< Luka 21 >

1 Yesu ya tada ido sai ya ga mutane masu arziki wadanda suke saka baikonsu a cikin ma'aji.
atha dhanilokA bhANDAgAre dhanaM nikSipanti sa tadeva pazyati,
2 Ya ga wata gwauruwa matalauciya tana saka anini biyu a ciki.
etarhi kAciddInA vidhavA paNadvayaM nikSipati tad dadarza|
3 Sai ya ce, “Gaskiya ina gaya maku, wannan matalauciyar gwauruwa ta saka fiye da dukansu.
tato yIzuruvAca yuSmAnahaM yathArthaM vadAmi, daridreyaM vidhavA sarvvebhyodhikaM nyakSepsIt,
4 Duka wadannan sun bayar da baikonsu daga cikin yalwarsu. Amma wannan gwauruwan, daga cikin talaucin ta, ta saka dukan iyakar kudinta na zaman gari da take da shi.”
yatonye svaprAjyadhanebhya IzvarAya kiJcit nyakSepsuH, kintu daridreyaM vidhavA dinayApanArthaM svasya yat kiJcit sthitaM tat sarvvaM nyakSepsIt|
5 Kamar yadda wadansu suke maganan haikali, yadda aka yi masa ado da duwatsu masu daraja da bayebaye, ya ce,
aparaJca uttamaprastarairutsRSTavyaizca mandiraM suzobhatetarAM kaizcidityukte sa pratyuvAca
6 “Game da wadannan abubuwa da ku ke gani, rana tana zuwa da ba dutse ko daya da zai zauna kan dan'uwansa da ba za a rushe kasa ba.”
yUyaM yadidaM nicayanaM pazyatha, asya pASANaikopyanyapASANopari na sthAsyati, sarvve bhUsAdbhaviSyanti kAloyamAyAti|
7 Sai suka yi masa tambaya, cewa, “Malam, yaushe ne wadannan abubuwan zasu faru? Menene kuma zai zama alama sa'adda wadannan abubuwa suna shirin faruwa?”
tadA te papracchuH, he guro ghaTanedRzI kadA bhaviSyati? ghaTanAyA etasyasazcihnaM vA kiM bhaviSyati?
8 Yesu ya amsa, “Ku yi hankali kada a rude ku. Gama dayawa zasu zo a cikin sunana, suna cewa, 'Ni ne shi,' kuma, 'Lokaci ya yi kusa.' Kada ku bi su.
tadA sa jagAda, sAvadhAnA bhavata yathA yuSmAkaM bhramaM kopi na janayati, khISTohamityuktvA mama nAmrA bahava upasthAsyanti sa kAlaH prAyeNopasthitaH, teSAM pazcAnmA gacchata|
9 Sa'adda ku ka ji game da yakoki da hargitsi, kada ku firgita, dole ne wadannan abubuwa su faru tukuna, amma karshe ba zai faru nan da nan ba.”
yuddhasyopaplavasya ca vArttAM zrutvA mA zaGkadhvaM, yataH prathamam etA ghaTanA avazyaM bhaviSyanti kintu nApAte yugAnto bhaviSyati|
10 Sa'annan ya ce masu, “Al'umma za ta tasar ma al'umma, mulki kuma za ya tasar wa mulki.
aparaJca kathayAmAsa, tadA dezasya vipakSatvena dezo rAjyasya vipakSatvena rAjyam utthAsyati,
11 Za a yi babbar girgizan kasa, a wurare dabam dabam kuma za a yi yunwa da annoba. Za a yi al'amura masu ban tsoro da manyan alamu daga sama.
nAnAsthAneSu mahAbhUkampo durbhikSaM mArI ca bhaviSyanti, tathA vyomamaNDalasya bhayaGkaradarzanAnyazcaryyalakSaNAni ca prakAzayiSyante|
12 Amma kafin abubuwan nan duka, za su kama ku, su kuma tsananta maku, suna mika ku ga majami'u da kuma gidajen kurkuku, za su kawo ku gaban sarakuna da gwamnoni saboda sunana.
