< Luka 7 >

1 Bayan da Yesu ya gama fadar dukan abubuwan da zai fadi a jin kunnen dukan mutanen, sai ya shiga Kafarnahum.
YA despues di munjayan todo y finanagüeña si Jesucristo gui talangan taotao sija, güiya jumalom guiya Capernaum.
2 Bawan wani jarumi, wanda yake kauna, ba shi da lafiya har ma ya kusa mutuwa.
Ya y tentago un senturion ni y guefyaña, estaba malango, ya esta para umatae.
3 Amma da ya ji labarin Yesu, jarumin ya aiki wadansu dattawan Yahudawa, ya ce a roki Yesu ya zo ya ceci bawansa daga mutuwa.
Lao anae y senturion jajungog na masasangan si Jesus, jatago y manamco na Judios, para umagagao na ufato ya unajomlo y tentagoña.
4 Sa'adda su ka zo kusa da Yesu, su ka roke shi da gaske, cewa, “Wannan ya isa ka yi masa haka,
Ya anae manmato as Jesus, guefmagagao ilegñija: Dignogüe na unfatinas este pot güiya:
5 saboda shi mai kaunar kasar mu ne, kuma shi ne ya gina mana majami'a.
Sa jagüaeya y nasionmame ya japlantaye jam sinagoganmame.
6 Sai Yesu ya tafi tare da su. Amma sa'adda ya zo kusa da gidan mutumin, jarumin ya aiki abokansa su ka ce da shi, “Ubangiji kada ka damu domin ni ban isa ka zo gida na ba.
Ya manjanao yan si Jesus. Ya anae esta manjijot gui guima y senturion jatago y amiguña sija para ualog as Jesus: Señot chamo ninachachatsaga; sa ti dignoyo na junajalom jao gui papa atofjo;
7 Shi ya sa na ga ban isa in zo wurinka ba, ka yi magana kadai bawa na kuwa zai warke.
Pot este ti jujaso na dignoyo na jufato guiya jago; lao sanganja ya ujomlo y tentagojo.
8 Gama ni ma mutum ne mai iko, ina da sojoji karkashina. Ina iya cewa da wannan, 'Ka je' sai ya tafi, in kuma ce da wani 'ka zo' sai ya zo, in kuma ce da bawa na, 'Yi kaza,' sai ya yi.”
Sa guajo locue na taotao gaegeuyo gui papa y ninasiña, ya guaja gui papajo sendalo sija; yan ileco nu este: Janao, ya mapos; ya y otro: Maela, ya mato; ya y tentagojo: Fatinas este, ya jafatinas.
9 Sa'adda Yesu ya ji haka, ya yi mamakin mutumin, ya juya wajen taron da su ke biye da shi, ya ce, “Na gaya maku, ko a cikin Isra'ila ban sami wani mai bangaskiya irin wannan ba”
Ya anae jajungog si Jesus este, ninamanman nu güiya, ya jabiragüe ilegña ni y linajyan taotao ni y dumalalag güe: Jusangane jamyo na ti jusoda taegüije na dinangculon jinenggue ni iya Israel.
10 Daga nan wadanda a ka aika, suka dawo gida suka tarar da bawan cikin koshin lafiya.
Ya anae manalo sija guato gui guima y manmanago, jasoda na jomlo y tentago ni estaba malango.
11 Wani lokaci bayan wannan, ya zama Yesu yana tafiya wani gari da ake kira Na'im. Almajiransa su na tare da shi, da kuma taron mutane masu yawa.
Ya susede un rato despues di este na, si Jesus jumanao asta un siuda ni mafanaan Nain; ya mañisija yan y disipuluña yan y dangculon manadan taotao.
12 Sa'adda ya kusa da kofar garin, sai ga wani matacce ana dauke da shi. Kuma shi kadai ne da a wurin mahaifiyarsa. Ita kuwa gwauruwa ce, mutane da dama daga cikin gari suna tare da ita.
Ya anae esta jijot gui pettan y siuda, estagüe na macocone un matae, güiyaja lajin nanaña, ya biuda locue, ya linajyan taotao siuda mangachongchongña.
