< Luka 8 >

1 Bayan haka, Yesu da almajiransa goma sha biyu, su ka zagaya cikin birane da kauyuka dabam dabam, suna wa'azi da shelar labari mai dadi game da mulkin Allah,
Bosi Yesu wuyenda mu mavula ayi mu mala mu yamikisa ayi mu samuna Nsamu Wumboti wu Kipfumu ki Nzambi.
2 mata da yawa wadanda Yesu ya warkar daga aljanu da cututtuka iri iri suna tafiya tare da su. A cikinsu akwai Maryamu wadda a ke ce da ita Magadaliya, wadda ya fitar da aljanu bakwai daga cikinta,
Kumi bamvuala buadi banlandakana va kimosi ayi ndambu baketo bobokabelusa bu bayamusu kuidi ziphevi zimbimbi ayi bobo kabelusa mu zimpasi. Baketo beni bawu baba: Maliya baba ntedilanga Maliya muisi Mangadala. Mu niandi katotula ziphevi tsambudi zimbimbi,
3 da Yuwana matar Kuza wakilin Hirudus, da Suzanatu da kuma wasu mata da yawa. Daga abin hannunsu suka tanada masu.
Zana nketo Suza mutu wuba lundanga bima bi Elode, Suzani ayi bawombo bankaka baba kunsadisanga mu bima biawu.
4 Wata rana aka tara taron mutane da yawa, saboda mutane su na zuwa daga birane da yawa domin su ga Yesu. Ya yi magana dasu cikin misali.
Nkangu wuwombo wu batu wuyiza kutakana. Batu beni batotukila mu mavula mavombo. Buna Yesu wuba samunia nongo yayi:
5 “Wani mai shuka ya tafi domin ya shuka iri. Sa'adda ya ke yafa iri, wadansu iri suka fada a kan hanya. Sai mutane suka tattake su, tsuntsaye kuma suka tsince wadansu suka cinye.
—Nkuni wumosi wuyenda ku muanga mbongo andi. Mu thangu kaba muanga mbongo andi, ndambu yi zitheti yibua mu ndambu yi nzila. Batu badiatila ziawu ayi zinuni zidoda ziawu.
6 Wadansu kuma suka fada a kan duwatsu inda babu kasa da yawa. Da suka tsaro suka fara girma, sai nan da nan suka bushe saboda babu laima a wurin.
Ndambu yinkaka yi zitheti yibua va matadi. Bu zimena, zivika yuma bilavasia ba mbozi ko.
7 Wadansu irin kuma suka fada inda yake da kayayuwa. Tsiretsiren kayayuwan suka fito tare da irin da aka shuka, suka shake su yadda basu iya yin girma ba.
Zinkaka zibua va zitsendi. Zitsendi ziyunduka va kimosi ayi mintuidilavayi zitsendi zifietikisa miawu.
8 Amma wadansu irin suka fada a kan kasa mai kyau, suka yi girma sosai suka ba da anfani da yawa, har rubi dari.” Bayan da Yesu ya fadi wadannan abubuwan, sai ya yi kira gare su, “Duk mai kunnen ji, bari ya ji.”
Vayi zinkaka zibua va ntoto wumboti. Zimena ayi zibuta makundi. Kadika luteti lubuta khama yinkaka yi zitheti. Buna katuba mambu momo, wuyamikina: —Woso widi matu ma wila buna bika kawa.
9 Sai almajiran Yesu suka tambaye shi ya gaya ma su ma'anar labarin.
Minlonguki miandi minyuvula tsundu yi nongo yoyi.
10 ya ce da su, “Ku aka ba dama ku gane boyayyun abubuwa, na mulkin Allah. Amma ga sauran mutane ina yi masu magana cikin misalai, 'Domin ko da sun gani ba za su gane ba, kuma ko da sun ji ba za su fahimta ba.”
Buna wuba kamba: —Beno lutambula diluaku di zabila matsueki ma Kipfumu ki Nzambi vayi kuidi bankaka mambu mama mafueti yolokolo mu zinongo muingi ka diambu kobalembu tadi vayi bakadi mona; ka diambu ko balembu wa vayi balendi sudika ko.
11 To ga ma'anar misalin. Irin shi ne maganar Allah.
—Luwa tsundu yi nongo yayi: mbongo yawu mambu ma Nzambi
12 Irin da ya fada a kan hanya sune mutanen da suka ji maganar Allah amma daga baya sai shedan ya zo ya dauke maganar daga cikin hankulansu, domin kada su bada gaskiya su tsira.
