< Luka 21 >

1 Yesu ya tada ido sai ya ga mutane masu arziki wadanda suke saka baikonsu a cikin ma'aji.
Etiya Jisu uporte saise aru dhuni manu khan pora taikhan laga dhun laga daan khazana te di thaka dikhise.
2 Ya ga wata gwauruwa matalauciya tana saka anini biyu a ciki.
Aru titia Tai ekjon gorib bidhowa aha dikhise aru tai logot duita poisa thaka ke daan te di dise.
3 Sai ya ce, “Gaskiya ina gaya maku, wannan matalauciyar gwauruwa ta saka fiye da dukansu.
Titia Jisu pora chela khan ke koise, “Hosa pora Moi tumikhan ke koi ase, etu gorib bidhowa he sob pora bisi daan dise.
4 Duka wadannan sun bayar da baikonsu daga cikin yalwarsu. Amma wannan gwauruwan, daga cikin talaucin ta, ta saka dukan iyakar kudinta na zaman gari da take da shi.”
Jiman manu daan dise taikhan logote bisi thaka hisab te dise. Kintu etu bidhowa, tai logote eku nai, hoilebi tai ki ase etu sob di dise.”
5 Kamar yadda wadansu suke maganan haikali, yadda aka yi masa ado da duwatsu masu daraja da bayebaye, ya ce,
Aru jitia kunba manu khan mondoli laga kotha koi thakise, kineka sundur pathorkhan aru manu khan laga daan pora mondoli ke bonaise, Tai koise,
6 “Game da wadannan abubuwa da ku ke gani, rana tana zuwa da ba dutse ko daya da zai zauna kan dan'uwansa da ba za a rushe kasa ba.”
“Etu tumikhan etiya dikhi thaka to, eneka din ahibo, jitia ekta pathor bhi nabachibo aru juntu ekta uporte ekta ase, etu sobke girai dibo.”
7 Sai suka yi masa tambaya, cewa, “Malam, yaushe ne wadannan abubuwan zasu faru? Menene kuma zai zama alama sa'adda wadannan abubuwa suna shirin faruwa?”
Titia taikhan Taike, koise, “Shika manu, etu sob to kitia hobo, aru eneka din ahibole ase koi kene moi khan kineka janibo?”
8 Yesu ya amsa, “Ku yi hankali kada a rude ku. Gama dayawa zasu zo a cikin sunana, suna cewa, 'Ni ne shi,' kuma, 'Lokaci ya yi kusa.' Kada ku bi su.
Titia Jisu koise, “Hoshiar thakibi aru kun pora bhi tumike thogai dibo nadibi. Bisi manu Moi laga naam loi kene ahibo, aru kobo, ‘Moi Jisu ase,’ aru ‘Homoi to usorte ahise.’ Taikhan laga piche najabi.
9 Sa'adda ku ka ji game da yakoki da hargitsi, kada ku firgita, dole ne wadannan abubuwa su faru tukuna, amma karshe ba zai faru nan da nan ba.”
Jitia tumikhan lorai aru jhagara laga kotha khan hunibo, bhoi nokoribi, kelemane eitu khan sob poila hobo lagibo, kintu eneka sob hoilebi hekh homoi to eitu khan huwa loge-loge te nahibo.”
10 Sa'annan ya ce masu, “Al'umma za ta tasar ma al'umma, mulki kuma za ya tasar wa mulki.
Aru Jisu taikhan ke koise, “Ekta desh pora dusra desh bhirodh te uthibo, aru ekta rajyo pora dusra rajyo logote lorai koribo.
11 Za a yi babbar girgizan kasa, a wurare dabam dabam kuma za a yi yunwa da annoba. Za a yi al'amura masu ban tsoro da manyan alamu daga sama.
Aru dangor mati hili bo, khabole napabo aru alag kisim bemar khan ulabo. Ekdom biya ghatna khan hobo aru etu logot te akash te asurit chihna khan dikhibo.