13 Da ganin ta, sai Ubangiji ya cika da tausayi a game da ita ya ce da ita, “Kada ki yi kuka.”
Ya anae linie ni y Señot ninamaase nu güiya, ya ilegña nu güiya: Chamo cumacasao.
14 Sai ya zo ya taba makarar, sai masu dauke da shi su ka tsaya. Ya ce 'Saurayi na ce ma ka ka tashi.”
Ya lumatguato ya japacha y andas; ya y chumuchule mañaga. Ya ilegña: Patgon, guajo jao sumangane, cajulo.
15 Sai mataccen ya tashi ya fara yin magana. Sai Yesu ya ba mahaifiyar danta.
Ya y estaba matae matachong ya jatutujon cumuentos, ya inentrega as Jesus gui as nanaña.
16 Sai tsoro ya kama su duka. Su ka kama yabon Allah, su na cewa, “An ta da wani annabi mai girma a cikinmu” kuma “Allah ya dubi mutanensa.”
Ya ninafanmaaañao todosija, ya maalaba si Yuus ilegñija: Dangculo na profeta esta cajulo entre yya jita: ya, si Yuus jagas jabisita taotaoña.
17 Wannan labari na Yesu, ya ba zu a cikin dukan Yahudiya da yankuna da su ke kewaye.
Ya jumanao este na famaña gui todo yya Judea yan todo oriya y tano.
18 Almajiran Yahaya suka gaya masa dukan wadannan abubuwa.
Ya y disipulon Juan masangane güe todo estesija.
19 Sai Yahaya ya kira biyu daga cikin almajiransa, ya aike su wurin Ubangiji, suka ce da shi, “Kai ne mai zuwan nan, ko akwai wani wanda za mu saurari zuwansa?”
Ya jaagang si Juan dos gui disipuluña ya jatago para as Jesus, ilegña: Cao jago yuje y para ufato pat infanmannangga jam otro?
20 Sa'adda suka zo kusa da Yesu, sai mutanen suka ce, “Yahaya Mai Baftisma, ya aiko mu, mu tambaya, “Kai ne mai zuwan nan, ko akwai wani wanda za mu saurari zuwansa?”
Ya anae manmato y taotao sija guiya güiya, ilegñija: Si Juan Bautista tumagojam para yya jago, ilegña: Cao jago yuje y para ufato pat infanmannangga jam otro?
21 A cikin wannan lokaci, ya warkar da mutane da yawa daga cututtuka da matsaloli da miyagun ruhohi. Makafi da yawa sun sami ganin gari.
Ya ayo mismo na ora, janafanjomlo megae ni y manmalango yan y mangaechetnotsija yan espiritun manaelaye; yan megae na manbachet ninafanmanlie.
22 Yesu, ya amsa ya ce masu, “Bayan kun tafi, ku ba Yohanna rahoton abin da ku ka ji da abin da ku ka gani. Makafi suna ganin gari, guragu suna tafiya, ana kuma tsarkake kutare. Kurame suna ji, ana tayar da matattu, ana gaya wa matalauta labari mai dadi.
Ya maninepe as Jesus ya ilegña nu sija: Janao yan sangane si Juan ni y liniimiyo yan y jiningogmiyo; sa y manbachet manmanlie, ya y mangojo manmamocat, ya y manategtog mangasgas, ya y mananga manmanjungog, y manmatae manafangajulo, ya umapredica y ibangelio gui mamobble.
23 Mai albarka ne mutumin da ya tsaya a kan ba da gaskiya gare ni saboda ayukan da na ke yi.”
Ya dichoso ayo y ti sumosoda y lugat para umatompo guiya guajo.
24 Bayan da mutanen da Yahaya ya aiko suka tafi, Yesu ya fara yi wa taron magana game da Yahaya. “Me ku ka tafi ku gani a cikin hamada, ciyawa wadda iska ta ke girgizawa?
Ya anae manmapos y mantinago as Juan, jatutujon cumuentuse y taotao sija pot si Juan: Jafa injanagüe jamyo para inlie gui desierto? un piao ni y yinengyong ni y manglo?
25 Amma me ku ka tafi domin ku gani, mutum mai saye da tufafi masu taushi? Duba mutanen da su ke saye da tufafi masu daraja, kuma suna rayuwa cikin jin dadi suna fadar sarakuna.
