< Markus 1 >

1 Wannan itace farkon bisharar Yesu Almasihu, Dan Allah.
([This is/I want to tell you]) the good message about Jesus Christ, the Son of God (OR, the man who was also God). [What I want to tell you] begins just like the prophet Isaiah [said it would begin, when] he wrote [these words that God said to Jesus: ] Listen! I am sending my messenger ahead of you. He will prepare [people for] your [coming].
2 kamar yadda aka rubuta cikin littafin annabi Ishaya. Duba, ina aika manzona, a gabanka, wanda zai shirya maka hanya.
3 Akwai murya mai kira a jeji, tana cewa ka shirya hanyar Ubangiji. ka daidaita ta.
He will call out to people [who pass by where he is] in the desolate area, “As people improve and straighten out pathways [before an important official arrives] [MET], make [yourselves] ready [DOU] [in order that you will be prepared when] the Lord [comes].”
4 Yahaya ya zo, yana baptisma acikin jeji yana wa'azin tuba, domin gafarar zunubai.
[The messenger that Isaiah predicted was] John. [People called him] ‘The Baptizer’. In the desolate area near the Jordan River he kept telling people, “If you want God to forgive you for having sinned, you must turn away from your sinful behavior [before you ask me to] baptize [you].”
5 Dukan kasar Yahudiya da mutanen Urshalima suka zo wurin sa, a ka kuma yi masu baptisma a kogin urdun. suna furta zunubansu.
A great number [HYP] of people who lived in Jerusalem [city] and [elsewhere] in the Judea [district] were going out to where John was. There, [after hearing John’s message], they [responded by] confessing the sinful things [that they had done]. Then they were being baptized by John {John was baptizing them} in the Jordan River.
6 Yahaya yana saye da tufa ta gashin rakumi, yana kuma da damara ta fata a kugunsa, abincinsa fara ce da zuma.
John wore [rough] clothes made of camel’s hair. And [as the prophet Elijah had done], he wore a leather belt around his waist; and what he ate was [only] grasshoppers and honey [that he found] in that desolate area.
7 Yana wa'azi, ya ce “akwai mai zuwa a bayana wanda ya ke da iko fiye da ni. wanda ko maballin takalminsa ban isa in kwance ba.
He was preaching, “Very shortly a man will come who is very great. I [am nothing compared to him. Because he is so superior to me], I am not even worthy to [serve him like a slave] by stooping down and untying his sandals.
8 Ni ina yi maku baptisma da ruwa, amma mai zuwa a bayana zai yi maku baptisma da Ruhu Mai Tsarki''.
I used [only] water when I baptized you [because you said that you wanted to change your lives], but he will put his Holy Spirit [within] you [to truly change your lives].”
9 Sai ya kasance a kwanakin nan Yesu ya zo daga Nazarat ta Galili, sai Yahaya ya yi masa baptisma a kogin urdun.
During that time [when John was preaching], Jesus came from Nazareth [town], which is in Galilee [district]. He went to [where John was preaching] and he was baptized by John {John baptized him} in the Jordan [River].
10 Sa'adda Yesu ya fito daga ruwan, sai sama ta bude, sai Ruhu ya sauko a bisansa da kamanin kurciya.
Immediately after [Jesus] came up out of the water, he saw heaven opened up [and he saw] the Spirit [of God] descending on himself. He came in the form of a dove.
11 Sai wata murya ta zo daga sama, tana cewa, “Kai kaunataccen Dana ne. zuciyata ta na murna da kai kwarai''.
And [God] [MTY] spoke to him from heaven saying, “You are my Son, whom I love dearly. I am very pleased with you.”
12 Sai Ruhu ya iza shi zuwa jeji.
(Then/Right away) the Spirit [of God] sent Jesus into the desolate area.
13 Yana a jeji kwana arba'in, Shaidan yana jarabtar sa. Yana cikin jeji da dabobi, sai malaiku su ka yi masa hidima.
He was there for 40 days. During that time, he was tempted by Satan {Satan tempted him}. There were wild animals [there] also. But angels took care of him.
14 Bayan da aka kama Yahaya, Yesu ya shiga kasar Galili yana wa'azin bisharar Allah.
Later, after John was put in prison {after [soldiers] put John in prison} [because he had rebuked the governor Herod Antipas for his sins], Jesus went to Galilee [district]. There he was preaching the good message [that came] from God.
15 Yana cewa, “Lokaci ya yi, gama mulkin Allah ya kusato. Ku tuba ku bada gaskiya ga bishara”.
He was repeatedly saying, “Now is the time when God will begin to rule people’s lives [in a new way]. [So] turn away from your sinful behavior! Believe the good message [in order] ([to belong to him/to become those whose lives he will rule])!”
