< Luka 3 >

1 A cikin shekara ta goma sha biyar da Tibariyus Kaisar ke mulki, Bilatus Babunti kuma ke jagorar Yahudiya, Hirudus yana sarautar Galili, dan'uwansa Filibus yana sarautar yankin Ituriya da Tirakonitis, Lisaniyas kuma na sarautar yankin Abiliya,
Nambeambe katika mwaka wa komi na tano na utawala wa kaisari Tiberia, wakati Pontio Pilato abile gavana wa uyahudi, Herode abile nkolo wa nkoa wa Galilaya, na Filipo nnuna wake abile nkolo wa nkoa wa Iturea na Trakoniti, na Lisania abile nkolo wa nkoa wa Abilene.
2 kuma zamanin da Hanana da Kayafa suke manyan firistoci, maganar Allah ta zo wurin Yahaya dan Zakariya, a cikin jeji.
Na wakati wa kuhani nkolo wa Anasi na Kyafa, Neno lya Nnongo lamuichile Yohana mwana wa Zakaria, mulijangwa.
3 Ya yi tafiya cikin dukan yankuna da ke kewaye da Kogin Urdun, yana wa'azin baftismar tuba domin gafarar zunubai.
Atisafiri katika mikoa yoti atizunguka libende Yordani, akihubiri ubatizo wa toba kwaajili ya msamaha wa sambi.
4 Kamar yadda aka rubuta a cikin littafin annabi Ishaya, “Ga muryan wani yana kira a cikin jeji, 'Shirya hanyar Ubangiji, ka daidaita tafarkunsa!
Kati yaiandikilwe katika kitabu cha maneno ga Isaya nabii, “lilobe lya mundu abili kumwitu, 'Mutengeneze tayari ndela ya Ngwana, mugatengeneze mapito gake yangyookile.
5 Za a cika kowani kwari, za a fasa kowani dutse a kuma baje kowani tudu, za a mike karkatattun hanyoyi, za a cike hanyoyi masu gargada,
Kila libende litwelia, kila kitombe nakitombe vipala sawazishwa, ndela yaipindile ipala nyookile, na ndela yabii na mashimo yapala lainishilwe.
6 kuma dukan mutane za su ga ceton Allah.”
Bandu boti bapala kuubona wokovu wa Nnongo.”
7 Sai Yahaya ya kara fada wa taron jama'ar da ke zuwa domin ya yi masu baftisma, “Ku 'ya'yan macizai masu dafi, wa ya gargadeku ku guje wa fushin nan mai zuwa?
Yohana atikuwabakiya makutano makolo ya bandu bamwichite bapate kubatizwa na ywembe, “Mwenga ubeleko wa mng'ambo bene sumu, nyai ywaboonile kaibutuka ghadhabu yaicha?
8 Ku ba da 'ya'ya da sun cancanci tuba, kada ku kuma fara cewa a cikinku, 'Muna da Ibrahim a matsayin Ubanmu', domin ina gaya maku, Allah yana iya ta da wa Ibrahim 'ya'ya daga cikin wadannan duwatsu.
Mubeleke matunda yagaendana na toba, na kana mutumbwe baya nkati yinu, “Tubile nakwe Ibrahimu ambae nga tate bitu; kwa sababu mndakuwabakiya kwamba, Nnongo andawecha kumkakatuliya Ibrahimu bana hata bokana maliwe haga.
9 Yanzu kuwa, an rigaya an sa gatari a gindin itatuwa. Sabili da haka, duk itacen da bai ba da 'ya'ya masu kyau ba za a sare shi kasa a kuma jefa shi cikin wuta.”
Tayari libao labekitwe kwenye ndandai ya mkongo, nga nyoo, kila mkongo waulebeka kwaa matunda mema, wapalakatwa ni kutinya mu'mwoto.
10 Sai mutanen da ke cikin taron jama'ar suka tambaye shi cewa, “To me za mu yi?”
Boka po bandu katika makutano atikolya akibaya, “nambeambe tupala tupange kitiwi?”
