< Markus 1 >

1 Wannan itace farkon bisharar Yesu Almasihu, Dan Allah.
Ukuqala kwevangeli ngoJesu Khristu, indodana kaNkulunkulu.
2 kamar yadda aka rubuta cikin littafin annabi Ishaya. Duba, ina aika manzona, a gabanka, wanda zai shirya maka hanya.
Kulotshiwe kumphrofethi u-Isaya ukuthi: “Ngizathuma isithunywa sami phambi kwakho, esizalungisa indlela yakho”:
3 Akwai murya mai kira a jeji, tana cewa ka shirya hanyar Ubangiji. ka daidaita ta.
“ilizwi lalowo omemezayo enkangala, ‘Lungiselani iNkosi indlela, yenzeleni izindledlana eziqondileyo.’”
4 Yahaya ya zo, yana baptisma acikin jeji yana wa'azin tuba, domin gafarar zunubai.
Kwasekufika uJohane Umbhaphathizi, etshumayela emangweni wasenkangala ubhaphathizo lokuphenduka ukuze kuthethelelwe izono.
5 Dukan kasar Yahudiya da mutanen Urshalima suka zo wurin sa, a ka kuma yi masu baptisma a kogin urdun. suna furta zunubansu.
Umango wonke waseJudiya kanye labantu bonke baseJerusalema baphuma baya kuye. Bevuma izono zabo, babhaphathizwa nguye eMfuleni uJodani.
6 Yahaya yana saye da tufa ta gashin rakumi, yana kuma da damara ta fata a kugunsa, abincinsa fara ce da zuma.
UJohane wayevunula izigqoko ezazenziwe ngoboya bekamela, elebhanti lesikhumba okhalweni lwakhe, esidla intethe loluju lwezinyosi zeganga.
7 Yana wa'azi, ya ce “akwai mai zuwa a bayana wanda ya ke da iko fiye da ni. wanda ko maballin takalminsa ban isa in kwance ba.
Intshumayelo yakhe yayisithi: “Ngemva kwami kuzafika omunye ozaba lamandla kulami, imichilo yamanyathela akhe akungilingananga ukuthi ngikhothame ngiyithukulule.
8 Ni ina yi maku baptisma da ruwa, amma mai zuwa a bayana zai yi maku baptisma da Ruhu Mai Tsarki''.
Mina ngilibhaphathiza ngamanzi, kodwa yena uzalibhaphathiza ngoMoya oNgcwele.”
9 Sai ya kasance a kwanakin nan Yesu ya zo daga Nazarat ta Galili, sai Yahaya ya yi masa baptisma a kogin urdun.
Ngalesosikhathi uJesu weza evela eNazaretha eseGalile wabhaphathizwa nguJohane kuJodani.
10 Sa'adda Yesu ya fito daga ruwan, sai sama ta bude, sai Ruhu ya sauko a bisansa da kamanin kurciya.
UJesu ephuma emanzini wabona izulu livuleka uMoya usehlela phezu kwakhe unjengejuba.
11 Sai wata murya ta zo daga sama, tana cewa, “Kai kaunataccen Dana ne. zuciyata ta na murna da kai kwarai''.
Kwafika ilizwi livela ezulwini lathi: “Wena uyiNdodana yami engiyithandayo; ngiyathokoza kakhulu ngawe.”
12 Sai Ruhu ya iza shi zuwa jeji.
Masinyane uMoya wamthumela enkangala,
13 Yana a jeji kwana arba'in, Shaidan yana jarabtar sa. Yana cikin jeji da dabobi, sai malaiku su ka yi masa hidima.
wahlala khona enkangala insuku ezingamatshumi amane elingwa nguSathane. Wayehlala lezinyamazana zeganga, izingilosi zazomnakekela.
14 Bayan da aka kama Yahaya, Yesu ya shiga kasar Galili yana wa'azin bisharar Allah.
UJohane esevalelwe entolongweni, uJesu waya eGalile ememezela izindaba ezinhle zikaNkulunkulu.
15 Yana cewa, “Lokaci ya yi, gama mulkin Allah ya kusato. Ku tuba ku bada gaskiya ga bishara”.
Wathi, “Isikhathi sesifikile. Umbuso kaNkulunkulu ususeduze. Phendukani likholwe izindaba ezinhle!”