16 Sa'adda ya ke wucewa a gefen takun Galili, sai ya ga Saminu da Andarawus, dan'uwansa suna jefa taru a teku, domin su masunta ne.
[One day], while Jesus was walking along by Galilee Lake, he saw [two men], Simon and Simon’s [younger] brother, Andrew. They were casting their [fishing] net into the lake. They [earned money by] catching [and selling] fish.
17 Yesu ya ce masu ku zo, ku biyo ni, ni kuwa sai in maisheku masuntan mutane”.
Then Jesus said to them, “[Just like you have been] gathering fish, come with me and I will [teach] you how to [gather people to become my disciples]” [MET].
18 Nan da nan suka bar tarun su, suka bi shi.
Immediately they abandoned [the work that they were doing with] their nets, and they went with him.
19 Sa'adda Yesu ya yi tafiya kadan, sai ya ga Yakubu dan Zabadi da Yahaya dan'uwansa; suna gyaran tarunsu a jirgin ruwa.
After they had gone on a little further, Jesus saw [two other men], James and James’ [younger] brother, John. They were the sons of [a man named] Zebedee. They were both in a boat mending [fishing] nets.
20 Sai ya kira su, su kuwa suka bar mahaifinsu Zabadi a jirgin ruwan da ma'aikatansu, sai su ka bi shi.
As soon as Jesus saw them, he told them that [they should leave their work and to come with him]. So they left their father, [who remained] in the boat with the hired servants, and they went away with Jesus.
21 Da su ka shigo cikin kafanahum, a ranar asabar, Yesu ya shiga majami'a ya koya masu.
[Later] Jesus [and those disciples] arrived at Capernaum [town]. On the next (Sabbath/Jewish rest day), after Jesus had entered (the synagogue/the Jewish meeting place), he began teaching [the people who had gathered there].
22 Su ka yi mamakin koyarwarsa, domin ya na koya masu da iko ba kamar marubuta ba.
They were continually amazed at the way he taught. [He did] not [just teach what others had taught], like the men who teach the [Jewish] laws did. [They habitually just repeated what other people had taught]. Instead, he taught with [his own] authority.
23 A nan cikin majami'a akwai wani mutum mai kazamin ruhu, sai ya yi ihu da karfi.
Suddenly, [while he was teaching], a man [appeared] in their worship place who had an evil spirit in him, and he shouted,
24 Yana cewa Ina ruwan mu da kai, Yesu Banazarat? Ka zo ne domin ka halakar da mu? Na san wanene kai. Kai ne Mai Tsarki na Allah”.
“Jesus, from Nazareth [town, since] we [evil spirits] have nothing in common with you, ([do not interfere with us]!/what do you want with us [evil spirits]?) [RHQ] (Do not destroy us [now]!/Have you come to destroy us [now]?) [RHQ] I know who you are. I know that you are the holy one [who has come] from God!”
25 Sai Yesu ya tsauta wa kazamin ruhun ya ce, “Ka yi shiru ka fita daga cikinsa”.
Jesus rebuked [the evil spirit], saying, “Be quiet! And come out [of the man]!”
26 Bayan da kazamin ruhun ya buga shi kasa, sai kazamin ruhun ya yi ihu sa'annan ya fita daga jikinsa.
The evil spirit shook the man hard. He screamed loudly, and then he came out of the man [and left].
27 Sai dukan mutanen su ka yi mamaki kwarai, suna tambayar junansu menene wannan? wace sabuwar koyarwa ce da iko haka? har yana umartar kazaman ruhohi suna kuwa yi masa biyayya!”
All [the people who were there] were amazed. As a result, they discussed this among themselves, [exclaiming], “(This is [amazing]!/What is this?) [RHQ] Not only does he teach in a new and authoritative way, but also the evil spirits obey him [when] he commands [them]!”
28 Nan da nan labarinsa ya bazu ko'ina a dukkan kewayen kasar Galili.
The people very soon told [many others] throughout the whole Galilee district what Jesus [had done].
29 Bayan da suka bar majami'a, sai su ka shiga gidan Saminu da Andarawus, suna kuma tare da Yakubu da Yahaya.
After they left (the synagogue/the Jewish meeting place), [Jesus, Simon and Andrew], along with James and John went directly to Simon and Andrew’s house.
30 Surikar Saminu tana kwance ba lafiya tana fama da zazzabi. Sai suka gaya wa Yesu game da ita.
Simon’s mother-in-law was lying in bed because she had a [high] fever. Right away someone told Jesus about her [being sick].
