< Luka 8 >

1 Bayan haka, Yesu da almajiransa goma sha biyu, su ka zagaya cikin birane da kauyuka dabam dabam, suna wa'azi da shelar labari mai dadi game da mulkin Allah,
A muri tata iho ka haereere ano ia ki nga pa ki nga kainga, ka kauwhau, ka whakapuaki i te rongopai o te rangatiratanga o te Atua: i a ia hoki te tekau ma rua,
2 mata da yawa wadanda Yesu ya warkar daga aljanu da cututtuka iri iri suna tafiya tare da su. A cikinsu akwai Maryamu wadda a ke ce da ita Magadaliya, wadda ya fitar da aljanu bakwai daga cikinta,
Me etahi wahine kua oti nei te whakaora i nga wairua kino, i nga ngoikoretanga, ko Meri, e huaina ana ko Makarini, e whitu nei nga rewera i puta mai i roto i a ia,
3 da Yuwana matar Kuza wakilin Hirudus, da Suzanatu da kuma wasu mata da yawa. Daga abin hannunsu suka tanada masu.
Ko Hoana hoki, ko te wahine a Kuha, a te kaiwhakahauhau a Herora, me Huhana, me te tokomaha noa atu; na ratou i mahi etahi o a ratou taonga hei mea ma ratou.
4 Wata rana aka tara taron mutane da yawa, saboda mutane su na zuwa daga birane da yawa domin su ga Yesu. Ya yi magana dasu cikin misali.
Na, ka rahi te hui i mine mai, a ka haere mai ki a ia o ia pa, o ia pa, ka korero kupu whakarite ia:
5 “Wani mai shuka ya tafi domin ya shuka iri. Sa'adda ya ke yafa iri, wadansu iri suka fada a kan hanya. Sai mutane suka tattake su, tsuntsaye kuma suka tsince wadansu suka cinye.
I haere atu te kairui ki te rui i tana purapura: a, i a ia e rui ana, ka ngahoro etahi ki te taha o te ara; a takahia ana ki raro, kainga ake e nga manu o te rangi.
6 Wadansu kuma suka fada a kan duwatsu inda babu kasa da yawa. Da suka tsaro suka fara girma, sai nan da nan suka bushe saboda babu laima a wurin.
Ko etahi i ngahoro ki runga ki te toka; ko te tupunga ake, kua maroke, kahore hoki he makuku.
7 Wadansu irin kuma suka fada inda yake da kayayuwa. Tsiretsiren kayayuwan suka fito tare da irin da aka shuka, suka shake su yadda basu iya yin girma ba.
Ko etahi i ngahoro ki roto ki nga tataramoa; a tupu tahi ana nga tataramoa, kowaowaotia iho.
8 Amma wadansu irin suka fada a kan kasa mai kyau, suka yi girma sosai suka ba da anfani da yawa, har rubi dari.” Bayan da Yesu ya fadi wadannan abubuwan, sai ya yi kira gare su, “Duk mai kunnen ji, bari ya ji.”
Ko etahi i ngahoro ki te oneone pai; tupu ana, tatakirau nga hua. Ka mutu enei korero, ka karanga ia, Ko ia he taringa ona hei whakarongo, kia rongo ia.
9 Sai almajiran Yesu suka tambaye shi ya gaya ma su ma'anar labarin.
Na ka ui ana akonga ki a ia, ka mea, he aha te tikanga o tenei kupu whakarite?
10 ya ce da su, “Ku aka ba dama ku gane boyayyun abubuwa, na mulkin Allah. Amma ga sauran mutane ina yi masu magana cikin misalai, 'Domin ko da sun gani ba za su gane ba, kuma ko da sun ji ba za su fahimta ba.”
Ka mea ia, Kua hoatu ki a koutou te matauranga ki nga mea ngaro o te rangatiratanga o te Atua: ki era atu ia, he whakarite nga kupu: kia kite ai ratou, a e kore e kite, kia rongo ai, a kore ake e matau.
11 To ga ma'anar misalin. Irin shi ne maganar Allah.
Na, tenei te kupu whakarite: Ko te purapura ko te kupu a te Atua.
12 Irin da ya fada a kan hanya sune mutanen da suka ji maganar Allah amma daga baya sai shedan ya zo ya dauke maganar daga cikin hankulansu, domin kada su bada gaskiya su tsira.
