danwuta. (Geenna )
Ole winu aandishi na Mafarisayo mwanafiki! muloka kwiye ya bahari na ika kumpanga mundu yumo aamini galo gamapundisho, napapanga kati mwenga, mupanga mara ibele mwana wa mwoto ni kati mwabene mwamubile. (Geenna )
macizai, Ku 'ya'yan ganshekai, Yaya zaku tsere wa hukuncin Gidan wuta? (Geenna )
Mwenga mwaking, ambo, mwabana ba abaya kwandela gani mulowa kosana ni Jehanamu? (Geenna )
Yayin da ya zauna a kan dutsen zaitun, almajiran sa suka zo wurin sa a boye suka ce, “me zai zama alamar zuwanka da kuma na karshen duniya?” (aiōn )
Na paatami pa kitombe cha mizeituni, anapunzi bake batekunyendelya ku faragha no baya, “Utubakiye, makowe gagapitya pakibawi? KInamani chachapanga dalili ya buya kwako na mwisho wa dunia? (aiōn )
Sa'annan zai cewa wadanda suke hannunsa na hagu, 'Ku rabu da ni, ku la'anannu, ku tafi cikin wutar jahannama da aka shirya wa Shaidan da aljannunsa, (aiōnios , questioned)
Nga alowa kwabakiya balo bababile luboko lwake lwakunkeya,'Mubokange kachango, mwamulanilwe, muyende kumwoto wange yomoka wautayarishwe kwaajili ya nchela na malaika bake. (aiōnios )
Wadannan kuwa zasu tafi cikin madawwamiyar azaba amma adalai zuwa rai madawwami.” (aiōnios )
Aba balowa yenda katika adhabu yangeyomoka ila bene haki katika uzima wange yomoka. (aiōnios )
Ku koya masu su kiyaye dukan abin da na umarce ku. Duba, ni kuma kullum ina tare da ku har karshen zamani.” (aiōn )
Muapundishe kugatii makowe goti ganibaamuru, Na linga, nenga nibile pamope ni mwenga masoba goti, mpaka mwisho wa dunia. (aiōn )
amma fa duk wanda yayi sabon Ruhun Mai Tsarki baza a gafarta masa ba ko kadan, ya zama mai zunubi har abada.” (aiōn , aiōnios )
Mundu yeyote ywa ankufuru Roho ntakatifu asamehewa kwa, bali abiniatia ya sambi za milele. (aiōn , aiōnios )
amma abubuwan duniya, da rudin dukiya da kuma kwadayin wadansu abubuwa, sukan shiga su shake Maganar, har ta zama marar amfani. (aiōn )
Lakini masumbufu ya lunia, udanganyifu, mali, na tamaa za mambo genge, hubayingia na kulisonga liyaulyo, na linashindwa kuzaa matunda. (aiōn )
Idan har hannun ka zai sa ka yi tuntube, zai fi kyau ka yanke shi. Domin zai fi kyau ka shiga aljanna da hannu daya da ka shiga jahannama da hannu biyu. (Geenna )
Mana luboko lwako utei kwa bwiso ulukeng'ende, nantali kuyingi pankoto bila lubko kuliko kuyingia pahukumu ni maboko gako gote. Kumoto “uimika kwaa” (Geenna )
Idan kafarka za ta sa ka yi tuntube, ka yanke ta ka yar. Zai fi kyau ka shiga aljanna da kafa daya da ka shiga jahannama da kafa biyu. (Geenna )
Mana lugolo lwako litei kwa bwiso, lukeng'ende. Ni bwiso kuyingi kuukoto ni nkilema, kuliko kulagena kuhukumu ni magolo mabele. (Geenna )
Idan idonka zai sa ka yi tuntube, ka kwakule shi ka yar, domin gwamma ka shiga mulkin Allah da ido daya, da a jefa ka cikin wuta da idanu biyu. (Geenna )
Mana liyo lyako litei kwa bwiso lipiye. Bwiso kuyingia kuufalme wa Nnongo ni liyo limo, kuliko kuba ni minyo mabele kutagwa kuzimu. (Geenna )
Lokacin da ya fara tafiya, sai wani mutum ya rugo wurinsa, ya durkusa a gabansa. Ya tambaye shi, yace ya ''Malam managarci, me zan yi domin in sami rai na har abada?'' (aiōnios )
Katumbua mwenza wake mundu yumo kambotokiya ni kupiga mayuwa kulonge yake, kanlokiya “mwalimu mwema, ndendebuli niweze kurithi ukoto wa milele?” (aiōnios )
sa'annan ya rasa samun nikinsu dari a zamanin yanzu, na gidaje, da yan'uwa mata da maza' da iyaye mata da 'ya'ya da gonaki, game da tsanani, a duniya mai zuw kuma ya sami rai madawwami. (aiōn , aiōnios )
Ambaye apokeya kwa mara mia zaidi ya sasa pano Duniani, nsengo, mwasa, nnombo, mao. bana, ni bwee, kwa masaka ni ulimwengu uisaa, ukoto wa milele. (aiōn , aiōnios )
Sai ya ce wa bauren, “Kada kowa ya kara cin ''ya'yanka har abada!” Almajiransa kuwa sun ji maganar. (aiōn )
Kankokeya, “Ntopo wa ulya matunda kuoma kwako lelo.” Benepunzi bake bayowine. (aiōn )
Zai yi mulkin dukkan gidan Yakubu har abada, kuma mulkinsa ba shi da iyaka.” (aiōn )
Atatawala katika lukolo lwa Yakobo milele ni ufalme wapanga kwaa na mwisho. (aiōn )
(kamar yanda ya fada wa ubaninmu) ga Ibrahim da zuriyarsa har abada.” (aiōn )
(Kati cha longei kwa tati bitu) kwa Abraham ni lukolo lwake milele.” (aiōn )
kamar yadda ya fada ta bakin annabawansa tsarkaka tun zamanin zamanai. (aiōn )
Kati cha bayite kwa nkano wa manabii bake bababile katika wakati kunchogo. (aiōn )
Aljanun suka yi ta rokon Yesu kada ya ummarce su su shiga cikin rami mai zurfi. (Abyssos )
Baayendelii kunnoba kana utubakiye tuyende mulimbwa. (Abyssos )
Ke kuma Kafarnahum, kina tsammani har zuwa sama za a daukaka ki? Babu, za a gangarar dake har zuwa hadas. (Hadēs )
Wenga Kapernaumu, ufikiri kakatuliwa mpaka kumaunde? Ntopo, upala uluka pae mpaka kuzimu. (Hadēs )
Sai ga wani malamin shari'ar Yahudawa, ya zo ya gwada shi da cewa, “Malam, me zan yi domin in gaji rai na har abada?” (aiōnios )
Lola mwalimu pulani wa saliya ya Kiyahudi atiyema ni kumjaribu, baya, “Mwalimu nipange namani niurithi ukoti wangayomoka?” (aiōnios )
Bari in gargade ku a kan wanda za ku ji tsoronsa. Ku ji tsoron shi wanda bayan ya kashe zai iya jefa ku cikin jahannama. I, ina ce maku ku ji tsoronsa. (Geenna )
Lakini ni palakuabula ywakunyogopa. mungogope yulu ambaye baada ya bulaga aina ngupu ya kukutailya jehanamu elo nendakuabakia mwenga munyogopenywo. (Geenna )
Sai maigida ya yaba wa wakilin nan marar gaskiya saboda wayonsa. Gama 'ya'yan zamanin nan a ma'ammalar su da mutanen zamaninsu sun fi 'ya'yan haske wayo. (aiōn )
Yolo ngwana atikumsifu meneja dhalimu cha pangite kwa weleu, kwa kuwa bana ba'kilambo wono ni werevu wanambone nashughulika kwa ung'anga ni bandu baupande wabe kuliko bababile bona banuru. (aiōn )
Ina gaya maku ku yi abuta ta dukiya ta rashin gaskiya, saboda idan ya kare, su karbe ku a gidaje masu dauwama. (aiōnios )
Ni nenga nindakuwabakiya muipange ambwiga kwa mali ya udhalimu lenga baikosike babakaribishe katika makao ga milele. (aiōnios )
yana cikin hades yana shan azaba, sai ya daga kai ya hangi Ibrahim daga nesa, da Li'azaru a kirjinsa. (Hadēs )
Ni kolo kumambe abile kumateso aobwile minyo gake ni kum'bona Ibrahimu kuutalu ni Lazalo pakiuba chake. (Hadēs )
Wani shugaban jama'a ya tambaye shi ya ce “Malam managarci, me zan yi in gaji rai Madawwami?” (aiōnios )
Mtawala yumo atikumlokiya, akibaya,'Mwalimu mwema, nipange namani lenga niurithi ukoti wanga yomoka?' (aiōnios )
sa'annan ya kasa samun ninkin ba ninkin a duniyan nan, da rai na har abada a duniya mai zuwa.” (aiōn , aiōnios )
ywembe ywapokiya ganambone zaidi mu'kilambo cheno, ni mu'kilambo chaicha, ukoti wangayomoka.' (aiōn , aiōnios )
Yesu ya ce masu, “'Ya'yan duniyan nan suna aure, ana kuma ba da su ga aure. (aiōn )