11 Ya amsa ya ce masu, “Idan wani yana da taguwa biyu, sai ya ba wanda bashi da ita daya, kuma wanda yake da abinci ya yi haka nan.”
Atijibu na kuwabakiya, “kati mundu abii na kanzu ibele apalikwa apiye nganzu imo kwa ywenge ambaye ntopo kabisa, na ambaye abi na chakulya na apange nyonyoo.”
12 Masu karban haraji ma suka zo domin a yi masu baftisma, suka ce masa, “Malam, me za mu yi?”
Boka po baadhi ya batoza ushuru baichile pia batizwa, na batikummakia, “mwalimu, tupalikwa panga namani?
13 Ya ce masu, “Kada ku karba kudi fiye da yadda aka umarce ku.”
Atikuabakiya, “Kana mkumbe mbange zaidi kuliko chapalikwa kumba.”
14 Wasu sojoji ma suka tambaye shi cewa, “To, mu fa? Yaya za mu yi?” Ya ce masu, “Kada ku kwace wa wani kudi, kada ku kuma yi wa wani zargin karya. Ku dogara ga albashinku.”
Baadhi ya maaskari batikumlokiya bakibaya, “Na twenga je? tupalikwa tupange namani? Atikuabakiya, “Kna mtole mbanje kwa mundu yoyote kwa ngupu, na kana mumuhukumu mundu yoyoti kwa ubocho. mulidhike na mishahara yinu”
15 Ana nan da mutane ke sauraron zuwan Almasihu, kowa yana ta tunani a zuciyar sa game da Yahaya, ko shi ne Almasihu.
Nambeambe, kwa kuwa bandu babile na shauku ya kumlenda Kristo ywapala icha, kila yumo abile aandawacha mu'mwoyo wake husu Yohana kati ywembe ndiye Kristo.
16 Yahaya ya amsa ya ce masu duka, “Game da ni dai, na yi maku baftisma da ruwa, amma akwai wani tafiye wanda ya fi ni iko, ban ma isa in kwance maballin takalmansa ba. Shi zai yi maku baftisma da Ruhu Mai Tsarki da kuma wuta.
Yohana akayangwa na kubabakiya, “Nenga nakuwabatiza mwenga kea mache, lakini kubii ni yumo ywaicha ambaye abi na ngupy kuliko nee, na nistahili kwaa hata taba kamba yee ilatu yake. Apakwa batiza mwenga kwa Roho Mpeletau na kwa mwoto.
17 Kwaryar shikarsa na hanun sa domin ya share masussukarsa da kyau ya kuma tara alkama a cikin rumbunsa. Amma zai kona buntun da wuta marar mutuwa.
Pepeto lyake libi muluboko lwake ili kusafisha kunanoga uwanda wake wake wa pepetya ngano na kuikumba ngano muligolo lyake. Lakini, apala kuyateketeza maakapi kwa mwoto uwecha kwa imika.
18 Da gargadi masu yawa ya yi wa mutanen wa'azin bishara.
Kwa maono genge ganambone, atihubiri habari njema kwa bandu.
19 Yahaya kuma ya tsauta wa sarki Hirudus domin ya auri matar dan'uwansa, Hiruduya, da kuma sauran abubuwan da Hirudus ya yi.
Yohana atikunkemeya pia Herode nkolo wa nkoa wa kwa kum'tola Herodia, nnyumbowe na nnuna wake ni kwa malau yenge ganambone ambayo Herode ayapangite.
20 Amma Hirudus ya kara yin wani mugun abu. Ya sa an kulle Yahaya a cikin kurkuku.
Lakini baada yake Herode apangite lilau lyenge libaya muno, Amtabike Yohana muligereza.
21 Ana nan, lokacin da ake yiwa dukan mutane baftisma, aka yiwa Yesu mai baftisma. Lokacin da yake yin addu'a, sai sama ta bude,
Boka po yatipita kwamba, muda bandu bote babile bakibatizwa ni Yohana, na ywembe Yesu atibatizwa pia. muda abile akiloba, maunde yatiyogoka.
22 kuma Ruhu Mai Tsarki ya sauko masa a kamanin kurciya, sai wata murya ta fito daga sama, “Kai ne kaunataccen Da na. Ina jin dadin ka.”