Ko era i te huarahi, ko nga kaiwhakarongo; me i reira ka haere mai te rewera, ka kapo i te kupu i roto i o ratou ngakau, kei whakapono ratou, a ka ora.
13 Sa'annan, wadanda suka fada kan duwatsu sune mutanen da, da zarar sun ji maganar, sukan karbe ta da murna, amma ba su da sauyu; su kan bada gaskiya na dan lokaci kadan kawai, da zaran gwaji ya same su sai su ridda.
Ko era i runga i te toka ko te hunga i tango i te kupu me te hari ano i to ratou rongonga; otira kahore o ratou pakiaka, ka whakapono mo te wa poto nei, a i te wa o te whakamatautau ka taka atu.
14 Irin da suka fada cikin kayayuwa, sune mutanen da suka ji maganar, amma da suka ci gaba da rayuwa, sai suka bari matsalolin rayuwa kamar dukiya da jin dadin rayuwa suka fi karfinsu, sai ya zama ba su iya bada 'ya'yan da suka yi girma ba.
Ko tera i ngahoro ki roto ki nga tataramoa, ko te hunga e whakarongo ana, a, ko te haerenga atu, ka kowaowaotia e nga manukanuka, e nga taonga, e nga whakaahuareka o te ao, a hore ake e pakari o ratou hua.
15 Amma irin da suka fada a kan kasa mai kyau, wadannan sune mutanen da suka ji maganar, suka karbe ta da gaskiya da zuciya daya, sun rike ta kam-kam, suna jimrewa wurin ba da 'ya'ya.
Ko tera i te oneone pai, ko te hunga e tika ana, e pai ana te ngakau, i te rongonga i te kupu, ka pupuri, a hua ana nga hua i runga i te manawanui.
16 Ba mai kunna fitila, ya rufe ta da kasko, ko su sa ta a karkashin gado. Amma sai a sa ta a wurin zaman ta domin duk wanda ya shigo ya iya ganin hasken ta.
E kore e tahuna te rama e tetahi, e hipokina ki te oko, e waiho ranei i raro i te moenga; engari ka whakaturia ki runga ki te turanga, kia kitea ai te marama e te hunga e tomo ana.
17 Babu abin da yake a boye wanda ba za a tone shi ba, ko wani asiri da ba za ya fito fili a san shi ba.
E kore hoki tetahi mea i huna, e mahue te whakakite; e kore ano tetahi mea i ngaro, e mahue te mohio, te puta hoki ki te marama.
18 Ku yi hankali da yadda kuke ji, domin duk mai abu, shi za a kara wa, kuma duk mara abu, dan kadan da yake tunani yana da shi ma, za a dauke.”
Na reira kia tupato ta koutou whakarongo: ki te whai mea hoki tetahi, ka hoatu ano ki a ia; ki te kahore he mea a tetahi, ko te mea i mahara ai ia nana ake, ka tangohia i a ia.
19 Sai mahafiyar Yesu da 'yan'uwansa, su ka zo wurinsa, amma ba su iya zuwa ko kusa da shi ba saboda taron jama'a.
Na ka haere mai ki a ia tona whaea me ona teina, otira kahore ratou i ahei te tutuki mai ki a ia, i te pipiri o te tangata.
20 Sai wani ya gaya masa, “Ga mahaifiyarka da 'yan'uwanka, su na tsayuwa a waje, su na son ganin ka.”
Na ka korerotia ki a ia, Ko tou whaea me ou teina te tu mai nei i waho, e mea ana kia kite i a koe.
21 Amma Yesu ya amsa ya ce ma su, “Mahaifiyata da 'yan'uwana sune wadanda suke jin maganar Allah, suke yin biyayya da ita.”
Otira ka whakahoki ia, ka mea ki a ratou, Ko enei, e whakarongo nei, a e mahi nei i te kupu a te Atua, toku whaea me oku teina.
22 Wata rana kuma Yesu ya shiga cikin jirgin ruwa, shi da almajiransa. Ya ce masu, “Ina so mu je dayan ketaren tafkin.” Sai su ka fara tafiya domin su ketare tafkin.
Na i tetahi o aua ra ka eke ia, ratou ko ana akonga ki te kaipuke: a ka mea ia ki a ratou, Tatou ka whakawhiti ki tawahi o te roto. Na rere ana ratou.