Yesu atikuwabakiya, “bana ba kilambo cheno ukobeka na konda. (aiōn )
Amma wadanda aka ga cancantarsu a waccan tsara, sun isa su sami tashin mattatu, ba za suyi aure ko a aurar da su ba. (aiōn )
Lakini balo babastaili pokiya ufufuo wa kiwo ni jingya muukoti wangayomoka bakobeka kwaa wala kondelwa. (aiōn )
domin dukan wadanda suka bada gaskiya gareshi su sami rai na har abada. (aiōnios )
ili bote balowa kumwamini bapate ukoti wangayomoka. (aiōnios )
Gama Allah ya kaunaci duniya sosai, har ya ba da makadaicin Dansa, domin duk wanda ya bada gaskiya gareshi, kada ya mutu, amma ya samu rai madawwami. (aiōnios )
Kwa mana nga namna yee Nnongo aipendile dunia, kam'boywa mwana wake wa pekee, ili mundu yeyoti ywamwamini kana aangamiye ila abe ni ukoti wangayomoka. (aiōnios )
Shi wanda ya bada gaskiya ga Dan ya na da rai madawwami, amma wanda ya ki yiwa Dan biyayya ba zai ga rai ba, amma fushin Allah na kansa. (aiōnios )
Ywembe ywaaminiye mwana abile ni ukoti wanga yomoka, lakini kwa ywembe ywa mweshimu kwaa mwana aubweni kwaa ukoti, ila ghadhabu ya Nnongo ubile nnani yake. (aiōnios )
amma duk wanda ya sha daga ruwa da zan ba shi ba zai sake jin kishi ba. Maimakon haka, ruwan da zan bashi zai zama mabulbular ruwa a cikinsa wanda ke bulbula zuwa rai madawwami.” (aiōn , aiōnios )
lakini ywembe ywa nywaa mase ganipea nenga alowa pata kwaa kiu kae. Badala yake mase ganimpeya yapangika chemchem yaibubujika hata milele.” (aiōn , aiōnios )
Shi wanda ke girbi yakan karbi sakamako ya kuma tattara amfanin gona zuwa rai na har abada, ta haka shi mai shuka da shi mai girbi za su yi farinciki tare. (aiōnios )
Ywembe ywauna upokya mishahara ni kukusanya matunda kwaajili ya ukoto angeyomoka, ili ywembe apandae ni ywembe ywauna bapuraike mpamo. (aiōnios )
Hakika, hakika, duk mai jin Maganata, yana kuma gaskata wanda ya aiko ni, yana da rai madawwami ba kuma za a kashe shi ba, domin ya ratse daga mutuwa zuwa rai. (aiōnios )
Amini, amini, ywembe ywaliyowine neno lyango ni kuliaminiya abile ni ukoto wangayomoka ni aukumilwa kwaa. Badala yake, atipeta boka mu'kiwo no jingya mu'ukoto. (aiōnios )
Kuna nazarin littattafai, don a tsammaninku a cikinsu za ku sami rai Madawwami, alhali kuwa su ne suke shaidata. (aiōnios )
Mugachunguza maandiko mkidhani mwabile ni ukoto wangeyomoka nkati yake, na maandiko ago yaashuhudia habari yango na (aiōnios )
Ku daina yin wahala a kan neman abinci mai lalacewa, sai dai a kan abinci mai dawwama wanda zai kaiku ga rai madawwami wanda Dan Mutum zai ba ku, domin Ubangiji Allah ya sa hatiminsa a kansa.” (aiōnios )
Muleke kukipangia kazi chakulya chaharibika, ila mkipangie kazi chakula cha haribika kwaa hata milele chelo ambacho mwana wa Adamu awapeya, kwa kuwa Nnongo Tate aubekite muhuri nnani yake.” (aiōnios )
Gama wannan shi ne nufin Ubana, duk wanda yake ganin Dan ya kuma gaskata da shi zai sami rai madawwami, ni kuma zan tashe shi a ranar karshe. (aiōnios )
kwa mana aga nga mapenzi ga Tate bango, kuwa yeyote ywanlolekeya Mwana ni kumwamini apate ukoto wanga yomoka; ni nenga nalowa kubafufua lisoba lya mwisho. (aiōnios )
Hakika, hakika, wanda ya bada gaskiya, yana da rai Madawwami. (aiōnios )
Amini, amini ywembe aaminiye abile ni ukoto wange yomoka. (aiōnios )
Ni ne gurasa mai rai da ya sauko daga sama. Duk wanda ya ci daga gurasar, zai rayu har abada. Wannan gurasar da zan bayar jiki na ne don ceton duniya.” (aiōn )
Nenga nga mkate watama wabile uulukite kuoma kumaunde. Kati mundu yoyote ywaalya ipande ya mkate woo, alowa tama milele. Mkate waniuboile nga yega yango kwaajili ya ukoto wa Ulimwengu.” (aiōn )
Dukan wanda ya ci nama na ya kuma sha jinina yana da rai Madawwami, ni kuwa zan tashe shi a ranar karshe. (aiōnios )
Yeyote ywalyaa yega yango ni kwinywea mwai wango abile ni ukoto wangeyomoka, ni nenga nalowa kumfufua lisoba lya mwisho. (aiōnios )
Wannan itace gurasar da ta sauko daga sama, ba irin wadda Ubanninku suka ci suka mutu ba. Dukan wanda ya ci gurasar zai rayu har abada.” (aiōn )
Awoo nga mkate uboite kuoma kumaunde, kati yabile tate balye kababulagilwa. Ywembe ywaulyaa mkate woo alowa tama milele. (aiōn )
Bitrus ya amsa masa ya ce, “Ya Ubangiji, gun wa za mu je? kai kake da maganar rai madawwami. (aiōnios )
Simoni Petro kannyangwa, “Ngwana tuyende kwa nyai kwani wenga ubile ni maneno ga ukoto wangeyomoka, (aiōnios )
Bawa kuwa, ba ya zama a gida dindindin, da yana zama dindindin. (aiōn )
Mmanda atama kwaa munyumba wakati wote; mwana hudumu masoba yote. (aiōn )
Hakika, hakika, iIna ce maku, dukan wanda ya kiyaye maganata, ba za ya ga mutuwa ba.” (aiōn )
Amini, amini, nakubakiya, ywabile yeyote ywalikamua neno lyango, akibweni kwaa kiwo kamwe.” (aiōn )
Sai Yahudawa su ka ce masa, Yanzu mun sani kana da aljan. Ibrahim da annabawa sun mutu, amma kai ka ce, 'dukan wanda ya yi biyayya da maganata ba zai dandana mutuwa ba'. (aiōn )
Ayahudi kabammakiya, “Nambeambe tutangite kuwa ubile ni nchela. Abrahamu ni manabii kabawaa, lakini wabaya,'Mana itei mundu alikamwile neno lyango, aonjile kwaa kiwo.' (aiōn )
Tunda duniya ta fara ba a taba jin cewa wani ya bude idanun wanda aka haifa makaho ba. (aiōn )
Tangu mwanzo wa ulimwengu iyowanika kwaa kuwa kwabile mundu ywa ayongoli mino ga mundu ywa abelekwile ipofu. (aiōn )
Ina ba su rai na har abada; ba za su taba mutuwa ba, babu wanda zai kwace su daga hannu na. (aiōn , aiōnios )
Niapeya ukoto wanga yomoka; balowa bulagwa kwaa kamwe, na ntopo hata yumo ywalowa kubatola mu'maboko gango. (aiōn , aiōnios )
Kuma duk wanda yake raye, ya kuma bada gaskiya gare ni, ba zai mutu ba dadai. Kin gaskata da wannan?” (aiōn )
ni ywembe ywatama ni kuniaminiya nenga alowa waa kwaa, Uliaminiye lee?” (aiōn )
Duk wanda yake son ransa, zai rasa shi; amma wanda ba ya son ransa a duniyan nan za ya kiyaye shi domin rayuwa ta har abada. (aiōnios )
Ywembe ywaupenda uhai wake alowa kuupoteza; ila ywembe ywauchukyanga uhai wake mu'ulimwengu woo alowa kuusalimisha hata ukoto wange yomoka. (aiōnios )
Taro suka amsa masa cewa, “Mun ji a cikin shari'a cewa Almasihu za ya kasance har abada. Yaya za ka ce, 'za'a daga dan mutum'? Wanene wannan dan mutum?” (aiōn )
Bandu kabanyangwa, “Twenga tuyowine mu'saliya ya kuwa Kristo alowa tama hata milele. Ni wenga wabaya kinamani, “Mwana wa Adamu lazima ainulilwe kunani? Ayoo mwana wa Adamu ywa nyai?” (aiōn )
Na san umarninsa rai ne madawwami, don haka na ce - kamar yadda Uba ya fada, haka ni ma nake fadi.” (aiōnios )
Nenga nitangite ya kuwa liagizo lyake ni ukoto wangeyomoka; bai ayoo niyabayite nenga-kati Tate anibakiye, nga nenga nibayite kwabe.” (aiōnios )