12 Amma kafin abubuwan nan duka, za su kama ku, su kuma tsananta maku, suna mika ku ga majami'u da kuma gidajen kurkuku, za su kawo ku gaban sarakuna da gwamnoni saboda sunana.
Kintu eitu khan huwa age te, manu khan pora tumikhan laga uporte hath uthabo aru bisi dukh dibo, tumikhan ke mondoli khan aru bondhi ghor khan te bhi hali dibo, raja khan aru Governor khan usorte anibo moi laga naam luwa nimite.
13 Zai zamar maku zarafin shaida.
Eitu khan huwa pora tumikhan gawahi dibole nimite ekta bhal homoi hobo.
14 Saboda haka ku kudurta a ranku kada ku shirya yadda za ku amsa,
Etu nimite nijor mon to shanti rakhibi aru homoi naha age te ki safai dibo lagibo etu nimite chinta nokoribi,
15 gama ni zan ba ku kalmomi da hikima, wadda dukan makiyanku ba za su yi tsayayya ko su karyata ku ba.
kintu Moi tumikhan ke kotha kobole aru gyaan dibo, aru ta te tumikhan usorte kun ahibo taikhan tumi laga kotha mana kori bole na paribo.
16 Amma har da mahaifa da 'yan'uwa da dangi da abokai za su bashe ku, su kuma kashe wadansun ku.
Kintu tumikhan laga nijor ama baba pora tumike chari dibo, aru bhai khan, aru ghor manu khan, sathi khan bhi chari dibo, aru kunba ke to taikhan morai dibo.
17 Kowa zai ki ku saboda sunana.
Moi laga naam nimite tumikhan ke sob manu pora ghin koribo.
18 Amma ba ko gashin kanku da zai hallaka.
Kintu tumi laga matha te thaka ekta chuli bhi naharabo.
19 A cikin hankurin ku za ku ribato rayukanku.
Kintu tumikhan nomro aru biswas te thakile tumikhan laga atma labh lobo.
20 Sa'adda ku ka ga Urushalima tana kewaye da sojoji, sai ku sani da cewa faduwarta ta yi kusa.
Kintu jitia Jerusalem ke sipahi khan pora gherikena thaka dikhibo, titia jani lobo, khotom hobole homoi to ahise.
21 Sai wadanda su ke Yahudiya su gudu zuwa kan tuddai, wadanda suke tsakiyar gari kuma su tafi, kada su bar wadanda suke kauyuka su shigo ciki.
Aru Judea te thaka khan pahar te polai jabi, etu jaga majote thakile chari kene jai jabi, aru jun manu etu desh bhitor te nai taikhan ke gushi bole nadibi.
22 Gama wadannan ranakun ramako ne, saboda duka abubuwan da aka rubuta su cika.
Etu din to niyai kora laga homoi ase, aru Isor kotha te ki likha ase etu pora hobole nimite.
23 Kaiton wadanda suke da juna biyu da masu ba da mama a wannan kwanakin! Gama za a sha kunci mai girma a kasan, da fushi kuma zuwa ga mutanen nan.
Kintu hai ase jun khan bacha bukhi ase, aru jun bacha khan ke sai ase! Etu jagate dangor dukh ahibole ase, aru manu khan uporte Isor laga khong ahibole ase.
24 Za su fadi ta kaifin takobi kuma za a kai su cikin bauta ga dukan kasashe, al'ummai za su tattake Urushalima, har ya zuwa lokacin al'ummai ya cika.
Kunba to nijor talwar laga dhar pora giri jabo, aru dusra desh te taikhan ke dhori kene loijabo, aru Jerusalem to Porjati khan pora raj chola bo jitia tak Porjati khan laga homoi pura nohoi.
25 Za a ga alamomi cikin rana da wata da kuma taurari. A duniya kuma, al'ummai za su sha kunci, za su rude saboda rurin teku da rakuman ruwa.