23 Amma sa'adda su ke tafiya sai Yesu ya yi barci, sai wata iska mai karfi ta taso cikin tafkin, nan da nan sai jirgin ya fara cika da ruwa, kuma su na cikin hatsari.
Otira i a ratou e rere ana, ka moe ia: na ko te putanga o tetahi hau, he tupuhi, ki te roto; a ka tomo ratou, tata pu te totohu.
24 Sai almajiran Yesu su ka zo su ka tashe shi daga barci. Suka ce da shi, “Ya Shugaba! Ya Shugaba! Za mu mutu!” Sai ya tashi ya umarci iskar, sai iskar mai hauka da tumbatsar ruwan sun tsaya tsit.
Na ka haere ratou, ka whakaara i a ia, ka mea, E kara, e kara, ka mate tatou. Na ka ara ia, a riria ana e ia te hau, me te ngaru o te moana: a mutu iho, na kua marino.
25 Daga nan sai ya ce da su, “Ina bangaskiyar ku?” Almajiran suka tsorata suka yi mamakin abin da ya faru nan take. Suka ce wa junansu, “Wanene wannan wanda har zai ba iska da ruwa umarni kuma su yi masa biyayya?”
Na ka mea ia ki a ratou, Kei hea to koutou whakapono? Mataku ana ratou, miharo ana, ka mea ki a ratou ano, Ko wai ra tenei, ka tapa nei ki nga hau, ki te moana, a rongo rawa ki a ia?
26 Suka zo yankin Garasinawa, wanda ke kusa da Gallili.
na ka tae ratou ki te whenua o nga Kararini, ki tawahi atu o Kariri.
27 Sa'adda Yesu ya sauka kasa, sai wani mutum daga wannan yankin ya tarbe shi. Wannan mutum kuwa yana da aljanu. Mutumin ya dade ba ya sa tufafi, kuma ba ya zama a gida. Maimakon haka, sai a cikin kabarbura ya ke zama.
A, no tona haerenga atu ki uta, ka tutaki ki a ia he tangata no te pa, he rewera ona, he roa kahore ano i mau kakahu, kihai ano i noho i roto i te whare, engari ki nga urupa.
28 Sa'adda ya ga Yesu, mutumin ya yi ihu da karfi, ya rusuna a gabansa da babban murya ya ce, “Me zan yi da kai, Yesu, Dan Allah Madaukaki? Ina rokonka, kada ka ba ni azaba!”
A, i tona kitenga i a Ihu, ka karanga, ka takoto ki tona aroaro, he nui tona reo ki te mea, he aha taku ki a koe e Ihu, e te Tama a te Atua, a te Runga Rawa? E, kaua ra ahau e whakamamaetia.
29 Domin Yesu ya umarci aljanun su fita daga cikinsa, domin sau da dama aljanun sukan kama shi. Ko an daure mutumin da sarkoki an kuma tsare shi, yakan tsuttsunke su, kazaman ruhohin sukan kora shi cikin jeji.
I mea hoki ia ki te wairua poke kia puta i taua tangata. He maha hoki nga wa i hopukia ai ia e ia; e tiakina ana hoki ia, he mea here ki nga mekameka, ki nga here waewae; heoi motumotuhia ana e ia nga here, a aia ana ia e te rewera ki te koraha.
30 Sa'annan Yesu ya tambaye shi, “Yaya sunanka?” Sai ya ba da amsa, “Suna na dubbai.” Ya ce haka ne domin aljanu da yawa sun shiga wannan mutum.
Na ka ui a Ihu ki a ia, Ko wai tou ingoa? Ka mea ia, Ko Rihiona; he tokomaha hoki nga rewera i tomo ki roto ki a ia.
31 Aljanun suka yi ta rokon Yesu kada ya ummarce su su shiga cikin rami mai zurfi. (Abyssos g12)
Katahi ka inoi ratou ki a ia kia kaua ratou e tonoa e ia kia haere ki te hohonu. (Abyssos g12)
32 Akwai babban garken aladu su na kiwo a kan tsauni kusa da wurin. Aljanun suka roki Yesu da ya barsu su shiga cikin aladun, shi kuwa ya yarda masu.
Na i reira tetahi kahui poaka maha e kai ana i runga i te maunga: a ka inoi ratou ki a ia kia tukua ratou kia tomo ki aua poaka. A tukua ana ratou.