Bitrus ya ce masa, “Ba za ka taba wanke mani kafa ba.” Yesu ya amsa masa ya ce, “In ban wanke maka ba, ba ka da rabo da ni”. (aiōn )
Petro kammakiya, “Uweza kwaa kuniosha magolo gango kamwe,” Yesu kannyangwa, “Mana itei nalowa kukuosha kwaa, kana ubile ni mahali pamope na nee.” (aiōn )
Sa, annan zan yi addu'a ga Uba, zai kuwa baku wani mai ta'aziya domin ya kasance tare daku har abada. (aiōn )
Na nalowa kumloba Tate, Ni ywembe alowa kuapeya Msaidizi ywenge ili kuwa aweze kuwa pamope ni mwenga milele, (aiōn )
kamar yadda ka ba shi iko akan dukkan 'yan adam, ya ba da rai madawwami ga duk wanda ka ba shi. (aiōnios )
kati yaumpeile mamlaka nnani ya yoti yabile ni yega ili abapeye ukoto wangeyomoka balo bote umpeile. (aiōnios )
Wannan ne rai madawwami: wato su san ka, Allah makadaici na gaskiya, da shi kuma wanda ka aiko, Yesu Almasihu. (aiōnios )
Awoo nga ukoto wange yomoka: kuwa bakuyowe wenga, Nnongo wa kweli ni wa pekee, ni ywembe ywaumtumile, Yesu Kristo. (aiōnios )
Gama ba za ka watsar da raina a lahira ba, ba kuwa za ka bar Mai Tsarkinka ya ga ruba ba. (Hadēs )
Uileka kwaa nafsi yango iyende kuzimu, wala uruhusu kwaa Mtakatifu wako kubona uozo. (Hadēs )
Ya hango wannan al'amari kuma ya yi magana game da tashin Almasihu, 'Ba ayi watsi da shi ba a lahira, kuma jikinsa bai ga rubewa ba.' (Hadēs )
Alibweni lee mapema, na abayite kuhusu ufufuo wa Kristo,'wala abile alekwa kwaa kuzimu (Hadēs )
Shine wanda dole sama ta karbe shi har zuwa lokacin komo da dukan abubuwa, game da abubuwan da Allah ya fada tun da ta bakin annabawansa tsarkaka. (aiōn )
Ywembe ywabile ambae lazima kumaunde impokee mpaka muda wa kukerebuliwa kwa ilebe yote, ambayo Nnongo atilongela zamani za kale kwa mikanwa ya manabii batakatifu. (aiōn )
Amma Bulus da Barnaba sun yi magana gabagadi suka ce, “Dole ne a fara fada maku maganar Allah. Amma da yake kun ture ta, kun nuna baku cancanci rai madawwami ba soboda haka zamu juya ga al'ummai. (aiōnios )
Lakini Paulo na Barnaba batilongela kwa ujasiri no baya, “Ibile muhimu panga neno lya Nnongo lilongelwa kwanza kwinu. Kwa mana mwatilisukumiya kutalu boka kwinu nakuibona kuwa mwastahili kwaa ukoto wangayomoka, mulinge twalowakerebukya Mataifa. (aiōnios )
Da al'ummai suka ji haka, sai suka yi murna suka kuma yabi kalmar Ubangiji. Dukan wadanda aka kaddarawa samin rai madawwami suka tuba. (aiōnios )
Mataifa pabayowine lee, batipuraika na kulisifu neno lya Ngwana. Baingi batichauliwa kwa ukoto wangayomoka baliaminia. (aiōnios )
Wannan shine abin da Ubangiji ya fadi, shi wanda ya yi wadannan abubuwa da aka sani tun zamanin da. (aiōn )
Nga nyo alongela Ngwana ywapangite makowe aga yayowanike tangu enzi ya zamani. (aiōn )
Domin al'amuransa da ba'a iya gani a bayyane suke tun halittar duniya. A na iya gane su ta wurin halitatattun abubuwa. Wadannan al'amura kuwa sune madawwamin ikonsa da Allahntakarsa. Sakamakon haka, wadannan mutane ba su da hujja. (aïdios )
Mana mambo gake kewe ngabonekane kinanoga, angabiki tiwazi buka umbilwa kwa Dunia ngena tanganikwa ilebe pilya kwa ilebe ya umbilwe. mambo gani uwezo wake wangaliyomoka na wa-asili ya Nnongo. namatokeo gake, bandu ba tupu lyo baya. (aïdios )
Sune suka musanya gaskiyar Allah da karya, Kuma suke sujada da bauta ga halittaccen abu, maimakon Mahaliccin, Wanda yake abin yabo har abada. Amin. (aiōn )
Na bembe ngabalabwile kweli ya Nnongo-baubuso Naga abudu na kwitumikiya iumbe badala ya mwuumbaji na jwembe gasifilwa milele. Amina. (aiōn )
Ga wadanda kuma suka nace da yin ayyukan alheri ba fasawa, sun samarwa kansu, yabo da daraja, da rai na har'abada. (aiōnios )
Na balo bembe kwa usafi wa tenda kwabe kunanoga bapalike lumbilwa, heshimilwa na kotoka haribika, alowa kwapeya ukoto wangeyomoka. (aiōnios )
Wannan ya faru ne, don kamar yadda zunubi yai mallaka zuwa mutuwa, haka kuma alheri ya mallaka zuwa adalci da rai na har abada ta wurin Yesu Almasihu Ubangijin mu. (aiōnios )
Aye yapiyilwe lenga wite, Kati sambi mwetalite mukiwo, ngamwebile hata uruma yenda weza tawala pitya mu haki kwasababu gage yomoka pitya kwa Yesu Kirisitu Nngwana witu. (aiōnios )
Amma yanzu da da aka yantar daku daga zunubi aka mai da ku bayin Allah, amfaninsa ku kuwa shine tsarkakewarku. Sakamakon kuwa shine rai na har abada. (aiōnios )
Lakini kwa saa yeno mupangilwe uru kutolu na sambi na mupangike mwa atumwa kwa Nnongo, mubi na litunda kwa ajili ya utakaso. Buka ukoto wangeyomoka. (aiōnios )
Don kuwa sakamakon zunubi mutuwa ne. Amma kyautar Allah itace rai madauwami cikin Almasihu Yesu Ubangijinmu. (aiōnios )
Kwasababu msaala wa sambi ni kiwo, ila sawadi ya bure ya Nnongo ni bwomi wangeyomoka kwa Kirisitu Nngwana witu. (aiōnios )
Dukkan ubanni nasu ne daga cikinsu Almasihu ya fito bisa ga jiki- wanda shi ke Allah bisa kowa. Yabo ya tabbata a gare shi har abada. Amin. (aiōn )
Bembe bati longolwa bembe Kirisitu ati icha kwa heshima kuwala mwili goo-na jwembe ni Nnongo wa yoti. na jwembe alumbilwe bila yomoka. Amina. (aiōn )
Kada ku ce, ''Wa zai gangara zuwa kasa?'' (Wato wa zai fito da Almasihu daga cikin matattu). (Abyssos )
Na kana ubaye nyai jwa uluka mulebwa?” (aye nga kupeleka Kirisitu kunani buka mu kiwo) (Abyssos )
Domin Allah ya rufe kowa ga rashin biyayya, domin ya nuna jinkai ga kowa. (eleēsē )
Mana Nnongo atabite bandu bote muasi, lenga awese kubahurumia bote. (eleēsē )
Daga wurinsa ne, ta wurinsa ne kuma, a gare shi ne kuma dukan abu suka fito. A gare shi daukaka ta tabbata har abada. Amin. (aiōn )
Kwa mana buka kayake, nakwa ndela yake ya kasake, ilebe yoti ibile kasake ube utukufu wange yomoka. Amina. (aiōn )
Kada ku kamantu da wannan duniya, amma ku sami canzawa ta wurin sabunta tunaninku, kuyi haka don ku san abin da ke nagari, karbabbe, kuma cikakken nufin Allah. (aiōn )
Wala kene mupwatise na muna ya lunia yii, ila mugalambuke kwopangilwa mwayambe niya jino. Mupange nyoo mupate tanga pulaika kwa Nnongo gaga bile mazuri, ga kupulaisa na gabi kamili. (aiōn )
Yanzu ga wanda ke da Ikon karfafa ku bisa ga bisharata da wa'azin Yesu Almasihu, wanda ta gare shi ne aka bayyana asiran nan da suke boye tun da dadewa, (aiōnios )
Sayino kwake jwembe jwebinauwezo kupanga muyeme na injili na mapundisho ga Yesu Kristo tigana na funulijwa kwa sili ya yaiji liwe kwa wakati wamachima. (aiōnios )
amma yanzu sanannu ne ta wurin litattafan Annabawa bisa umarnin Allah madauwami, domin biyayyar bangaskiya cikin Al'ummai dukka. (aiōnios )
Kwo kwi-ti-imani pamope na mataifa ngote. (aiōnios )
Ga Allah mai hikima kadai, ta wurin Yesu Almasihu daukaka ta tabbata har abada. Amin. (aiōn )
Kwa Nnongo kiyake mwewe hekima, pulya Yesu Kristo, kubena lumbilwa kwangaliyo moka. Amina (aiōn )
Ina mai hikima? Ina masani? Ina mai muhawara na duniyan nan? Allah bai juya hikimar duniya zuwa wauta ba? (aiōn )