Mu ndambu nzila yidi batu beti wanga mambu ma Nzambi vayi satana wunkuizanga ayi wunzionanga mawu mu mintima miawu mu diambu di kuba kandika babika wilukila muingi bedi vuka.
13 Sa'annan, wadanda suka fada kan duwatsu sune mutanen da, da zarar sun ji maganar, sukan karbe ta da murna, amma ba su da sauyu; su kan bada gaskiya na dan lokaci kadan kawai, da zaran gwaji ya same su sai su ridda.
“Mbongo yibua va matadi” yidi batu beti wanga mambu ma Nzambiayi beti tambulanga mawu mu khini vayi basiko mianzi. Minu kiawu kizingilanga ko. Mu thangu yi thotolo bavika kukitabilanga.
14 Irin da suka fada cikin kayayuwa, sune mutanen da suka ji maganar, amma da suka ci gaba da rayuwa, sai suka bari matsalolin rayuwa kamar dukiya da jin dadin rayuwa suka fi karfinsu, sai ya zama ba su iya bada 'ya'yan da suka yi girma ba.
“Mbongo yibua va zitsendi” yidi batu bobo bawa mambu ma Nzambi ayi bayenda kuawu. Vayi bafietukusu mu diambu di mayindu, bamvuama ayi makhini ma luzingu. Babutanga ko mimbutu milenda yela.
15 Amma irin da suka fada a kan kasa mai kyau, wadannan sune mutanen da suka ji maganar, suka karbe ta da gaskiya da zuciya daya, sun rike ta kam-kam, suna jimrewa wurin ba da 'ya'ya.
Bosi “mbongo yibua va ntoto wumbote” yidi batu bobo bawa mambuma Nzambi, balunda mawu mu ntima wukambulu mayuya ayi wumbote. Bawu bambutanga mimbutu bu bavibididi.
16 Ba mai kunna fitila, ya rufe ta da kasko, ko su sa ta a karkashin gado. Amma sai a sa ta a wurin zaman ta domin duk wanda ya shigo ya iya ganin hasken ta.
—Mutu bu kalemisini muinda, kalendi kuwufukidila nzungu kovoti kuwutula ku tsi mbuka; vayi va yilu meza kafueti wutula mu diambu di bobo bankota bamona kiezila.
17 Babu abin da yake a boye wanda ba za a tone shi ba, ko wani asiri da ba za ya fito fili a san shi ba.
Bila mamo masuama mafueti ba va kiesila; mamo masueku mafueti zabakana ayi totuka va nganda.
18 Ku yi hankali da yadda kuke ji, domin duk mai abu, shi za a kara wa, kuma duk mara abu, dan kadan da yake tunani yana da shi ma, za a dauke.”
Diawu lulubuka mu mpila lulembu wila bila bela buela vana kuidi mutu wowo beki vayi kudi mutu wowo kambulu bela kunziona, ka diambu ko, biobi kambanza ti bidi yandi.
19 Sai mahafiyar Yesu da 'yan'uwansa, su ka zo wurinsa, amma ba su iya zuwa ko kusa da shi ba saboda taron jama'a.
Ngudi yi Yesu ayi bakhomba bandi bayiza kuidi niandi vayi basianunga ko fikama va kaba mu diambu di nkangu wu batu.
20 Sai wani ya gaya masa, “Ga mahaifiyarka da 'yan'uwanka, su na tsayuwa a waje, su na son ganin ka.”
Buna bankamba: —Ngudi aku ayi bakhomba ziaku badi ku nganda ayi batidi kumona.
21 Amma Yesu ya amsa ya ce ma su, “Mahaifiyata da 'yan'uwana sune wadanda suke jin maganar Allah, suke yin biyayya da ita.”
Yesu wuba vutudila: —Bobo beti wanga mambu ma Nzambi ayi bansadilanga mawu bawu ngudiama ayi bakhomba ziama.
22 Wata rana kuma Yesu ya shiga cikin jirgin ruwa, shi da almajiransa. Ya ce masu, “Ina so mu je dayan ketaren tafkin.” Sai su ka fara tafiya domin su ketare tafkin.
Lumbu kimosi Yesu wukuma mu nlungu va kimosi ayi minlongukimiandi, buna wuba kamba: —Bika tusabukanu ku disimu dinkaka di mbu. Buna batula ku ngingi nlangu.