33 Aljanun suka bar mutumin suka shiga cikin aladun, sai garken aladun suka gangara kwari suka fada cikin tafkin, suka nutse.
A, ko te putanga o aua rewera i roto i te tangata, ka tomo ki roto ki nga poaka: na ko te tino rerenga o te kahui ra te pari ki te moana, a paremo iho.
34 Lokacin da mutanen da su ke kiwon aladun suka ga abin da ya faru, sai suka gudu! Suka ba da rahoton abin da ya faru ga mutanen cikin gari da na wannan kewayen.
A, no ka kite nga kaiwhangai i taua mea i meatia, ka whati, ka haere ka korero ki te pa, ki aua whenua hoki.
35 Don haka, mutanen da suka ji haka suka tafi domin su ga abin da ya faru, suka zo wurin da Yesu yake, suka ga mutumin wanda aljanu suka fita daga cikinsa. Suka ga ya na sanye da tufafi, kuma ya na cikin hankalinsa, sai tsoro ya kama su.
Na ka haere ratou kia kite i taua mea i meatia; a, i to ratou taenga mai ki a Ihu, ka kite i te tangata i puta nei nga rewera i roto i a ia, kua oti te whakakakahu, kua tika ona whakaaro, e noho ana i nga waewae o Ihu: a ka mataku ratou.
36 Mutanen da suka ga abin da ya faru, suka gaya wa wadansu yadda aka warkar da mutumin da aljanu suke iko da shi.
A, korerotia ana ki a ratou e te hunga i kite, te whakaoranga o te tangata i nga rewera.
37 Sai dukan mutane wadanda suke cikin yankin Garasinawa da wadanda suke kewaye, suka roki Yesu da ya fita daga cikin yankin kasarsu domin sun ji tsoro kwarai da gaske. Daga nan Yesu da almajiransa suka shiga cikin jirgin ruwa suka koma.
Na ka mea te huihui katoa o nga kainga patata o nga Kararini kia mawehe atu ia i a ratou; i mataku whakaharahara hoki ratou: a eke ana ia ki te kaipuke, hoki ana.
38 Mutumin wanda aljanu suka fita daga cikinsa, ya roki Yesu cewa, “Ka barni in tafi tare da kai!” Amma Yesu ya sallame shi cewa,
Otira ka inoi ki a ia te tangata i puta ra nga rewera i roto i a ia, kia waiho ia hei hoa mona: heoi ka tono atu a Ihu i a ia, ka mea,
39 “Ka koma gida ka gaya wa mutanen ka abubuwa masu girma wadanda Allah ya yi maka.” Daga nan sai mutumin ya tafi yana ta gayawa dukan mutanen birnin game da abubuwan da Yesu ya yi masa.
Hoki atu ki tou whare, korerotia nga mea nui kua meinga nei e te Atua ki a koe. na haere ana ia, korerotia ana ki te pa katoa nga mea nui i mea ai a Ihu ki a ia.
40 Sa'adda Yesu ya dawo, mutanen suka marabce shi, gama, dukansu suna jiransa.
A, i a Ihu i hoki ai, ka koa te mano; i te tatari katoa hoki ratou ki a ia.
41 Sai ga wani mutum mai suna Yayirus, daya daga cikin shugabannin majami'a, ya zo kusa da Yesu ya rusuna da kansa a kasa. Ya roke shi domin ya zo gidansa,
Na ka haere mai tetahi tangata, ko Hairuha te ingoa, he rangatira no te whare karakia; a takoto ana ki nga waewae o Ihu, ka inoi ki a ia kia tomo ki tona whare:
42 saboda diyarsa mai kimanin shekara goma sha biyu ta na bakin mutuwa, kuma ita kadai ce diya a gare shi. Amma sa'adda yake tafiya, taron mutane da yawa suna matsa shi.
Kotahi tana tamahine, he huatahi kei te tekau ma rua ona tau, na, e whakahemohemo ana. Na, i tona haerenga atu, ka popo nga mano ki a ia.
43 Akwai wata mace a nan wadda take zubar jini har shekara goma sha biyu. Ta kashe kudinta duka a wurin likitoci, domin su warkar da ita amma ba wanda ya iya warkar da ita.
Na tera tetahi wahine e mate ana i te pakaruhanga toto, tekau ma rua nga tau, a poto katoa tona oranga ki nga rata, kihai rawa i taea te whakaora e tetahi.