Abile kwako mundu ywabile ni busara? ywabile kwako ywabile ni elimu? ywabile kwako ywabaya nga mshawishi wa dunia yee? Je Nnongo aigalambwile kwaa hekima ya dunia yee no pangika ulalo? (aiōn )
Yanzu muna maganar hikima ga wadanda suka ginu, amma ba hikima ta duniyan nan ba, ko ta masu mulkin wannan zamani, wadanda suke shudewa. (aiōn )
Nambeambe twendalongela hekima nkati ya bandu apindo, lakini hekima kwaa ya dunia yee, au ya utawala wa muda woo, ambao wapeta. (aiōn )
Maimakon haka, muna maganar hikimar Allah ta boyayyar gaskiya, boyayyar hikima da Allah ya kaddara kafin zamanin daukakarmu. (aiōn )
Badala yake, twalongela hekima ya Nnongo mu'ukweli wabonekana kwaa, hekima ibonekana kwaa ambayo Nnongo aisawile kabla ya muda wa utukufu witu. (aiōn )
Babu wani mai mulki na zamanin nan da ya san wannan hikimar, domin inda sun gane ta a wancan lokacin, da basu gicciye Ubangijin daukaka ba. (aiōn )
Ntopo ywoywote ywa atawala ba muda woo ywatangite hekima yee, Kati waitangite mu'muda golwa, kana bansulubishe Ngwana wa utukufu. (aiōn )
Kada kowa ya rudi kansa. Idan wani a cikin ku na ganin shi mai hikima ne a wannan zamani, bari ya zama” wawa” domin ya zama mai hikima. (aiōn )
Mundu alongele ubocho kwaa mwene, kati yeyote nkati mwinu anadhani abile ni hekima mu'nyakati zino, ube kati “mlalo” nga apalikwa kuwa na hekima. (aiōn )
Idan abinci zai sa dan'uwa na yayi tuntube, zan huta cin nama, domin kada in jawo wa 'yan'uwana faduwa. (aiōn )
Kwa eyo mana itei chakulya chasababisha kumkwaza muinja au nlombo, nalowa lyaa kwaa nyama kamwe, ili kana nimsababishie muinja au nlombo bangu tomboka. (aiōn )
Wadannan abubuwa sun faru dasu ne a matsayin misalai a garemu. An rubuta su domin gargadinmu - mu wadanda karshen zamanai yazo kanmu. (aiōn )
Bai makowe aga gapangite kati mifano kwitu. Gaandikilwe ili kutuonya twenga-tuliofikiriwa ni miishio ga zamani. (aiōn )
“Mutuwa, ina nasararki? Mutuwa, ina dafinki?” (Hadēs )
Kiwo, ushindi wako ubile kwaako? Kiwo, ubile kwaako ni uchungu wako?” (Hadēs )
A al'amarinsu, allahn wannan duniya ya makantar da zukatansu marasa bada gaskiya. A sakamakon haka, ba su iya ganin hasken bisharar daukakar Almasihu ba, wanda shine surar Allah. (aiōn )
Katika uchaguzi wabe, nongo wa ulimwengu woo atiwapofusha malango gabe ziamiya kwaa. Matokeo gake, bweza kwaa, kubona bweya ya injili ya utukufu wa Kristo, ywabile ni mpwano wa Nnongo. (aiōn )
Domin wannan 'yar wahala ta dan lokaci tana shirya mu zuwa ga nauyin madauwamiyar daukaka wadda ta wuce gaban aunawa. (aiōnios )
Kwa kipindi chee kifupi, mateso aga mepesi yalowa kutuandaa twenga kwa ajili ya umilele nzito wa utukufu wanyansima zaidi ya ipimo yote. (aiōnios )
Domin ba muna kallon abubuwan da ake gani bane, amma abubuwan da ba a gani. Abubuwan da muke iya gani ba masu dawwama ba ne, amma abubuwan da ba a gani madawwama ne. (aiōnios )
Kwa kuwa tulola kwaa kwa ajili ya ilebe ambavyo vyatibonekana. Ilebe twaweza kuibona ni vya muda, ila ilebe ambavyo yabonekana kwaa ni ya milele. (aiōnios )
Mun san cewa idan wannan gidan da muke zaune a ciki ya rushe, muna da wani ginin daga wurin Allah. Gida ne wanda ba hannuwan mutane suka gina ba, amma madawwamin gida ne a cikin sama. (aiōnios )
Tutangite panga kati maskani ga ulimwengu ambayo twatama umo yaharibika, tubile ni lijengo boka kwa Nnongo. Ni nyumba ichengwite kwa maboko ya bandu, ila ni nyumba yangayomoka, katika maunde. (aiōnios )
Kamar yadda aka rubuta, ''Ya rarraba arzikinsa, ya bada shi ga matalauta. Adalcinsa ya dawwama har abada.'' (aiōn )
Ni mana iandikilwe: “Atitapanya utajiri wake na kuutoa kwa maskini. Haki yake yadumu milele.” (aiōn )
Allah kuma Uba na Ubangijinmu Yesu, wanda ya isa yabo har abada, ya san ba karya nake yi ba! (aiōn )
Nnongo na Tate ba Ngwana Yesu, ywembe ywabile atukuzwa milele, atangite panga nenga nilongela kwaa uboso. (aiōn )
wanda ya ba da kansa domin zunubanmu saboda ya kubutar da mu daga wannan mugun zamani, bisa ga nufin Allah da Ubanmu. (aiōn )
ywaipijite yeyipie mwene kwaajili yitu na dhambi yitu lenga wete atumbombwe na wakati wono uovu, bokana na mapenzi ya Nnongo witu na Tate. (aiōn )
Daukaka ta tabbata a gare shi har abada abadin. (aiōn )
Kachake ubi na utukufu milele na milele. (aiōn )
Domin shi wanda ya shuka wa kansa dabi'ar zunubi zai girbi hallaka, amma shi wanda ya shuka cikin Ruhu, zai girbi rai madawwami daga Ruhu. (aiōnios )
kila yapanda mbeya katika asili yake ya dhambi auna akati wa milele boka kwa roho. mana mundu yembe aibona bora wakati si kilebe, andakwikonga mwene. kila yuma na alenge kazi yake lengo mwene chakukilumba kilebe mwene cha kichake cha kuipania, bila yakuilenganikia mwene na mundu yenge. (aiōnios )
Ya sanya shi bisa birbishin dukan sarauta, iko, mulki, karfi, da kowanne irin suna. Ya sanya Almasihu ba a wannan zamanin kadai ba, amma da zamani mai zuwa. (aiōn )
Atami Kristo kunani kutalu ni utawala, mamlaka, nguvu, enzi, na kila lina lyalikemelwa. Ywamtamiliye Yesu mwanja kae kwa wakati kwaa wolo lakini kwa wakati woisa. (aiōn )
A cikinsu kuka yi rayuwa bisa ga al'amuran duniyan nan. Kuka biye wa mai sarautar ikokin sararin sama, wannan ruhun ne da ke aiki cikin kangararrun 'ya'ya. (aiōn )
Yabile mu'aga kwanza mwatiyenda lingana na nyakati ya ulimwengu huu. Mwabile mwatiboka kwa kunkengama ntawala wa mamlaka ya kumaunde. Ayee nga roho yake yolo apangaye kazi mu, bana ba kuasi. (aiōn )
Ya yi wannan domin a zamanai masu zuwa ya nuna mana matukar yalwar arzikin alherinsa ta wurin Yesu. Yana nuna mana wannan ta wurin alherinsa. (aiōn )
Apangite nyoo ili muda waisa aweze kutubonekea utajiri nkolo wa neema yake. Utubonekeya twenga alee kwa ndela ya wema wake nkati ya Kristo Yesu. (aiōn )
In kuma fahimtar da dukan mutane a kan shirin Allah, wannan boyayyar gaskiya wadda tun zamanai da suka wuce Allah ya boye, shi da ke mahallicin dukan abubuwa. (aiōn )
Nipalikwa kuatangazia bandu bote nnani ya namani ni mpango wa Nnongo wa siri. Awoo nga mpango wabile uyowanike kwaa kwa miaka yanyansima ipitike, ni Nnongo ywaiumbile ilebe yoti. (aiōn )
Wannan ya kasance bisa ga dawwamammen nufi da ya zartar cikin Almasihu Yesu Ubangijinmu. (aiōn )
Aga mana yapangilwe petya mpango wangeyomoka nwabile utikamilishwa nkati ya Kristo Yesu Ngwana witu. (aiōn )
daukaka ta tabbata a gare shi a cikin ikilisiya ta wurin Almasihu Yesu har ya zuwa zamanun zamanai har abada abadin. Amin. (aiōn )
kwake ywembe kube ni utukufu nkati ya likanisa na mu'Kristo Yesu kwa ibeleko yoti milele ni milele. Amina. (aiōn )
Gama yakinmu ba da nama da jini bane. Amma, da ikoki da mulkoki da mahukuntan wannan zamani mai duhu da rundunai masu duhu na mugunta cikin sammai. (aiōn )