Lao jafa injanagüe jamyo para inlie? un taotao na puru suabe magaguña? Estagüe, ayo sija y manminagagago ni y malagno magago yan manlalâlâ gui guinatbo, gui palasyon y ray nae mañasaga.
26 Amma me ku ka tafi domin ku gani, annabi ne? I, ina gaya ma ku, ya ma fi annabi.
Lao jafa injanagüe para inlie? un profeta? magajet, jusangane jamyo na mas que un profeta.
27 Wannan shine wanda aka rubuta a kansa, “Duba, ina aika manzo na a gabanka, wanda za ya shirya maka hanya a gabanka.
Este yuje y esta matugue: Estagüe na jatago y tentagojo gui menan matamo, ni para ufamauleg y chalanmo gui menamo.
28 Ina gaya maku, a cikin wadanda mata suka haifa, ba wanda ya fi Yahaya girma. Duk da haka, wanda ya fi kankanta a mulkin Allah, ya fi shi girma.
Jusangane jamyo, na entre ayo sija y manmafañago gui famalaoan, taya dangculoña qui si Juan; lao y diquiqueja gui raenon Yuus dangculoña qui güiya.
29 Sa'anda dukan mutane suka ji haka, har da ma su karbar haraji, suka shaida Allah mai adalci ne. Su na cikin wadanda Yahaya ya yi wa baftisma.
Ya todo y taotao anae majungog güe, yan y publicano sija, jajustifica si Yuus ya manmatagpange ni y tinagpangen Juan.
30 Amma Farisawa da wadanda su ke kwararru a cikin shari'ar Yahudawa, wadanda ba shi ne ya yi masu baftisma ba, suka yi watsi da hikimar Allah don kansu.
Lao y Fariseo yan y manmagas y lay, jarechasa y consejon Yuus contra sijaja; sa ti manmatagpange pot güiya.
31 Sa'annan Yesu ya ce, “Da me zan kamanta mutanen wannan zamani? Da me suka yi kama?
Ya ilegña: Jafa nae juacompara y taotao este na generasion? ya jafa parejonñija?
32 Suna kama da yaran da suke wasa a kasuwa, wadanda suke magana da junansu suna cewa, “Mun yi maku busa, ba ku yi rawa ba. Mun yi makoki, ba ku yi kuka ba.”
Manparejo yan y famaguon ni manmatatachong gui plasa ya manaagang uno yan otro ya ilegñija: Indadane jamyo flauta, y ti manbaela jamyo, manuugonge jamyo, ya ti manatanges jamyo.
33 Haka, Yahaya ya zo, bai ci gurasa ba, bai sha ruwan inabi ba, amma ku ka ce, 'Aljani ne yake mulkinsa.
Sa mato si Juan Bautista ni uchocho pan ni uguimen bino, ya ilelegmiyo: Guaja anitiña.
34 Dan Mutum, ya zo, yana ci, yana sha, amma, kuka ki shi, kuna cewa dubi mutum mai hadama, mai shan ruwan inabi da yawa, abokin masu karbar haraji da masu zunubi!
Mato y Lajin taotao, ya chumocho yan gumimen, ya ilelegmiyo: Estagüe, un taotao na gachumocho yan gagumimen bino, yan amigon y publicano sija, yan y manisao.
35 Amma hikimar Allah tana shaidar dukan 'yayanta.”
Lao y tiningo manacabales ni y todo famaguonña.
36 Wata rana wani Bafarise, ya roki Yesu ya je ya ci abinci tare da shi. Bayan da Yesu ya shiga gidan Bafarisen, ya zauna a teburi domin ya ci abinci.
Ya malago uno gui Fariseo sija na ufañija mañocho. Ya jumalom gui guima y Fariseo ya matachong gui lamasa.
37 Sai ga wata mace mai zunubi, ta fito daga cikin birni. Sa'anda ta ji labari Yesu yana gidan Bafarisen, domin ya ci abinci. Ta dauki tandun mai na alabastar mai kamshi.
Ya estagüe, un palaoan gui siuda, na miisao, ya anae jatungo na gaegue si Jesus matatachong gui lamasa gui guima y Fariseo, mañule un boteyan alabastro na ingüente.