kintu sarvvAsAmetAsAM ghaTanAnAM pUrvvaM lokA yuSmAn dhRtvA tADayiSyanti, bhajanAlaye kArAyAJca samarpayiSyanti mama nAmakAraNAd yuSmAn bhUpAnAM zAsakAnAJca sammukhaM neSyanti ca|
13 Zai zamar maku zarafin shaida.
sAkSyArtham etAni yuSmAn prati ghaTiSyante|
14 Saboda haka ku kudurta a ranku kada ku shirya yadda za ku amsa,
tadA kimuttaraM vaktavyam etat na cintayiSyAma iti manaHsu nizcitanuta|
15 gama ni zan ba ku kalmomi da hikima, wadda dukan makiyanku ba za su yi tsayayya ko su karyata ku ba.
vipakSA yasmAt kimapyuttaram ApattiJca karttuM na zakSyanti tAdRzaM vAkpaTutvaM jJAnaJca yuSmabhyaM dAsyAmi|
16 Amma har da mahaifa da 'yan'uwa da dangi da abokai za su bashe ku, su kuma kashe wadansun ku.
kiJca yUyaM pitrA mAtrA bhrAtrA bandhunA jJAtyA kuTumbena ca parakareSu samarpayiSyadhve; tataste yuSmAkaM kaJcana kaJcana ghAtayiSyanti|
17 Kowa zai ki ku saboda sunana.
mama nAmnaH kAraNAt sarvvai rmanuSyai ryUyam RtIyiSyadhve|
18 Amma ba ko gashin kanku da zai hallaka.
kintu yuSmAkaM ziraHkezaikopi na vinaMkSyati,
19 A cikin hankurin ku za ku ribato rayukanku.
tasmAdeva dhairyyamavalambya svasvaprANAn rakSata|
20 Sa'adda ku ka ga Urushalima tana kewaye da sojoji, sai ku sani da cewa faduwarta ta yi kusa.
aparaJca yirUzAlampuraM sainyaveSTitaM vilokya tasyocchinnatAyAH samayaH samIpa ityavagamiSyatha|
21 Sai wadanda su ke Yahudiya su gudu zuwa kan tuddai, wadanda suke tsakiyar gari kuma su tafi, kada su bar wadanda suke kauyuka su shigo ciki.
tadA yihUdAdezasthA lokAH parvvataM palAyantAM, ye ca nagare tiSThanti te dezAntaraM palAyantA, ye ca grAme tiSThanti te nagaraM na pravizantu,
22 Gama wadannan ranakun ramako ne, saboda duka abubuwan da aka rubuta su cika.
yatastadA samucitadaNDanAya dharmmapustake yAni sarvvANi likhitAni tAni saphalAni bhaviSyanti|
23 Kaiton wadanda suke da juna biyu da masu ba da mama a wannan kwanakin! Gama za a sha kunci mai girma a kasan, da fushi kuma zuwa ga mutanen nan.
kintu yA yAstadA garbhavatyaH stanyadAvyazca tAmAM durgati rbhaviSyati, yata etAllokAn prati kopo deze ca viSamadurgati rghaTiSyate|
24 Za su fadi ta kaifin takobi kuma za a kai su cikin bauta ga dukan kasashe, al'ummai za su tattake Urushalima, har ya zuwa lokacin al'ummai ya cika.
vastutastu te khaGgadhAraparivvaGgaM lapsyante baddhAH santaH sarvvadezeSu nAyiSyante ca kiJcAnyadezIyAnAM samayopasthitiparyyantaM yirUzAlampuraM taiH padatalai rdalayiSyate|
25 Za a ga alamomi cikin rana da wata da kuma taurari. A duniya kuma, al'ummai za su sha kunci, za su rude saboda rurin teku da rakuman ruwa.