Kwa kuwa vita yitu ya mwai kwaa ya mwai ni nyama. ila ni dhidi ya falme ni mamlaka ya roho ni atawala ba ulimwengu ba ubou ni libendo, dhidi ya nchela mu'sehemu ya kumaunde. (aiōn )
Yanzu bari daukaka ta tabbata ga Allah da Ubanmu har abada abadin. Amin. (aiōn )
Sasa kwa Nnongo natatebitu ube utakafu milele na milele Amina. (aiōn )
Wannan shine asirin gaskiya da yake a boye shekara da shekaru da zamanai. Amma a yanzu an bayyana shi ga wadanda suka gaskanta da shi. (aiōn )
Awoo nga ukweli wa siri yaibile iyowanika kwaa kwa miaka yanansima kwa ibeleko. Lakini nambeambe iyowanike kwa bote baaminio mu'ywembe. (aiōn )
Za su sha azaba ta hallaka har abada daga fuskar Ubangiji da kuma daukakar ikonsa. (aiōnios )
Bapateseka na maangamiso ganga lii yomoka na kuabeka kulipau na uwepo wa Nngwana na utukufu wa ngupu yake. (aiōnios )
Yanzu bari Ubangiji Yesu Almasihu da kansa, da Allah Ubanmu wanda ya kaunace mu ya ba mu madawwamiyar ta'aziya da gabagadi mai kyau domin gaba ta wurin alheri, (aiōnios )
Twembe lelo Nngwana witu Yesu Kirisitu mwene, Nnongo Tati bitu babatuywa pendile na kumpea pole yangali yomoka na ujasiliwema was maisa gagaisa pitya nema. (aiōnios )
Saboda haka ne na sami jinkai, domin ta wurina ni na farko, a nuna hakurin Yesu Almasihu. Ya yi wannan domin in zama misali ga wadanda za su bada gaskiya zuwa rai madawwami. (aiōnios )
Ila kwa sababu yee napatike kwangu lenga ngati yangu nenga, Awali ya got Yesu Kirisitu abonekane kwokomea goti. Apanga nywo linga kwa boti baba mwobelwa ywembe kwa ajili wange yomoka. (aiōnios )
Yanzu, ga Sarkin zamanai, marar mutuwa, boyayye, Allah makadaici girma, da daukaka su tabbata a gare shi har abada abadin. Amin. (aiōn )
Nana mbiyambino kwa mtawala ywange mwiso ywangali was ywana ubonekana Nnongo ywakisake Ibe isima na utukupu wageyomoka miaka na miaka. Amina. (aiōn )
Ka yi fama, fama mai kyau na bangaskiya. Ka kama rai madawami da aka kira ka gare shi. A kan wannan ne ka ba da shaida a gaban shaidu masu yawa game da abin da ke da kyau. (aiōnios )
Ukumbwe ngondo inanoga. Umuliye bwumi wangali yomoka. Yabile sababu you wapiite usaidi nnongi masaidi bananchima kwa chilo chakibii kigolou. (aiōnios )
Shine kadai marar mutuwa, mai zama cikin hasken da ba ya kusantuwa. Ba wanda ke ganinsa, ko ya iya hango shi. Girma ya tabbata a gare shi da kuma madawwamin iko. Amin. (aiōnios )
Kichake ywa lama bila yomoka ywatama katika bweya wangali alibika. Ntupu mundu ywaweza kumona wala kunola. Kachake ibe hesima na uwecho wangeyomoka. Amina. (aiōnios )
Ka gaya wa masu dukiya a cikin wannan duniya kada su daga kai, kada su sa bege ga arziki mara dawwama. Maimamakon haka, su sa begensu ga Allah wanda ke ba mu wadatar gaske domin jin dadin mu. (aiōn )
mwabakie matajiri ba dunia tuno kene baipune, na baubilii utajiri, Mana wokakikalii. Badala yake, palikwa bamuubili Nnongo. Ywembe nga tupea utajiri wote linga tupuloki. (aiōn )
Allah ne ya cecemu kuma ya kira mu da kira mai tsarki. Ya yi wannan, ba ta wurin ayyukanmu ba, amma ta wurin shirinsa da alherinsa. Ya ba mu wadannan abubuwan a cikin Almasihu Yesu kafin farkon zamanai. (aiōnios )
Ni nungu ywa tuokowite na kutukema kwa wito mtakatifu apangiteli nyoo lingana na kazi itu bila lingana na neema na pango wake mwene. atitupea makowe gano katika kristo yesu kabula ya mahuda ua. (aiōnios )
Saboda haka na jure wa dukkan abubuwa domin wadanda aka zaba, saboda su ma su sami ceton da ke cikin Almasihu Yesu, da daukaka madawwamiya. (aiōnios )
kwa nyoo nati vumilia makowe gote kwaijili ya balu ambaye nungu ashawile. ili bembe babe kahi baupate uwokovu wa ubile katika kilisto yesu pamoja na fufuka wa milele. (aiōnios )
Domin Dimas ya yashe ni. Ya kaunaci wannan duniyar, ya tafi Tassalonika, Kariskis ya tafi Galatiya, Titus kuma ya tafi Dalmatiya. (aiōn )
kwa nyoo dema atinilek. aipenda dunia yana mbiambino na ayini sesolonike. kreseni atiyenda galatia na tito atiyenda daimatia. (aiōn )
Allah zai kubutar ni daga dukan ayyukan mugunta, ya kuma cece ni domin mulkinsa na sama. Daukaka ta tabatta a gareshi har abada abadin. Amin. (aiōn )
yesu aniepusha na matendo gake mashapu na kuniokoa kwaajili ya ufalme wake wa mbinguni. utukufu ube kwake milele na milele amina. (aiōn )
Wadannan na cikin begen rai marar matuka wanda Allah, wanda babu karya a cikinsa, ya alkawarta kafin dukkan lokatan zamanai. (aiōnios )
Babile katika haminia ukoto wa milele wa Nungu juwa wechali baya ubuchu hatiaidi milele. (aiōnios )
Yana koya mana mu musanci miyagun ayyuka, da sha'awoyin duniya. Yana horar damu muyi zama cikin hankali, da adalci a cikin hanyar allahntaka a wannan zamani (aiōn )
Itupundisa kana-makowe gangali ki'Nnungu na taman'iya kulunia. Itupundisa tama kwa lunda na haki na katika ndela Nnungu mula wono. (aiōn )
Ya yi wannan saboda, bayan mun samu 'yantarwa ta wurin alherinsa, za mu zama magada a cikin begen rai na har abada. (aiōnios )
Apangitenya lenga mana tubalangilwe haki kwa Neema tube na ukakape woba twamope mumaisha ga milele. (aiōnios )
Watakila dalilin da yasa ya rabu da kai na dan lokaci ke nan, domin ka karbe shi kuma har abada. (aiōnios )
Natendika kitumbu likowe linoguu lipangike kwakuwa muli, ila kati mwaupande wa mwane. Kitumbu sabukakasako sai kwalioba paumapa na wa maisa gote. (aiōnios )
Amma a zamanin nan na karshe, ya yi mana magana ta wurin Dansa, wanda ya sa magajin kome, wanda ta wurinsa ya halicci duniya. (aiōn )
Eye siku tubinayo Nnongo alongei ni twee kupetya mwana, aamei mrithi wa ilebe yoti, iyeya kupetya ywembe aumbile ulimwengu. (aiōn )
A game da Dan, ya ce “kursiyinka, ya Allah, na har abada abadin ne. Sandar sarautarka sanda ce ta tsantsar gaskiya. (aiōn )
Kwa mwana ukoya, “Kiti sako sa enzi, Nnongo, sa mileli ni milele hukongosoluwa mpwalume wako ni lukongoso lwa haki. (aiōn )
Kamar dai yadda a wani wuri kuma ya ce, “Kai firist ne na har abada, bisa ga kwatancin Malkisadak.” (aiōn )
Kati ya akoya sehemu yenge, “Wenga wakuhani milele baada ya mfumo wa Melkizedeki.” (aiōn )
Har ya kai ga kammala, sai ya zama tushe madawwami, ceto ga dukkan wadanda suke masa biyayya. (aiōnios )
Atekamilishwa kwa ndela yeno atei kwa kila mundu ywa amwaminiye kuba mwalo wa okovu. (aiōnios )
da kuma na koyarwa a kan wanke-wanke, da dora hannu, da tashin matattu, da dawwamammen hukuci. (aiōnios )
wala misingi ya mayegeyo ya ubatizo, ni kuabekya maboko, kuyoka kwa bawile, ni hukumu ya milele. (aiōnios )
har su ka dandana dadin Maganar Allah, da ikon zamani mai zuwa, (aiōn )
ni ambao batepaya kunoga liyaulyo lya Nnongo ni kwa ngupu za wakati uisa. (aiōn )
