< Luka 21 >

1 Yesu ya tada ido sai ya ga mutane masu arziki wadanda suke saka baikonsu a cikin ma'aji.
Yeso maveni aje ma iri anu imumu itari adesa wa isi ikirfi iweme ahira u isome.
2 Ya ga wata gwauruwa matalauciya tana saka anini biyu a ciki.
Ma iri ure unee unu zatu nee uruma ma wuna munini muni mure anyimo me.
3 Sai ya ce, “Gaskiya ina gaya maku, wannan matalauciyar gwauruwa ta saka fiye da dukansu.
Ba magu, “Kadure in boo shi, unee unu zatu nee uruma ugemu ma wuna imum me sa iteki iwe me vat uwe.
4 Duka wadannan sun bayar da baikonsu daga cikin yalwarsu. Amma wannan gwauruwan, daga cikin talaucin ta, ta saka dukan iyakar kudinta na zaman gari da take da shi.”
Vat anu aginome wa nya anyimo imun igebesa wa wa zini. Me unee ugeme sa ma zome unu rumaba, anyimo udira umeme ma nya vat imum igebesa ma ma zini u ciki umeme”.
5 Kamar yadda wadansu suke maganan haikali, yadda aka yi masa ado da duwatsu masu daraja da bayebaye, ya ce,
Kasi aye sa wa boo abanga udenge Asere, kasi sa abara uni inu yaba ina po ahuma mi ikirfa sa a nyiza, Magu,
6 “Game da wadannan abubuwa da ku ke gani, rana tana zuwa da ba dutse ko daya da zai zauna kan dan'uwansa da ba za a rushe kasa ba.”
Ahira imumu iginome sa Ihira, uwui u eze sa nipo nizomi ni inde sa nidi cukuno Aseseri uroni sada tuburko mini adezi ba.
7 Sai suka yi masa tambaya, cewa, “Malam, yaushe ne wadannan abubuwan zasu faru? Menene kuma zai zama alama sa'adda wadannan abubuwa suna shirin faruwa?”
Ba wa iki me, agi, “Unudungara, unu maya uni adi wuzi imumu iginome? Nyanini tidi iri ubata uya uni aku tubi.
8 Yesu ya amsa, “Ku yi hankali kada a rude ku. Gama dayawa zasu zo a cikin sunana, suna cewa, 'Ni ne shi,' kuma, 'Lokaci ya yi kusa.' Kada ku bi su.
Yeso makabirka, “Wuzani Seki kati uye ma rangishi. Anu gbardang wadi ē anyimo niza num wagusi, 'mimani mē, 'anime', uganiya wa aye mamu kati itarsi we.
9 Sa'adda ku ka ji game da yakoki da hargitsi, kada ku firgita, dole ne wadannan abubuwa su faru tukuna, amma karshe ba zai faru nan da nan ba.”
Ingi ya kunna abanga ani kono nan tikara, kati i wu zabut ba, doli ni imumu iginome i wuzi ani, ibinani ida ayeme debe-debe anime ba”.
10 Sa'annan ya ce masu, “Al'umma za ta tasar ma al'umma, mulki kuma za ya tasar wa mulki.
Ma gun we, “Anu wadi yeze anu, Tigomo tidi yeze a tigomo.
11 Za a yi babbar girgizan kasa, a wurare dabam dabam kuma za a yi yunwa da annoba. Za a yi al'amura masu ban tsoro da manyan alamu daga sama.
Adi wuzi tiwiri ta dizi, ati hira sassas adi kuri awuzi ikomo nan imum iburi ani weme.
12 Amma kafin abubuwan nan duka, za su kama ku, su kuma tsananta maku, suna mika ku ga majami'u da kuma gidajen kurkuku, za su kawo ku gaban sarakuna da gwamnoni saboda sunana.
Ingi imum igino vat adi wuzi, wadi mekishi, wa nya shi tetene, wa nya shi ati denge ta Asere nan ti hira ti ukursoso anu, wade ēn shi aje a gomo na magumna barki nizanum.
13 Zai zamar maku zarafin shaida.
Idi cukuno shi unaa u bezizi.
14 Saboda haka ku kudurta a ranku kada ku shirya yadda za ku amsa,
Barki anime barkani iriba ishi me barkani unā sa idi kabirka.
15 gama ni zan ba ku kalmomi da hikima, wadda dukan makiyanku ba za su yi tsayayya ko su karyata ku ba.
Mi, indi nya shi teze nan ugamirka, sa vat anu ishina ishi me wada ke wa tunno wa gun shi izin macicu ba.
16 Amma har da mahaifa da 'yan'uwa da dangi da abokai za su bashe ku, su kuma kashe wadansun ku.
Nan anu yoza, nan ni henu, nan nikura nan a roni wadi gā shi wa huzi ayeshime.
17 Kowa zai ki ku saboda sunana.
Konda avi madi game shi barki niza num.
18 Amma ba ko gashin kanku da zai hallaka.
Ko nice ni nide nishi ni da wonoba.
19 A cikin hankurin ku za ku ribato rayukanku.
Anyimo iriba ishew idi uri muriba mushi.