Roho mpeletau atiiuluka mnani yake kwa mfani wa kiwili kati ngunda, muda wowo lilobe latiicha boka kumaunde yatibaya, “Wenga nga mwana wango wanikupendile. Napendezwile muno ni wenga.”
23 Ana nan Yesu da kansa, da ya fara, yana kimanin shekara talatin. Shi dan (kamar yadda ake tsammani) Yusufu ne, dan Heli,
Nambeambe Yesu mwene, atumbwike pundisha, abile ni umri wapata miaka thelathini. Abile ni mwana (kati ya idhanilwe) ywa Tusufu, mwana wa Eli,
24 dan Matat, dan Lawi, dan Malki, dan Yanna, dan Yusufu,
Mwana wa Mathali, mwana wa Lawi, mwana wa Melki, mwana wa Yana, mwana wa Yusufu,
25 dan Matatiya, dan Amos, dan Nahum, dan Hasli, dan Najjaya,
Mwana wa Matathua, mwana wa Amosi, mwana wa Nahumu, mwana wa Esli, mwana wa Nagai,
26 dan Ma'ata, dan Matatiya, dan Shimeya, dan Yuseka, dan Yoda,
mwana wa Maati, mwana wa Matathia, mwana wa Semeini, mwana wa Yyusufu, mwana wa Yuda.
27 dan Yowana, dan Resa, dan Zarubabila, dan Shiyaltiyel, dan Niri,
mwana wa Yoanani, mwana wa Resa, mwana wa Zerubabeli, mwana wa Shealtieli, mwana wa Neri,
28 dan Malki, dan Addi, dan Kosama, dan Almadama, dan Er,
mwana wa Melki, mwana wa Adi, mwana wa Kosamu, mwana wa Elmadamu, mwana wa Eri,
29 dan Yosi, dan Aliyeza, dan Yorima, dan Matat, dan Lawi,
mwana wa Yoshua, mwana wa Eliezeri, mwana wa Yorimu, mwana wa Matathi, mwana wa Lawi,
30 dan Saminu, dan Yahuda, dan Yusufu, dan Yonana, dan Aliyakima,
mwana wa Simeoni, mwana wa Yuda, mwana wa Yusufu, mwana wa Yonamu, mwana wa Eliyakimu,
31 dan Malaya, dan Mainana, dan Matata, dan Natan, dan Dauda,
mwana wa Melea, mwana wa Mena, mwana wa Matatha, mwana wa Daudi,
32 dan Yesse, dan Obida, dan Bu'aza, dan Salmon, dan Nashon,
mwana wa Yese, mwana wa Obedi, mwana wa Boazi, mwana wa Salmoni, mwana wa Nashoni,
33 dan Amminadab, dan Adimi, dan Arama, dan Hezruna, dan Feresa, dan Yahuda,
mwana wa Abinadabu, mwana wa Hesroni, mwana wa Peresi, mwana wa Yuda,
34 dan Yakubu, dan Ishaku, dan Ibrahim, dan Tera, dan Nahor,
mwana wa Yakobo, mwana wa Isaka, mwana wa Ibrahimu, mwana wa Tera, mwana wa Nahori,
35 dan Serug, dan Reyu, dan Feleg, dan Abiru, dan Shela,
mwana wa Seruig, mwana wa Ragau, mwana wa Pelegi, mwana wa Eberi, mwana wa Sala,
36 dan Kainana, dan Arfakshada, dan Shem, dan Nuhu, dan Lamek,
mwana wa Kenani, mwana wa Arfaksadi, mwana wa Shemu, mwana wa Nuhu,
37 dan Metusela, dan Anuhu, dan Yaret, dan Mahalel, dan Kainana,
mwana wa Lameki, mwana wa Methusela, mwana wa Henoko, mwana wa Yeredi, mwana wa Mahalalei, mwana wa Kenani,
38 dan Enosh, dan Shitu, dan Adamu, dan Allah.
mwana wa Enoshi, mwana wa Sethi, mwana wa Adam, mwana wa Mungu.

< Luka 3 >