Inda saboda mu ne Yasu ya riga mu shiga, da yake ya zama Babban Firist na har abada, kwatancin Malkisadak. (aiōn )
Yesu ayingii sehemu ya kati nlongoli witu, mana ayomwike kufanyika kuhani nkolo hata milele baada ya utaratibu wa Melkizedeki. (aiōn )
Domin a rubuce yake cikin littafi ga me da shi; “Kai firist ne na har'abada bisa ga tsari irin na Malkisadak.” (aiōn )
Kwa eyo maandiko yatishuhudia kuhusu ywembe: “Ywembe nga kuhani milele boka ku'mfumo wa Melkizedeki.” (aiōn )
Amma Allah yayi rantsuwa game da Yesu cewa, “Ubangiji ya rantse ba kuwa zai fasa tunaninsa ba; 'Kai firist ne har'abada.'” (aiōn )
Lakini Nnongo akichukii kilapo palyo abayite husu Yesu, “Ngwana alapile ni kana abadili malango gake.'wenga wa kuhani milele.” (aiōn )
Amma da shi ke Yesu na rayuwa ne har'abada, aikinsa na firist ba a musanya shi sam sam. (aiōn )
Lakini kwa mana Yesu atama milele, ukuhani wake ubadilika kwaa. (aiōn )
Domin shari'a na nada mutane da ke da gazawa a matsayin firistoci, amma maganar rantsuwa, wadda ta zo a bayan shari'a, ta nada Dan, wanda ya ke cikakke har'abada. (aiōn )
Kwa saliya huchawa bandu babile adhaifu kuba nga makuhani, akolo, lakini neno lya kiapo, lalibile baada ya saliya, ywachaulilwe Mwana, ywapangilwe kuba nga mkamilifu milele. (aiōn )
Ba ta jinin awaki da 'yan, maruka bane, amma Almasihu da jininsa ya shiga wuri mafi tsarki sau daya tak domin kowa dukka ya karbo mana fansa ta har abada. (aiōnios )
Yabile kwaa ga mwai ya mbuzi ni ndama, ila kwa mwai yake mwene kuwa Kristo ajingii pandu patakatifu muno mara jimo kwa kila yumo ni kutuhakikishia twenga ukombozi wangayomoka. (aiōnios )
To balle kuma jinin Almasihu, wanda ta wurin Ruhu madawwami ya mika kansa hadaya marar aibi ga Allah, wanda yake wanke lamirinmu daga matattun ayyuka domin muyi bautar Allah mai rai? (aiōnios )
Je nga muno kwaa mwai ya Kristo yabile petya Roho wangayomoka ayilekite mwene bila mawaa kwa Nnongo, panga safisha dhamiri yitu kuoma makowe gakiwo kuntumikya Nnongo ywabile nkoti? (aiōnios )
Domin wannan dalili, Almasihu shine magamin sabon alkawari. Wannan kuwa ya kasance ne domin anyi mutuwar da ta 'yantar da wadanda ke karkashin tsohon alkawari daga sakamakon zunubansu, saboda wadanda Allah ya kira su karbi alkawarin gadonsu madawwami. (aiōnios )
Kwa mana eyo, Kristo nga mjumbe wa liagano lyayambe. A yee nga sababu kiwo chaalekite huru bote babile mu'liagano lya kwanza kuoma mu'hatia ya sambi zabe, ili boti balo babakemelwa ni Nnongo baweze pokya ahadi ya urithi wabe wangeyomoka. (aiōnios )
Idan haka ne, to dole ke nan ya sha wahala akai akai tun farkon duniya. Amma yanzu sau daya ne tak aka bayyana shi a karshen zamanai domin ya kauda zunubi ta wurin mika hadayar kansa. (aiōn )
Kati eyo yabile kweli, bai yabile lazima kwabe teseka mara ganansima muno tangu mwanzo wa dunia. Lakini mara yimo mpaka mwisho wa miaka yayongolelwa kuboywa sambi kwa dhabihu yake mwene. (aiōn )
Ta wurin ta ne aka hallicci duniya da umarnin Allah, har ma abubuwan da ake gani ba'a yi su daga abubuwan da suka kasance ba. (aiōn )
Kwa imani twatifahamu kwamba ulimwengu waumbilwe kwa amri ya Nnongo, ili kwamba chelo chatibonekaniya chatitengenezwa kwaa bonekana ni ilebe ambayo yabile yatibonekana. (aiōn )
Yesu Almasihu daya ne a jiya, da yau, da har abada. (aiōn )
Yesu Kristo nga ywembe, jana, leno ni aya milele. (aiōn )
To bari Allahn salama, wanda ya tada babban makiyayin tumakin nan daga matattu, Ubangijinmu Yesu, ta wurin jinin madawwamin alkawari, (aiōnios )
Nambeambe Nnongo wa amani, ywabile atibaletya kae kuoma kwa bawile mchungaji nkolo ba ngondolo, Ngwana witu Yesu, kwa mwai ya liagano lya milele, (aiōnios )
ya kammala ku da dukan abu mai kyau domin ku aikata nufinsa. Bari yayi aiki a cikinmu wanda zai gamshe shi sosai. Ta wurin Yesu Almasihu, bari daukaka ta tabbata gare shi har abada. Amin. (aiōn )
Kabapeya uwezo kwa kila kilebe kinoyite kupanga mapenzi gake, kaapanga kazi nkati yitu yabile inoyite ya kupendeza mu'minyo gake, petya kwa Yesu, kwake ube utukufu milele ni milele. Amina. (aiōn )
Harshe ma wuta ne, a cikin dukan gabobin mu, duniyar zunubai da aka sa cikin fannonin jikunan mu. Yana gurbata dukan jiki, ya kuma sa al'amurar rayuwa su kama da wuta. Shi kuwa gidan wuta ne yake zuga shi. (Geenna )
Lulimi pia nga mwoto, nga nnema wa ubou, ubekilwe nkati ya iungo ya yega witu, yabile najisi yega yote ni kulibeka nnani ya mwoto ndela ya maisha, ni mwene sonywa mwoto wa kuzima. (Geenna )
da shike an sake hai'huwarku ba daga iri mai lalacewa ba amma daga iri marar rubewa, ta wurin maganar Allah wadda take rayuwa ta kuma dawwama. (aiōn )
Mubelekwile mora inebile, sio kwa mbeyu yaiaribike, lakini buka kwa mbegu yange aribikea, pitya ukoti na neno lya Nn”ungu lyalijingile. (aiōn )
amma maganar Ubangiji tabbatacciya ce har abada. “Wannan ita ce maganar bishara wadda akayi maku wa'azinta.” (aiōn )
Kwa njo neno la Bwana igala milele”, wono ni ujumbe ambao watebaakiilwa kati injili kwinu. (aiōn )
Idan wani yana yin wa'azi, ya zamana fadar Allah ya ke fadi, idan wani yana hidima, ya yi da karfin da Allah ya ba shi, domin cikin dukkan abubuwa a daukaka Allah ta wurin Yesu Almasihu. Daukaka da iko nasa ne har abada abadin. Amin. (aiōn )
Mwana mundu alongei naibe kati kuntonga Nn”ungu na mwana mundu abaya naibe na uwezo kati wa Nn”ungu, ili kwamba kwa kila kibe Nn”ungu apate kutukuzwa pitya Yesu Kristo. Utukufu na uweza wina ywemba milele na milelel Amina. (aiōn )
Bayan shan wuyarku na dan lokaci kadan, Allah mai alheri mara iyaka, wanda ya kiraye ku zuwa ga madawwamiyar daukakarsa cikin Almasihu, zai kammalaku, ya kafa ku, ya kuma karfafa ku. (aiōnios )
Baada ya kuteseka kwa muda nkulu, Nn”ungu wa neema yoti, ywabakemite katika utukufu wa milele nkati ya Kristo, ankamilisha, amwimariisha na kumpeya ngupu. (aiōnios )
Mulki ya tabbata a gare shi har abada abadin. Amin. (aiōn )
Enzi ibe kwake milele na milele. Amina. (aiōn )
Ta haka zaku sami shiga cikin mulki na har'abada na Ubangijinmu da Maicetonmu Yesu Almasihu. (aiōnios )
Nga nyoo mwaipatia bingi ba nnango wa jingya katika upwalume wangayomoka wa Ngwana witu na nkochopoli Yesu Kristo. (aiōnios )
Allah bai kebe mala'ikkun da suka yi zunubi ba. Maimakon haka ya tura su a cikin bakin duhun jahannama daure da sarkoki, har ya zuwa ranar shari'a. (Tartaroō )
Maana Nnongo abaleka kwaa malaika balo batikengeuka. Ila abatombwile kuzimu ili batabilwe ni minyororo mpaka hukumu paiisile nnani yabe. (Tartaroō )
Amma ku yi girma a cikin alheri da sanin Ubangijinmu da mai ceto Yesu Almasihu. Bari daukaka ta tabbata a gare shi yanzu da har abada. Amin. (aiōn )
Lakini mukue katika neema na ufahamu wa Ngwana na mkochopoli Yesu Kristo. Nambeambe utukufu ubile ni ywembe nambeambe na milele. Amina. (aiōn )