16 Sa'adda ya ke wucewa a gefen takun Galili, sai ya ga Saminu da Andarawus, dan'uwansa suna jefa taru a teku, domin su masunta ne.
Kwathi uJesu ehambahamba okhunjini loLwandle lwaseGalile wabona uSimoni lomfowabo u-Andreya bephosa umambule olwandle ngoba babengabagoli benhlanzi.
17 Yesu ya ce masu ku zo, ku biyo ni, ni kuwa sai in maisheku masuntan mutane”.
Wathi kubo, “Wozani lingilandele, ngizalenza abagoli babantu.”
18 Nan da nan suka bar tarun su, suka bi shi.
Bahle batshiya omambule babo bamlandela.
19 Sa'adda Yesu ya yi tafiya kadan, sai ya ga Yakubu dan Zabadi da Yahaya dan'uwansa; suna gyaran tarunsu a jirgin ruwa.
Wathi esehambile elinye ibanga wabona uJakhobe indodana kaZebhediya elomfowabo uJohane besesikepeni, belungisa omambule babo.
20 Sai ya kira su, su kuwa suka bar mahaifinsu Zabadi a jirgin ruwan da ma'aikatansu, sai su ka bi shi.
Wahle wababiza, batshiya uyise uZebhediya esikepeni kanye lezisebenzi bamlandela.
21 Da su ka shigo cikin kafanahum, a ranar asabar, Yesu ya shiga majami'a ya koya masu.
Baya eKhaphenawume, kwathi iSabatha selifikile, uJesu waya esinagogeni waqalisa ukufundisa.
22 Su ka yi mamakin koyarwarsa, domin ya na koya masu da iko ba kamar marubuta ba.
Abantu bamangaliswa yikufundisa kwakhe ngoba wayefundisa njengomuntu olamandla, hatshi njengabafundisi bomthetho.
23 A nan cikin majami'a akwai wani mutum mai kazamin ruhu, sai ya yi ihu da karfi.
Khonokho nje indoda eyayisesinagogeni labo eyayiphethwe ngumoya omubi yamemeza yathi,
24 Yana cewa Ina ruwan mu da kai, Yesu Banazarat? Ka zo ne domin ka halakar da mu? Na san wanene kai. Kai ne Mai Tsarki na Allah”.
“Ufunani kithi, Jesu waseNazaretha? Ulande ukuza sibhubhisa na? Ngiyakwazi ukuthi ungubani, ungoNgcwele kaNkulunkulu!”
25 Sai Yesu ya tsauta wa kazamin ruhun ya ce, “Ka yi shiru ka fita daga cikinsa”.
UJesu wakhwaza wathi kuye “Thula! Phuma kuye!”
26 Bayan da kazamin ruhun ya buga shi kasa, sai kazamin ruhun ya yi ihu sa'annan ya fita daga jikinsa.
Umoya omubi wayidlukuza ngamandla indoda waphuma kuyo uklabalala.
27 Sai dukan mutanen su ka yi mamaki kwarai, suna tambayar junansu menene wannan? wace sabuwar koyarwa ce da iko haka? har yana umartar kazaman ruhohi suna kuwa yi masa biyayya!”
Abantu bamangala baze babuzana bathi, “Kuyini lokhu? Yikufundisa okutsha njalo okulamandla! Ngoba ulaya imimoya emibi imlalele.”
28 Nan da nan labarinsa ya bazu ko'ina a dukkan kewayen kasar Galili.
Izindaba ngaye zamemetheka ngokuphangisa kuwo wonke umango waseGalile.
29 Bayan da suka bar majami'a, sai su ka shiga gidan Saminu da Andarawus, suna kuma tare da Yakubu da Yahaya.
Bonela ukusuka esinagogeni bahamba loJakhobe loJohane baya emzini kaSimoni lo-Andreya.
30 Surikar Saminu tana kwance ba lafiya tana fama da zazzabi. Sai suka gaya wa Yesu game da ita.
Uninazala kaSimoni wayelele phansi ephethwe ngumkhuhlane, basebetshela uJesu ngaye.