20 Sa'adda ku ka ga Urushalima tana kewaye da sojoji, sai ku sani da cewa faduwarta ta yi kusa.
Ingi ya ira Urishalima ana nikara mini kono wa kete uni, i rusa urizo unini wa aye.
21 Sai wadanda su ke Yahudiya su gudu zuwa kan tuddai, wadanda suke tsakiyar gari kuma su tafi, kada su bar wadanda suke kauyuka su shigo ciki.
An desa wazi mayahudawa wa sumi uhana uzalan, m an desa wa rā ati anipin wa dusa, kati a ceki adesa wa rā amupin mu cincin wa ribe.
22 Gama wadannan ranakun ramako ne, saboda duka abubuwan da aka rubuta su cika.
Ti wui tiginome ti ugarziza tini, barki vat imum be sa aye Heke i myinca.
23 Kaiton wadanda suke da juna biyu da masu ba da mama a wannan kwanakin! Gama za a sha kunci mai girma a kasan, da fushi kuma zuwa ga mutanen nan.
Shi be shi ana ti puro nan adesa wa hamza ahana a ti yē tiginome,
24 Za su fadi ta kaifin takobi kuma za a kai su cikin bauta ga dukan kasashe, al'ummai za su tattake Urushalima, har ya zuwa lokacin al'ummai ya cika.
Wadi rizi ufenfan uni gbinang adi ha inwe anyimo ni rere vat ama-nyanga anu zatu tarsa Asere wadi mari Urishalima, u hana uganiya uweme u mynica.
25 Za a ga alamomi cikin rana da wata da kuma taurari. A duniya kuma, al'ummai za su sha kunci, za su rude saboda rurin teku da rakuman ruwa.
Idi iri U iso abanga anyimo uwui nan upe nan iwirang. U nē anu zatu tarsa Asere wadi si nirere, wadi wu hu barki ugumuzo u raba udang nan ibarka imei.
26 Mutane za su suma da tsoro da kuma da tunanin abubuwa da za su abko wa duniya. Gama za a girgiza ikokin sammai.
Anu wadi wi wa zumi barki biyau nan u gamara abanga imum igesa idi kem unē, adi zuruko ubari Aseseri.
27 Sa'annan za su ga Dan Mutum yana zuwa a cikin gajimarai da iko da daukaka mai girma.
Idi ku iri vana unu ma eze anyimo amagaji mari unu bari ninonzo gbardang.
28 Amma sa'adda wadannan abubuwa suka fara faruwa, tashi saye, sai ku daga kanku sama, saboda ceton ku ya kusato.”
Vat uganiya sa imum iginome ya tuba utubsa, hira, tunni, I venki aceshi asseseri, barki ubura ushi wa aye mamu.
29 Yesu ya bada misali, “Duba itacen baure, da duka itatuwa.
Yeso ma nya ubata, “Irani utiti upom, nan matiti vat.
30 Sa'adda su ke fitar da ganye, za ku gani da kanku cewa bazara ta yi kusa kuma.
Uganiya sa wa tuba utirso, idi iri ina ce ashi me bi kwugba ba aye mamu,
31 Haka kuma, sa'adda ku ka ga wadannan abubuwa suna faruwa, ku sani cewa mulkin Allah ya yi kusa.
Ane ani, ingi ya ira imumu igino me izini wuza irusi tigomo ta Asere ta biki.
32 Gaskiya, na ke gaya maku, wannan zamani ba za ya shude ba, sai duka abubuwan nan sun faru.
Kadure in boo shi, uge uneme uda maraba, adi wuzi vat imumu igeme.
33 Sama da kasa za su shude, amma maganata ba za ta shude ba.
Aseseri nan adizi adi aki, Tize tum tida tida akaba.
34 Amma ku lura da kanku, domin kada ku nawaita zuciyarku da tararradin duniya da shayeshaye da damuwa ta rayuwa. Gama ranar za ta zo babu shiri
Hirani cece ashi, kati i noki mu riba mushi unu gamara abanga une nan bisiza siza nan ubasa utize uti cukum. Uwui u eze udi mukurkan duru.
35 kamar tarko. Gama zai zo akan kowa da ke rayuwa a fuskar dukan duniya.
Kasi imumu imesi, udi ē ahira akonda avi sa ma vengize a muhenu mu unee.
36 Amma ku zama a fadake kowanne lokaci, kuna addu'a domin ku iya samun karfin tserewa dukan wadannan abubuwa da za su faru, da kuma yadda za ku tsaya a gaban Dan Mutum.”
Cukononi uni rusa koya uganiya, in biringara barki i kem ni kara nu cika vat imumu iginome sa idi ē, kasi sa idi tunno aje uvana unū.
37 Da rana yana koyarwa a cikin haikali, dukan dare kuma yakan tafi dutsen da a ke kira zaitun.
Unu wui mazi unu dungara anyimo udenge Asere, vat niye maka dusa anipo sa agusan ni uzaitun.
38 Dukan mutane suka rika zuwa wurinsa da sassafe domin su ji shi a haikali.
Vat anu waka dingi uhaza ahira ame nisisizo barki wa kunna me udenge Asere.

< Luka 21 >