Ran kuwa aka baiyyana shi, muka gani, muka bada shaida, muka gaya maku labarin rai na har abada, wanda da yake a wurin Uba, aka kuma sanar da mu. (aiōnios )
Na wolo ukoto upangite kutangika wazi, na tuubweni, na kuushuhudia, na kubatangulizia ukoto wa milele, ambao ubile kwa Tate na upangika kuyowanika kwitu. (aiōnios )
Duniya tana wucewa tare da sha'awarta. Amma dukkan wanda ya aikata nufin Allah zaya kasance har abada. (aiōn )
Dunia na tamaa zake zapeta. Ila ywembe ywapanga mapenzi ga Nnongo yolo atama milele. (aiōn )
Alkawarin da ya bamu kenan, rai na har abada. (aiōnios )
Na yee niahadi ywatupeile twenga: ukoto wa milele. (aiōnios )
Dukkan wanda yake kin dan'uwansa, mai kisan kai ne. Kun kuma sani babu rai na har abada a cikin mai kisankai. (aiōnios )
Mundu yeyote ywamchukia nongowe ni muuaji. Na mutangite kuwa ukoto wa milele utama kwaa nkati ya muuaji. (aiōnios )
Wannan ita ce shaida: Allah ya bamu rai madawwami, wannan rai kuwa yana cikin Dansa. (aiōnios )
Na ushuhuda nga wolo-panga Nnongo atupeile ukoto wa milele, na ukoto ubile nkati ya mwana wake. (aiōnios )
Na rubuto maku wannan ne don ku tabbata kuna da rai madawwami—a gare ku wadanda suka gaskata da sunan Dan Allah. (aiōnios )
Natiwaandikia aga muweze kutanga panga mubile na ukoto wa milele-mwenga mwamuaminiya katika lina lya Mwana wa Nnongo. (aiōnios )
Amma mun sani Dan Allah yazo, kuma ya bamu fahimta, domin mu san wanda yake shi ne mai gaskiya. Haka kuma muna cikin wannan wanda shine gaiskiya, kuma cikin Dansa Yesu Almasihu. Shine Allah na gaskiya, da kuma rai na har abada. (aiōnios )
Lakini tutangite panga Mwana wa Nnongo aisile na atupeya ujuzi, panga tuntangite ywembe ywabile mu kweli na panga tubile nkati yake ywembe ywabile kweli, hata katika mwana wake Yesu Kristo. Ni Nnongo wa kweli na ukoto wa milele. (aiōnios )
domin gaskiya da take cikinmu za ta kuma kasance tare da mu har abada. (aiōn )
Kitumbu sa kweli yangayomoka yaibile nkati yitu yaipala baa pamope natwee. (aiōn )
Kuma mala'iku wadanda ba su rike matsayin ikon su ba, amma suka bar wurin zaman su na ainihi-Allah ya tsare su a sarka na har'abada a cikin bakin duhu domin babban ranar shari'a. (aïdios )
malaika babakotwikw kwilenndela lenji yabe nakukileka kitamochabe Nnungu abeimutabilwe wangayomoka mulubendo balende ukumu ya lichoba lya mwisho. (aïdios )
Suna nan kamar Saduma da Gwamrata da kuma biranen da ke kewaye da su, wadanda suka ba da kansu ga fasikanci suna bin sha'awoyi wanda ba na dabi'a ba. Aka mai da su abin misalin wadanda suka sha wuta mara matuka. (aiōnios )
kati sodoma na Gomora na ilambo yaiteleta, ambabo na bembe baijingiye bene muusharati na bakengime mwaba minyikiyage gangaliba boka patumbu, balayilwe kati mfango wa balo babalumya mumwoto wangayomoka. (aiōnios )
Su rakuman teku ne masu hauka, suna fahariya cikin kumfar kunyar su. Su kamar taurari ne masu tartsatsi. Wadanda aka tanada wa duhu baki kirin na har abada. (aiōn )
Ni mawimbi ya bahari yabii Ni ndoti yene, Ni tondwa zindoranda kunani ambazo upili wa lubendo wabekilwe kwaajili yabe wangayomoka. (aiōn )
Ku rike kanku a cikin kaunar Allah, kuna kuma jiran jinkan Ubangijinmu Yesu Almasihu wanda ke kawo rai na har abada. (aiōnios )
Mwilendele kwene upendo wa Nnongo, na mulende uruma ya Nngwana witu Yesu Kristo ambayo kumpeya mwomi wange yomoka. (aiōnios )
zuwa ga Allah makadaici mai ceton mu ta wurin Yesu Almasihu Ubangijinmu, daukaka, da girma, da mulki, da iko su kasance, kamin dukan lokuta, yanzu, da har abada. Amin. (aiōn )
Kayake Nnongo kiyake mwokozi belya Yesu Kristo Nngwana witu, Utukupu ube kayake, uwezo na ngupu kabla ya wekati woti, na sayeno na hata -wanga yomoka. Amina. (aiōn )
ya maishe mu masu mulki, firistoci na Allahnsa da Ubansa - daukaka da iko su tabbata gare shi har abada abadin, Amin. (aiōn )
Atupangite panga ufalme wa makuhani wa Nnungu na Tate bake kwake panga tukuka na ngupu milelebdaima. Amina. (aiōn )
da kuma wanda ke raye. Na mutu, amma duba ina raye har abada! Kuma ina da mabudin mutuwa da na hades. (aiōn , Hadēs )
Na ambaye nenda ishi. Nati waa, lakini linga nenda ishi bila waa! Na nibile na funguo ya mautiu na kuzimu. (aiōn , Hadēs )
A dukan lokacin da rayayyun hallittun nan suke ba da girma, daukaka, da godiya ga shi da ke zaune bisa kursiyin, wanda ke raye har abada abadin, (aiōn )
Kila wakati iumbe bene ukoti pabapiya utukupu, hesima, ni kushukuru nnonge ya abile atitama pakiteo chelo cha enzi ywembe ywaishi milele ni daima. (aiōn )
sai dattawan nan ashirin da hudu suka fadi da fuskokinsu a kasa gaban shi da ke zaune bisa kursiyin. Suka yi sujada ga shi da ke rayuwa har abada abadin, suna jefar da kambinsu a gaban kursiyin, suna cewa, (aiōn )
Apendo ishirini ni ncheche batisujudu bene nnonge yake yakitamile kiteo cha enzi bakibaya. (aiōn )
Na ji kowanne halittaccen abu da ke cikin sama da kasa da karkashin kasa da cikin teku - dukan abubuwan da ke cikinsu - na cewa, “Ga shi wanda ke zaune a kan kursiyin da kuma Dan Ragon, yabo, girma, daraja, da kuma ikon yin mulki, har abada abadin. (aiōn )
Nayowine kila chumbwile cha kilebe kumaunde ni mulunia ni pae pakilambo ni kunani ya bahari, kila kilebe nkati yake kikibaya,'kwake ywembe ywatama kunani ya iteo ya enzi ni kwa mwana ngondolo, kubi ni sifa, heshima, utukupu ni ngupu ga kutawala milele ni milele. (aiōn )
Sai na ga wani doki ruwan toka. Mai hawansa an bashi suna mutuwa, hades kuma tana biye da shi. An basu iko bisa kashi hudu na duniya su kashe da takobi, yunwa, cututtuka, da kuma namomin jeji na duniya. (Hadēs )
Ywampandile akemelwa lina lyake mauti, ni kuzimu yabile ilifutike. Bapeyilwe mamlaka kunani ya Roho ya kilambo, bula kwa upanga, kwa njala ni ugonjwa ni kwa anyama wa mwitu katika kilambo. (Hadēs )
suna cewa, “Amin! yabo, daukaka, hikima, godiya, girma, iko, da karfi su zama na Allahnmu har abada abadin! Amin!” (aiōn )
Bakibaya “Amina! Sifa, utukufu, heshima, shukurani, heshima, awecha ni ngupu vibii kwa Nnongo witu milele ni milele! Amina!” (aiōn )
Sa'annan mala'ika na biyar ya busa kahonsa. Na ga tauraro daga sama da ya fado zuwa duniya. An ba tauraron nan mabudin hanyar rami marar iyaka. (Abyssos )
boka po malaika wa tano atilikombwa litarumbeta lyake, Nabweni ndondwa boka kumaunde yaibile yaitomboka pa kilambo, Ndondwa yapeilwe ufunguo waliembwebwaelekea kwene liyembwa lalibile ntopo mwisho. (Abyssos )
Ya bude hanyar rami marar iyaka, sai hayaki ya fito daga kofar kamar hayaki daga babban ramin wuta. Rana da iska suka juya duhu, sabili da hayakin da ke fitowa daga kofar ramin. (Abyssos )