31 Sai ya zo, ya kama hannunta, ya daga ta, sai zazzabin ya sake ta, ta fara yi masu hidima.
He went to her, and helped her up by taking hold of her hand. She recovered [at once] from the fever, and then she [got up and] served them [some food].
32 Da yamman nan, bayan da rana ta fadi, sai su ka kawo masa dukan marasa lafiya da masu fama da aljanu.
That evening, after the sun had gone down [and restrictions about travel on the Sabbath/on the Jewish rest day]) [were ended], some people brought to Jesus many people who were sick and others whose lives evil spirits were controlling.
33 Dukan mutanen garin su ka taru a bakin kofa.
[It seemed as though] everyone [HYP, MTY] [who lived in] the town was gathered at the doorway [of Simon’s house].
34 ya warkar da masu ciwo da yawa da masu chututtuka iri-iri, ya kuma fitar da bakaken aljanu, amma bai yarda aljanun su yi magana ba domin sun san shi.
Jesus healed many people who were ill with various diseases. He also expelled many demons [from people]. He did not allow the demons to tell people [about him], because they knew that he [had come from God, and for various reasons he did not want everyone to know that yet].
35 Ya tashi da sassafe, tun da sauran dare, ya tafi wurin da ba kowa, a can ya yi add'ua.
Jesus got up very early [the next morning] while it was still dark. He left [the house] and went away [from the town] to a place where there were no people. Then he prayed there.
36 Saminu da wandanda suke tare da shi suka neme shi.
Simon and his companions searched for him. When they found him, [wanting him to go back to town to help other people], they said to him,
37 Suka sa me shi, sai su ka ce masa, “kowa yana nemanka”.
“[Come back to the town with us, because] many [HYP] people [in Capernaum] are looking for you!”
38 Ya ce, bari mu tafi wani wuri, zuwa wadansu garuruwan da ke kewaye, Saboda in yi wa'azi a can kuma. Wannan shi yasa na zo nan''.
He said to them, “[No], let’s go on to the neighboring towns in order that I can preach there also, because the reason that I came [into the world] was to [preach to people] in many places!”
39 Ya tafi dukan kasar Galili, yana wa'azi a majimi'un su yana kuma fitar da aljanu.
So they went throughout Galilee [district. As they did so, each (Sabbath/Jewish rest day]) he preached in (synagogues/Jewish meeting places). He was also expelling evil spirits [from people].
40 Wani kuturu ya zo wurinsa. Yana rokonsa, ya durkusa. Ya ce masa, “in ka yarda kana iya warkar da ni.
[One day] a man who had [a bad skin disease called] leprosy came to Jesus. He knelt down in front of Jesus and then he pleaded with him saying, “[Please heal me, because I know] you are able to heal me if you want to!”
41 Sai ya yi juyayi, Yesu ya mi ka hannun sa ya ta ba shi ya na ce masa “Na yarda. Ka sarkaka”.
Jesus felt very sorry for him. [So he ignored the religious laws about coming close to people who had that disease]. He reached out his hand and touched the man. Then he said to him, “Since I am willing [to heal you], be healed {I heal you} [now]!”
42 Nan da nan kuturtar ta barshi, ya kuma sa mu tsarkakewa.
Immediately the man was healed! He was no longer a leper!
43 Yesu ya yi masa gargadi sosai, ya salame shi.
Jesus spoke sternly to him before he sent him away.
44 Ya ce masa “ka tabbata fa kada ka gayawa kowa, amma ka tafi ka nuna kanka ga firist, sai ka je ka yi hadaya domin tsarkakewa kamar yadda Musa ya umurta, domin shaida.
What Jesus said was, “Go to a local priest and show yourself to him [in order that he may examine you and verify that you are healed]. Then, [after the priest tells the local people], they will know [that you have been healed, and you will be able to associate with them again]. Make sure that you do not tell others [about what happened] Then go to [Jerusalem and take to the priest what Moses commanded that people who have been healed from leprosy should offer, in order that he] may offer it [as a sacrifice to God].”
45 Amma da ya fita sai ya fara gaya wa kowa, ya baza maganar a ko'ina, har Yesu bai iya tafiya a sake a garin ba. Ya tafi ya tsaya a wuraren da ba kowa, mutane kuwa su ka zo wurinsa daga ko'ina.
The man went [and presented himself to the priest. But then] he began to tell many people about [how Jesus had healed him] [DOU]. As a result, Jesus was no longer able to enter any town publicly [because the crowds would surround him]. Instead, he remained outside [the towns] in places [where no people lived]. But people kept coming to him from all over that region.

< Markus 1 >