23 Amma sa'adda su ke tafiya sai Yesu ya yi barci, sai wata iska mai karfi ta taso cikin tafkin, nan da nan sai jirgin ya fara cika da ruwa, kuma su na cikin hatsari.
Bu baba vuila, Yesu wuleka tulu. Zimbukila vuka kimosi kingolo kitonamu mbu, nlangu wutona wala mu nlungu ayi mu ziphasi miba.
24 Sai almajiran Yesu su ka zo su ka tashe shi daga barci. Suka ce da shi, “Ya Shugaba! Ya Shugaba! Za mu mutu!” Sai ya tashi ya umarci iskar, sai iskar mai hauka da tumbatsar ruwan sun tsaya tsit.
Minlonguki mifikama vaba Yesu, minkotula mu yamikina: —A nlongi, A nlongi tueka fua! Wukotuka ayi wutemina vuka ayi mayo ma mbu. Buna biawu bilembama ayi ndembama yivutuka.
25 Daga nan sai ya ce da su, “Ina bangaskiyar ku?” Almajiran suka tsorata suka yi mamakin abin da ya faru nan take. Suka ce wa junansu, “Wanene wannan wanda har zai ba iska da ruwa umarni kuma su yi masa biyayya?”
Buna wukamba minlonguki miandi: —A kuevi kuidi minu kieno e? Vayi bawu bamona tsisi ayi basimina. Ayi bayuvasana bawu na bawu ti: —Buna nani niawu wuntumina vuka ayi nlangu, ayi biawu binkutumukina e?
26 Suka zo yankin Garasinawa, wanda ke kusa da Gallili.
Batula mu zunga ki basi Ngalasa, kitalani ayi ngalili
27 Sa'adda Yesu ya sauka kasa, sai wani mutum daga wannan yankin ya tarbe shi. Wannan mutum kuwa yana da aljanu. Mutumin ya dade ba ya sa tufafi, kuma ba ya zama a gida. Maimakon haka, sai a cikin kabarbura ya ke zama.
Yesu bu kakuluka va disimu buna mutu wumosi muisi divula beniwuba ayi ziphevi zimbimbi tona thama wuyiza kundengana. Pheni nkua kaba kibanga; kaba vuandanga ko mu nzo vayi ku biziami kaba vuandanga.
28 Sa'adda ya ga Yesu, mutumin ya yi ihu da karfi, ya rusuna a gabansa da babban murya ya ce, “Me zan yi da kai, Yesu, Dan Allah Madaukaki? Ina rokonka, kada ka ba ni azaba!”
Bu kamona Yesu, wubua va ntualꞌandi ayi wutuba mu mbembo yi ngolo: —A diambu mbi tuidi betu yaku, ngeyo muana Nzambi yizangama e? Wundemvukila, kadi kundiamisa.
29 Domin Yesu ya umarci aljanun su fita daga cikinsa, domin sau da dama aljanun sukan kama shi. Ko an daure mutumin da sarkoki an kuma tsare shi, yakan tsuttsunke su, kazaman ruhohin sukan kora shi cikin jeji.
Wutuba bobo mu diambu Yesu wutumina mpeve yimbimbi yitotuka mu mutu wowo. Bila tona thama, mpeve beni yimbila. Buna mutu beni baba kunkanganga ayi kunkebilanga mu zisieni ayi bisengo mu malu vayi wuba kubi tabunanga ayi mpeve yimbimbi yiba kunnatanga mu bibuangu bisuama.
30 Sa'annan Yesu ya tambaye shi, “Yaya sunanka?” Sai ya ba da amsa, “Suna na dubbai.” Ya ce haka ne domin aljanu da yawa sun shiga wannan mutum.
Yesu wunyuvula: —Dizina diaku nani e? Niandi wuvutula: —Lengio. Bila ziphevi ziwombo zimbimbi zikota mu mutu beni.
31 Aljanun suka yi ta rokon Yesu kada ya ummarce su su shiga cikin rami mai zurfi. (Abyssos g12)
Ziphevi zimbimbi beni zileba Yesu muingi kabika kuba tuma benda ku diyenga. (Abyssos g12)
32 Akwai babban garken aladu su na kiwo a kan tsauni kusa da wurin. Aljanun suka roki Yesu da ya barsu su shiga cikin aladun, shi kuwa ya yarda masu.