31 Sai ya zo, ya kama hannunta, ya daga ta, sai zazzabin ya sake ta, ta fara yi masu hidima.
Ngakho wasesiya kuye, wambamba isandla wasemvusa. Umkhuhlane waphuma kuye, wahle waqalisa ukubaphakela.
32 Da yamman nan, bayan da rana ta fadi, sai su ka kawo masa dukan marasa lafiya da masu fama da aljanu.
Ngaleyontambama ilanga selitshonile abantu baletha kuJesu bonke abagulayo labaphethwe ngamadimoni.
33 Dukan mutanen garin su ka taru a bakin kofa.
Idolobho lonke lagcwala emnyango,
34 ya warkar da masu ciwo da yawa da masu chututtuka iri-iri, ya kuma fitar da bakaken aljanu, amma bai yarda aljanun su yi magana ba domin sun san shi.
uJesu wasilisa abanengi ababelezifo ezehlukeneyo. Njalo wakhupha amadimoni amanengi, kodwa kaze awavumela amadimoni ukuthi akhulume ngoba ayemazi ukuthi ungubani.
35 Ya tashi da sassafe, tun da sauran dare, ya tafi wurin da ba kowa, a can ya yi add'ua.
Ekuseni kakhulu, kusesempondozankomo, uJesu wavuka, waphuma endlini waya endaweni esekusithekeni, lapho akhuleka khona.
36 Saminu da wandanda suke tare da shi suka neme shi.
USimoni labakhula bakhe bahamba ukuyamdinga,
37 Suka sa me shi, sai su ka ce masa, “kowa yana nemanka”.
sebembonile, bathi, “Abantu bonke bayakudinga!”
38 Ya ce, bari mu tafi wani wuri, zuwa wadansu garuruwan da ke kewaye, Saboda in yi wa'azi a can kuma. Wannan shi yasa na zo nan''.
UJesu waphendula wathi, “Kasiyeni kwenye indawo, emizini eseduze ukuze ngiyetshumayela lakhona. Yikho engakulandayo.”
39 Ya tafi dukan kasar Galili, yana wa'azi a majimi'un su yana kuma fitar da aljanu.
Kanjalo walibhoda lonke elaseGalile etshumayela emasinagogweni abo njalo ekhupha amadimoni.
40 Wani kuturu ya zo wurinsa. Yana rokonsa, ya durkusa. Ya ce masa, “in ka yarda kana iya warkar da ni.
Kweza kuye indoda eyayilobulephero yamncenga iguqe phansi ngamadolo yathi, “Nxa uthanda ungangihlambulula.”
41 Sai ya yi juyayi, Yesu ya mi ka hannun sa ya ta ba shi ya na ce masa “Na yarda. Ka sarkaka”.
UJesu eyizwela isihawu welula isandla sakhe wayibamba indoda. Wathi, “Ngiyathanda. Hlanzeka!”
42 Nan da nan kuturtar ta barshi, ya kuma sa mu tsarkakewa.
Masinyane ubulephero baphela, wahlambuluka.
43 Yesu ya yi masa gargadi sosai, ya salame shi.
UJesu wahle wathi kahambe, wamqonqosela wathi,
44 Ya ce masa “ka tabbata fa kada ka gayawa kowa, amma ka tafi ka nuna kanka ga firist, sai ka je ka yi hadaya domin tsarkakewa kamar yadda Musa ya umurta, domin shaida.
“Zwana, ungatsheli muntu ngalokhu. Kodwa hamba uyeziveza kumphristi ubusunikela umhlatshelo wokuhlanjululwa kwakho owamiswa nguMosi ukuze kube yibufakazi kubo.”
45 Amma da ya fita sai ya fara gaya wa kowa, ya baza maganar a ko'ina, har Yesu bai iya tafiya a sake a garin ba. Ya tafi ya tsaya a wuraren da ba kowa, mutane kuwa su ka zo wurinsa daga ko'ina.
Kodwa wasuka wahle wavula isifuba sakhe wayisakaza indaba. Ngenxa yalokho uJesu wayengabe esangena obala edolobheni, kodwa wasehlala ngaphandle endaweni eziyinkangala. Loba kunjalo abantu babelokhu bethululeka besiza kuye beqhamuka inxa zonke.

< Markus 1 >