sUryyacandranakSatreSu lakSaNAdi bhaviSyanti, bhuvi sarvvadezIyAnAM duHkhaM cintA ca sindhau vIcInAM tarjanaM garjanaJca bhaviSyanti|
26 Mutane za su suma da tsoro da kuma da tunanin abubuwa da za su abko wa duniya. Gama za a girgiza ikokin sammai.
bhUbhau bhAvighaTanAM cintayitvA manujA bhiyAmRtakalpA bhaviSyanti, yato vyomamaNDale tejasvino dolAyamAnA bhaviSyanti|
27 Sa'annan za su ga Dan Mutum yana zuwa a cikin gajimarai da iko da daukaka mai girma.
tadA parAkrameNA mahAtejasA ca meghArUDhaM manuSyaputram AyAntaM drakSyanti|
28 Amma sa'adda wadannan abubuwa suka fara faruwa, tashi saye, sai ku daga kanku sama, saboda ceton ku ya kusato.”
kintvetAsAM ghaTanAnAmArambhe sati yUyaM mastakAnyuttolya UrdadhvaM drakSyatha, yato yuSmAkaM mukteH kAlaH savidho bhaviSyati|
29 Yesu ya bada misali, “Duba itacen baure, da duka itatuwa.
tatastenaitadRSTAntakathA kathitA, pazyata uDumbarAdivRkSANAM
30 Sa'adda su ke fitar da ganye, za ku gani da kanku cewa bazara ta yi kusa kuma.
navInapatrANi jAtAnIti dRSTvA nidAvakAla upasthita iti yathA yUyaM jJAtuM zaknutha,
31 Haka kuma, sa'adda ku ka ga wadannan abubuwa suna faruwa, ku sani cewa mulkin Allah ya yi kusa.
tathA sarvvAsAmAsAM ghaTanAnAm Arambhe dRSTe satIzvarasya rAjatvaM nikaTam ityapi jJAsyatha|
32 Gaskiya, na ke gaya maku, wannan zamani ba za ya shude ba, sai duka abubuwan nan sun faru.
yuSmAnahaM yathArthaM vadAmi, vidyamAnalokAnAmeSAM gamanAt pUrvvam etAni ghaTiSyante|
33 Sama da kasa za su shude, amma maganata ba za ta shude ba.
nabhobhuvorlopo bhaviSyati mama vAk tu kadApi luptA na bhaviSyati|
34 Amma ku lura da kanku, domin kada ku nawaita zuciyarku da tararradin duniya da shayeshaye da damuwa ta rayuwa. Gama ranar za ta zo babu shiri
ataeva viSamAzanena pAnena ca sAMmArikacintAbhizca yuSmAkaM citteSu matteSu taddinam akasmAd yuSmAn prati yathA nopatiSThati tadarthaM sveSu sAvadhAnAstiSThata|
35 kamar tarko. Gama zai zo akan kowa da ke rayuwa a fuskar dukan duniya.
pRthivIsthasarvvalokAn prati taddinam unmAtha iva upasthAsyati|
36 Amma ku zama a fadake kowanne lokaci, kuna addu'a domin ku iya samun karfin tserewa dukan wadannan abubuwa da za su faru, da kuma yadda za ku tsaya a gaban Dan Mutum.”
yathA yUyam etadbhAvighaTanA uttarttuM manujasutasya sammukhe saMsthAtuJca yogyA bhavatha kAraNAdasmAt sAvadhAnAH santo nirantaraM prArthayadhvaM|
37 Da rana yana koyarwa a cikin haikali, dukan dare kuma yakan tafi dutsen da a ke kira zaitun.
aparaJca sa divA mandira upadizya rAcai jaitunAdriM gatvAtiSThat|
38 Dukan mutane suka rika zuwa wurinsa da sassafe domin su ji shi a haikali.
tataH pratyUSe lAkAstatkathAM zrotuM mandire tadantikam Agacchan|

< Luka 21 >