Nkangu wu zingulu wuba dia vana mbata mongo. Ziphevi zimbimbizileba Yesu muingi zikota mu zingulu beni. Buna wuba vana minsua.
33 Aljanun suka bar mutumin suka shiga cikin aladun, sai garken aladun suka gangara kwari suka fada cikin tafkin, suka nutse.
Ziphevi zimbimbi zitotuka mu mutu ayi zikota mu zingulu. Muna yina thangu nkangu wu zingulu wunengumuka mu mongo nate ziyiza bua mu mbu. Buna zidiama.
34 Lokacin da mutanen da su ke kiwon aladun suka ga abin da ya faru, sai suka gudu! Suka ba da rahoton abin da ya faru ga mutanen cikin gari da na wannan kewayen.
Mu thangu minsungi mi zingulu mimona mambu momo mavioka, mitina ayi miyenda kamba mambu beni ku divula ayi mu zitsola.
35 Don haka, mutanen da suka ji haka suka tafi domin su ga abin da ya faru, suka zo wurin da Yesu yake, suka ga mutumin wanda aljanu suka fita daga cikinsa. Suka ga ya na sanye da tufafi, kuma ya na cikin hankalinsa, sai tsoro ya kama su.
Batu bayiza tala mambu momo mavioka. Bayiza vaba Yesu ayi bamona mutuwowo wutotulu ziphevi zimbimbi buna kavuendi va malu ma Yesu. Wuvuata minledi ayi diela diandi diduka. Buna bamona boma.
36 Mutanen da suka ga abin da ya faru, suka gaya wa wadansu yadda aka warkar da mutumin da aljanu suke iko da shi.
Batu bobo bamona mambu beni baba kamba buevi bu vukila mutu wowo wuyamusu kuidi ziphevi zimbimbi.
37 Sai dukan mutane wadanda suke cikin yankin Garasinawa da wadanda suke kewaye, suka roki Yesu da ya fita daga cikin yankin kasarsu domin sun ji tsoro kwarai da gaske. Daga nan Yesu da almajiransa suka shiga cikin jirgin ruwa suka koma.
Vana vawu batu ba zunga ki Ngelasa bu bamona boma bu ngolobuna baleba Yesu kabotuka mu zunga kiawu. Niandi wukuma mu nlungu ayi wuvutuka.
38 Mutumin wanda aljanu suka fita daga cikinsa, ya roki Yesu cewa, “Ka barni in tafi tare da kai!” Amma Yesu ya sallame shi cewa,
Mutu wowo wukulu mu ziphevi zimbimbi wuleba Yesu muingi kanlandakanavayi Yesu wumvutula ayi wunkamba:
39 “Ka koma gida ka gaya wa mutanen ka abubuwa masu girma wadanda Allah ya yi maka.” Daga nan sai mutumin ya tafi yana ta gayawa dukan mutanen birnin game da abubuwan da Yesu ya yi masa.
—Vutuka ku nzoꞌaku ayi samuna mambu moso Nzambi kavangidi. Buna mutu beni wuyenda, wuyemikisa, mu divula dioso, mambu Yesu kamvangila.
40 Sa'adda Yesu ya dawo, mutanen suka marabce shi, gama, dukansu suna jiransa.
Bu kavutuka, nkangu wu batu wuyakula Yesu bila batu boso baba kumvingila.
41 Sai ga wani mutum mai suna Yayirus, daya daga cikin shugabannin majami'a, ya zo kusa da Yesu ya rusuna da kansa a kasa. Ya roke shi domin ya zo gidansa,
Tala mutu wumosi dizina diandi Yayilusi. Niandi wuba pfumu yi nzo yi lukutukunu, wuyiza ayi wubua va malu ma Yesu, wunleba mu diambu kiza ku nzo andi
42 saboda diyarsa mai kimanin shekara goma sha biyu ta na bakin mutuwa, kuma ita kadai ce diya a gare shi. Amma sa'adda yake tafiya, taron mutane da yawa suna matsa shi.
bila muanꞌandi wumosi kaka wunketo, wuba nduka-nduka kumi mimvu miodi wuba nduka mu fua. Bu kaba kuenda vayi nkangu wu batu wumfietikisa.
43 Akwai wata mace a nan wadda take zubar jini har shekara goma sha biyu. Ta kashe kudinta duka a wurin likitoci, domin su warkar da ita amma ba wanda ya iya warkar da ita.