38 Ta tsaya kusa da Yesu tana kuka. Ta fara jika kafafunsa da hawayenta, tana shafe kafafunsa da gashin kanta. Tana yi wa kafafunsa sumba, tana shafe su da turare.
Ya tumojgue gui taten Jesus, ya cumasao; ya jatutujon munafotgon ni lagoña y adeng Jesus, ya jasaosao ni y gapuniluña; ya jachichico y adengña ya japapalae ni y inggüente.
39 Sa'anda Bafarisen da ya gaiyaci Yesu, ya ga haka, sai ya yi tunani a cikin ransa, da cewa, “In da wannan mutum annabi ne, da ya gane ko wacce irin mace ce, wannan da take taba shi, ita mai zunubi ce.”
Ya anae jalie este y Fariseo ni y umagange güe, cumuentos gui sumanjalomña, ilelegña: Este na taotao yaguin profeta güe, jatungo jafa este na palaoan y pumapacha güe sa güiya miisao.
40 Yesu ya amsa ya ce masa, “Siman, ina so in gaya maka wani abu.” Ya ce, “malam sai ka fadi!”
Ya manope si Jesus ya ilegña nu güiya: Simon, guaja para jasangane jao. Ya güiya ilegña: Sangan Maestro.
41 Yesu ya ce, “wani mutum mai ba da bashi yana bin wadansu mutane su biyu kudi, yana bin dayan sule dari, dayan kuma yana bin sa sule hamsin.
Un taotao guaja dos dumídibe: ya y uno mandidibe quinientos monedan denario, ya y otro sincuenta.
42 Da yake ba su da kudin da za su iya biyan sa, sai ya yafe masu, su duka biyu. A cikin su biyu, wanne ne zai fi nuna kauna ga wannan mutum?”
Ya anae taya apasñija, inasie todo y dos. Enao mina, jaye guiya sija mas güinaeya?
43 Siman ya amsa ya ce, “Ina tsammani wanda ya yafe wa kudi da yawa.” Yesu ya amsa ya ce masa, “Ka shari'anta dai dai.”
Manope si Simon, ya ilegña: Y pineloco na ayo y mas maasie; ya güiya ilegña: Tunas jinisgamo.
44 Yesu ya juya wajen matar, ya ce da Siman, “Ka ga matan nan. Na shiga gidanka. Ba ka ba ni ruwa domin kafafuna ba, amma ita ta ba ni, da hawayenta ta wanke kafafuna, ta kuma shafe su da gashin kanta.
Ya jabira güe guato gui palaoan, ya ilegña as Simon: Unlilie este na palaoan? Jumalomyo gui guimamo, ti unnaeyo janom para y adengjo; lao este janafotgon y adengjo ni lagoña, ya jasaosao ni y gapuniluña.
45 Kai ba ka yi ma ni sumba ba, amma ita ta yi, tun sa'adda na shigo nan ba ta dena sumbatar kafafuna ba.
Jago ti unnaeyo un chico: lao este na palaoan desde que jumalomyo ti pumapara jachico y adengjo.
46 Kai ba ka shafe kai na da mai ba, amma ita ta shafe kafafuna da turare.
Ti unpalae y ilujo ni laña, lao este japalae y adengjom inggüente.
47 Saboda haka, ita wadda ta ke da zunubi da yawa ta bayar da mai yawa, ta kuma nuna kauna mai yawa. Amma shi wanda aka gafarta wa kadan, ya kuma nuna kauna kadan.”
Enao mina jusangane jao, na y isaoña, ni y megae, umaasie; sa güiya megae maguaeyaña; lao y didide maasiiña, didide maguaeyaña.
48 Daga nan sai ya ce mata, “An gafarta zunubanki.”
Ya ilegña nu güiya: Y isaomo maasie.
49 Wadanda su ke a nan zaune tare da shi suka fara magana da junansu, “Wanene wannan wanda har yake gafarta zunubai?
Ya y mangachochongña manmatachong gui lamasa, jatutujon sumangan gui sumanjalomñija: Jaye este na ufanasie locue isao?
50 Sai Yesu ya ce da matar, “Bangaskiyarki ta cece ki. Ki tafi da salama.”
Ya ilegña ni palaoan: Y jinengguemo unsinatba; janao yan pas.

< Luka 7 >