44 Sai ta biyo ta bayan Yesu ta taba habar rigarsa. Nan take sai zubar jinin ya tsaya.
Ka haere ia i muri i a ia, ka pa ki te taniko o tona kakahu: a mutu iho te rere o ona toto.
45 Yesu ya ce, “Wanene ya taba ni?” Wadanda suke kewaye da shi, kowa ya ce bai taba shi ba, Bitrus ya ce, “Shugaba, mutane da yawa suna ta taruwa kewaye da kai suna ta matsowa kusa da kai.”
Na ka mea a Ihu, Ko wai tenei kua pa nei ki ahau? A, no ka whakakahore katoa, ka mea a Pita ratou ko ona hoa, E kara, e pipiri ana nga mano ki a koe, e tutetute ana, ka mea koe, ko wai e pa ki ahau?
46 Amma Yesu ya ce, “Na sani, wani ya taba ni, domin iko ya fita daga wurina.”
Otira i mea a Ihu, Ehara, kua pa tetahi ki ahau: e mohio ana ahau, kua puta atu he mana i ahau.
47 Sa'adda matar ta gane cewa ba za ta iya boyewa ba, sai ta zo wurinsa cikin tsoro. Ta durkusa a gaban Yesu, ta fada a gaban dukan jama'a dalilin da ya sa ta taba shi kuma nan da nan ta warke.
A, no te kitenga o te wahine kihai ia i ngaro, haere wiri ana, takoto ana i tona aroaro, korerotia ana e ia ki a ia i te aroaro o te iwi katoa te take i pa ai ia ki a ia, me te hohoro o tona oranga.
48 Sai ya ce da ita, “Diya, bangaskiyarki ta warkar da ke. Tafi cikin salama.”
Na ka mea ia ki a ia, E ko, na tou whakapono koe i ora ai; haere marie.
49 Yana cikin yin magana, wani daga cikin gidan shugaban majami'ar ya zo, ya ce, “Diyarka ta riga ta mutu, kada ka dami malam.”
I a ia ano e korero ana, ka haere mai tetahi i te whare o te rangatira o te whare karakia, ka mea ki a ia, Kua mate tau tamahine; kaua e whakararuraru i te Kaiwhakaako.
50 Amma sa'adda Yesu ya ji haka, sai ya ce da shi, “Kada ka ji tsoro. Ka bada gaskiya za ta rayu.”
Otiia, i te rongonga o Ihu, ka whakahoki ki a ia, ka mea, Kaua e mataku: ko te whakapono ia kia whakapono, a ka ora ia.
51 Sa'adda ya zo gidan, bai bar kowa ya shiga gidan tare da shi ba sai Bitrus da Yahaya da Yakubu, da mahaifiyar yarinyar da babanta.
A, i tona tomokanga ki te whare, kihai tetahi i tukua e ia ki tapoko, ko Pita anake, ko Hemi, ko Hoani, me te papa raua ko te whaea o te kotiro.
52 Dukan mutane a wurin, suna ta kuka da karfi saboda sun damu da yarinyar ta mutu. Amma Yesu ya ce da su, “Ku dena kuka! Ba mutuwa ta yi ba! Barci ta ke yi kawai!”
E tangi ana ratou katoa, e aue ana mona. Na ka mea ia, Kaua e tangi; kahore ia i mate, engari e moe ana.
53 Mutanen suka yi ma sa dariyan reni, saboda sun sani yarinyar ta mutu.
A kataina iho ia e ratou, i mohio hoki ratou kua mate ia.
54 Amma ya kama hannun ta yayi kira cewa, “Yarinya, na ce ki tashi!”
Otira ka mau ia ki tona ringa, ka karanga, ka mea, E ko, e ara.
55 Nan da nan ruhun ta ya dawo jikin ta sai ta tashi. Ya ce masu su ba ta wani abu ta ci.
Na hoki mai ana tona wairua, a whakatika tonu ake ia: na ka whakahautia e ia kia hoatu he kai mana.
56 Iyayenta suka yi mamaki, amma Yesu ya ce da iyayen kada su gaya wa kowa abin da ya faru.
A, miharo tonu ona matua: na ka whakatupato ia i a ratou kia kaua e korerotia taua meatanga ki tetahi.

< Luka 8 >