Aru chihna khan to suryo, chand aru tara khan ke dikhibo, aru prithibi te thaka desh khan sob samundar laga pani bisi hili thaka nisena dangor chinta hobo.
26 Mutane za su suma da tsoro da kuma da tunanin abubuwa da za su abko wa duniya. Gama za a girgiza ikokin sammai.
Etu duniya te ki ahibole ase eitu khan bhabikena bhoi pora manu khan behosh hoi jabo, kelemane sorgo laga takot sobke hilai dibo.
27 Sa'annan za su ga Dan Mutum yana zuwa a cikin gajimarai da iko da daukaka mai girma.
Titia sob manu khan Manu laga Putro badal te hokti thaka aru dangor mohima pora loi kene ahi thaka dikhibo.
28 Amma sa'adda wadannan abubuwa suka fara faruwa, tashi saye, sai ku daga kanku sama, saboda ceton ku ya kusato.”
Jitia etu sob hoi thakibo, khara koribi aru matha to uporte uthai lobi, kelemane tumike bachai lobole usor hoise.”
29 Yesu ya bada misali, “Duba itacen baure, da duka itatuwa.
Titia Tai taikhan ke ekta dristanto koise: “Sabi etu dimoru ghas ke, aru sob ghas khan ke.
30 Sa'adda su ke fitar da ganye, za ku gani da kanku cewa bazara ta yi kusa kuma.
Jitia ghas te phul ulai jai, tumikhan dikhi kene nijor pora jani jai gorom din ahi ase.
31 Haka kuma, sa'adda ku ka ga wadannan abubuwa suna faruwa, ku sani cewa mulkin Allah ya yi kusa.
Etu nisena, jitia tumikhan etu sob hoi thaka dikhibo, titia tumikhan jani lobi Isor laga rajyo usorte ahise.
32 Gaskiya, na ke gaya maku, wannan zamani ba za ya shude ba, sai duka abubuwan nan sun faru.
Hosa pora Moi tumikhan ke koi ase, etiya laga manu khan khotom hoi najabo jitia tak etu sob pura nohoi.
33 Sama da kasa za su shude, amma maganata ba za ta shude ba.
Sorgo aru prithibi harai jabo, kintu Moi laga kotha ki koise etu kitia bhi naharabo.
34 Amma ku lura da kanku, domin kada ku nawaita zuciyarku da tararradin duniya da shayeshaye da damuwa ta rayuwa. Gama ranar za ta zo babu shiri
Nijorke bhal kori kene rakhibi, nisa pani khai kene tumikhan laga mon ke bhari kori bole nadibi, aru jibon laga kiman chinta bhabona ase etu pora mon dukh nokorile, kelemane etu din achanak pora ahibo aru tumike dhuri lobo.
35 kamar tarko. Gama zai zo akan kowa da ke rayuwa a fuskar dukan duniya.
Ekta jal phela nisena, jiman manu duniya te thaki ase taikhan uporte ahibo.
36 Amma ku zama a fadake kowanne lokaci, kuna addu'a domin ku iya samun karfin tserewa dukan wadannan abubuwa da za su faru, da kuma yadda za ku tsaya a gaban Dan Mutum.”
Kintu sob homoi te hoshiar thakibi, prathana te takot koribi etu sob ki hobole ase eitu khan pora polabole paribo nimite, aru Manu laga Putro usorte khara kori bole paribo nimite.”
37 Da rana yana koyarwa a cikin haikali, dukan dare kuma yakan tafi dutsen da a ke kira zaitun.
Aru etu din khan te Tai mondoli te sikhai thakise, aru rati te Tai Olivet pahar uporte jai kene thakise.
38 Dukan mutane suka rika zuwa wurinsa da sassafe domin su ji shi a haikali.
Aru bisi phojurte manu khan Jisu laga kotha huni bole mondoli te punchise.

< Luka 21 >