Nketo wumosi wuba kimbevo kiviokanga menga; kumi mimvu miodi kabedila kimbevo beni ayi wumana fukisa bima biandi bioso kuidi minganga. Vayi kadi munganga wumosi kasia nunga ko mu kumbelusa.
44 Sai ta biyo ta bayan Yesu ta taba habar rigarsa. Nan take sai zubar jinin ya tsaya.
Wufikama ku manima ma Yesu ayi wusimba tsongi nledi andi. Vana vawu menga makangama.
45 Yesu ya ce, “Wanene ya taba ni?” Wadanda suke kewaye da shi, kowa ya ce bai taba shi ba, Bitrus ya ce, “Shugaba, mutane da yawa suna ta taruwa kewaye da kai suna ta matsowa kusa da kai.”
Buna Yesu wuyuvula: —Nani wutsimbidi. Baboso bamanga kuawu kikinina. Diawu Piela kankambila va kimosi ayi bobo baba yandi: A Nlongi, nkangu wu batu wuzungididi ayi wufietikisidi ku zindambu zioso.
46 Amma Yesu ya ce, “Na sani, wani ya taba ni, domin iko ya fita daga wurina.”
Vayi niandi wuvutula: —Mutu wumosi wutsimbidi bila nzebi ti lulendo lutotukidi mu munu.
47 Sa'adda matar ta gane cewa ba za ta iya boyewa ba, sai ta zo wurinsa cikin tsoro. Ta durkusa a gaban Yesu, ta fada a gaban dukan jama'a dalilin da ya sa ta taba shi kuma nan da nan ta warke.
Nketo beni bu kamona ti kalendi suama ko, buna, wuyiza ayi lunkuku, wufukama va malu ma Yesu. Wusudikisa va ntuala wu batu boso bila kiokikansimbila ayi buevi kabelukididi.
48 Sai ya ce da ita, “Diya, bangaskiyarki ta warkar da ke. Tafi cikin salama.”
Yesu wunkamba: —A muanꞌama wunketo, minu kiaku kivukisidi, yenda mu ndembama.
49 Yana cikin yin magana, wani daga cikin gidan shugaban majami'ar ya zo, ya ce, “Diyarka ta riga ta mutu, kada ka dami malam.”
Buna kamanisini ko tuba, mutu wuba kuidi pfumu nzo yilukutukunu wuyiza ayi wunkamba: —Muanꞌaku wunketo fuidi, bika buela yamisa nlongi.
50 Amma sa'adda Yesu ya ji haka, sai ya ce da shi, “Kada ka ji tsoro. Ka bada gaskiya za ta rayu.”
Yesu bu kawa bobo, wukamba Yayilusi ti: —Bika mona boma vayi wilukila kaka bila muanꞌaku wunketo wela beluka.
51 Sa'adda ya zo gidan, bai bar kowa ya shiga gidan tare da shi ba sai Bitrus da Yahaya da Yakubu, da mahaifiyar yarinyar da babanta.
Bu katula ku nzo, wukandika batu boso babika kota mu nzobotula kaka Piela, Yowani, Zaki ayi dise ayi ngudi yi muana ndumba.
52 Dukan mutane a wurin, suna ta kuka da karfi saboda sun damu da yarinyar ta mutu. Amma Yesu ya ce da su, “Ku dena kuka! Ba mutuwa ta yi ba! Barci ta ke yi kawai!”
Batu boso badila ayi banionga mu diambu diandi ayi wuba kamba: —Bikanu dila bila kadi fua ko, tulu tuandi kalekidi.
53 Mutanen suka yi ma sa dariyan reni, saboda sun sani yarinyar ta mutu.
Batu baba kunsekinina bila bazabati fuidi.
54 Amma ya kama hannun ta yayi kira cewa, “Yarinya, na ce ki tashi!”
Buna Yesu wusimba koko ku muana ndumba ayi wutuba mu mbembo yingolo: —Muanꞌama, telama kuaku.
55 Nan da nan ruhun ta ya dawo jikin ta sai ta tashi. Ya ce masu su ba ta wani abu ta ci.
Buna wufuluka ayi wutelama; Yesu wuvana minsua mu diambu bamvana bidia.
56 Iyayenta suka yi mamaki, amma Yesu ya ce da iyayen kada su gaya wa kowa abin da ya faru.
Zimbuta zi muana ndumba zisimina. Yesu wuba kandika babika kambakadi kuidi mutu wumosi mambu maviokidi.

< Luka 8 >