Atiyogowa liembwa lalibile ntopo kiemo, nalioi uhoboka kunani kwa safu boka nkati ya liembwa kati lioi liboka katika tanuru likolo. Lumu ni anga vitigalambuka vipangite lubendo kwa sababu ya lioi laliboka muliembwa. (Abyssos )
Suna da wani kamar sarki a kansu, mala'ikan rami marar iyaka. Sunansa da Ibraniyanci Abadon, da Helenanci kuma Afoliyon. (Abyssos )
Babile nakwe kati mfalme kunani yabe malaika wa lioi lalibile ntopo mwisho. Lina lyake katika Kiebrania ni Abadani, ni katika kiyunani ana lina Apolioni. (Abyssos )
Sai ya rantse da wannan da ke raye har abada abadin - wanda ya halicci sama da duk abinda ke cikinsa, da duniya da duk abin da ke a kanta, da teku da dukan abin da ke cikinsa, sai mala'ikan ya ce, “Babu sauran jinkiri. (aiōn )
Ni lapa kwa yolo twatema milele ni milele-ywaumbile maunde ni vyoti vya vibile, mukilambo ni vyoti vibile, ni bahari ni vyoti vibile, “Kwa panga ntopo chelewa kae. (aiōn )
Sa'adda suka gama shaidarsu, dabban da ke fitowa daga rami marar iyaka zai yi yaki da su. Zai ci nasara da su ya kashe su. (Abyssos )
Wakati babayomwa ushuhuda wabe, yolo mnyama ywapita muliyembwa lalibile ntopo ni mwisho apanga vita dhidi yabe. apashinda kuwabulaga. (Abyssos )
Sa'annan mala'ika na bakwai ya busa kahonsa, sai muryoyi masu kara suka yi magana cikin sama cewa, “Mulkin duniya ya zama mulkin Ubangijinmu da na Almasihunsa. Zai yi mulki har abada abadin.” (aiōn )
Boka po malaika wa sabaa akombwile litarumbeta lyake, ni lilobe likolo latilongela kumaunde na baya, “ufalme wa kilambo upangite ufalme wa Ngwana witu ni Kristo wake. Apala tawala milele ni milele.” (aiōn )
Na ga wani mala'ika na firiya a tsakiyar sararin sama, wanda yake da madawwamin sako na labari mai dadi domin a sanar da ita ga mazaunan duniya - ga kowacce al'umma, da kabila, da harshe, da kuma jama'a. (aiōnios )
Namweni malaika ywenge atiuluka nkati ya maunde, ywabile ni ujumbe wa habari inoyite kwatangazia balo batami mulunia kila taifa, kabila, lugha ni kila bandu. (aiōnios )
Hayaki daga azabarsu yana tashi sama har abada abadin, kuma ba su da hutu dare ko rana - wadannan masu sujada ga dabban da siffarsa da kuma dukan wadanda suka karbi alamar sunansa. (aiōn )
Na lioi lya minya yabe walowa yendya milele ni milele, ni pabile kwaa ni mapunziko mchana ni kilo-abo baabuduo mnyama ni sanamu yake, ni kila mundu ywapokile alama ya lina lyake. (aiōn )
Daya daga cikin rayyayun halitu hudu ya ba mala'iku bakwai tasoshin zinariya bakwai cike da fushin Allah wanda yake raye har abada abadin. (aiōn )
Yumo ywa balo babile ni akoti ncheche kabapeya balo malaika saba mabakuli saba ya dhahabu yabile ni ghadhabu ya Nnongo ywatama milele na milele. (aiōn )
Dabban da ka gani da, yanzu ba ta, amma ta na kusan hawowa daga rami marar iyaka. Sa'annan za ta je hallaka. Wadanda ke zaune a duniya, wadanda ba a rubuta sunayensu cikin littafin rai ba tun kafuwar duniya - za su yi mamaki idan suka ga dabbar da da ta kasance, ba ta nan yanzu, amma ta kusa zuwa. (Abyssos )
Mnyama ywamweni abile, ni abile kwa leno, lakini tayari kupanda kuoma mu'yembwa lyange yomoka. Boka po kayendelya ni uharibifu. Balo batamii nnani ya nnema, balo babile maina yabe yaandikilwe kwaa mu'kitabu cha ukoti tangu kubekwa misingi ya nnema-batishangala batimwona mnyama ywabile, kuwa yabile kwaa leno, lakini ywabile karibu kuyenda. (Abyssos )
Suka yi magana a karo na biyu: “Halleluya! Hayaki na tasowa daga wurinta har abada abadin.” (aiōn )
Kwa mara yana ibele atibaya, “Haleluya! lioi boka kwake milele ni milele.” (aiōn )
Aka kama dabban tare da makaryatan annabawa da suka yi ayyukan al'ajibai a gabansa. Da wadannan alamu ya yaudari wadanda suka karbi alamar dabbar da wadanda suka yi wa siffarta sujada. Aka jefa dukansu biyu da rai cikin tafkin farar wuta mai ci. (Limnē Pyr )
Mnyama abiboyokelwa ni nabii wake waubocho bocho yazipangite ishara katika uwepo wake. Kwa ishara yeno atikubakongo balo batikuipokiya atama ya mnyama ni babaisujudile kinyao yake. Boti babele batitailikwa bangali akoto katika libwawa lya mwoto liyakalo kwa kiberiti. (Limnē Pyr )
Sai na ga mala'ika na saukowa daga sama. Yana da makullin rami marar iyaka, yana kuma da babar sarka a hannunsa. (Abyssos )
Kisha namweni malaika atiuluka boka kumaunde, abi ni upunguo wa liyembwa lalibile ntopo mwisho ni nyororo ngolo muluboko lwake. (Abyssos )
Ya jefa shi cikin rami marar iyaka, ya rufe shi ya kuma sa hatimi a bisansa. Hakan ya faru ne domin kada ya kara yaudarar al'ummai har sai bayan shekaru dubu. Bayan wannan, dole a sake shi na dan lokaci. (Abyssos )
Atikulitaikwa muliyembwa labile ntopo mwisho, atikulitaba ni kulibekia mhuri kunani yake. Yeno yabile nyoo lenga kana bakongetwe mataifa kae mpaka miaka elfu paiyomoka. Baada yapoo, bakumnekekeya huru kwa muda nchunu. (Abyssos )
Shaidan, wanda ya yaudare su, aka jefa shi cikin korama ta farin wuta mai ci, inda aka jefa dabban da makaryacin annabin. Za su sha azaba dare da rana har abada abadin. (aiōn , Limnē Pyr )
Nchela, ambae atibaya kwabe ubocho, atitaikulilwa nkati ya ziwa lya kiberiti, ambapo mnyama ni nabii wa ubocho patiteikulilwe mpamo, Batesekilwe mutwe nkati ni kilo milele ni milele. (aiōn , Limnē Pyr )
Teku ta ba da matattun dake cikinta. Mutuwa da hades suka ba da matattun da ke cikinsu, aka yi masu shari'a gwargwadon abin da suka yi. (Hadēs )
Bahari itikubabaya babawile ambao babile nkati yake. Kiwo ni kuzimu batikubaboya babawile babile nkati yake, ni wafu batihukumiwa lingana na chabakipangite. (Hadēs )
Aka jefa mutuwa da hades cikin tafkin wuta. Wannan shine mutuwa ta biyu - tafkin wuta. (Hadēs , Limnē Pyr )
Kiwo ni kuzimu zataikwile nkati ya ziwa lya mwoto. Yeno nga mauti yanaibele-ziwa lya mwoto. (Hadēs , Limnē Pyr )
Duk wanda ba a sami sunansa a rubuce cikin littafin rai ba, aka jefar da shi cikin tafkin wuta. (Limnē Pyr )
Kati lina lya yoyoti lapatikine kwaa litiandikwa nkati ya kitabu sa ukoti, atitaikulilwa nkati ya ziwa lya moto (Limnē Pyr )
Amma ga matsorata, da marasa bangaskiya, da masu kazanta, da masu kisan kai, da fasikai, da masu sihiri, da masu bautar gumaka, da dukan makaryata, mazaunin su zai kasance cikin tafki mai ci da farar wuta. Mutuwa ta biyu kenan.” (Limnē Pyr )
Lakini kati yaibile kwa bayogopa boti, bangaliamini, babauchi, bababulaga, wamalaya, babe, waabudu inyago, ni wabocho boti sehemu yabe ipala panga katika ziwa lya mwoto wa kiberiti wautiniya. Ago nga mauti gana ibele.” (Limnē Pyr )
Babu sauran dare; ba za su bukaci hasken fitila ko hasken rana ba gama Ubangiji Allah zai haskaka su. Za su yi mulki har abada abadin. (aiōn )
Papanga ntopo kilo kae; lawa ntopo hitaji lya mbwega wa taa ama lumu kwa sababu Ngwana Nnongo apamulika kunani yabe. Nabembe batawala milele ni milele. (aiōn )