< Luka 21 >

1 Yesu ya tada ido sai ya ga mutane masu arziki wadanda suke saka baikonsu a cikin ma'aji.
YA anae manatan julo, jalie y manrico na taotao sija, na jayuyute jalom y ninaenñija gui cajon salape.
2 Ya ga wata gwauruwa matalauciya tana saka anini biyu a ciki.
Ya jalie locue un pobble na biuda, na manyute jalom güije dos coble.
3 Sai ya ce, “Gaskiya ina gaya maku, wannan matalauciyar gwauruwa ta saka fiye da dukansu.
Ya ilegña: Jusangane jamyo ni y magajet. Este y pebble na biuda, manyute jalom mas qui todo sija:
4 Duka wadannan sun bayar da baikonsu daga cikin yalwarsu. Amma wannan gwauruwan, daga cikin talaucin ta, ta saka dukan iyakar kudinta na zaman gari da take da shi.”
Sa todo estesija, y sebblanñijaja manmayute jalom minaeñija: lao este yan y pinebbleña, jayute todo jalom y güinajaña.
5 Kamar yadda wadansu suke maganan haikali, yadda aka yi masa ado da duwatsu masu daraja da bayebaye, ya ce,
Yan pot y manguecuentos palo pot y templo, ni y maadotna manbonito na acho sija yan ninae sija, ilegña:
6 “Game da wadannan abubuwa da ku ke gani, rana tana zuwa da ba dutse ko daya da zai zauna kan dan'uwansa da ba za a rushe kasa ba.”
Este sija na güinaja y inlie, estagüe, ufanmato jaane sija, na taya usobbla güine un acho gui jilo y otro, na ti umayute papa.
7 Sai suka yi masa tambaya, cewa, “Malam, yaushe ne wadannan abubuwan zasu faru? Menene kuma zai zama alama sa'adda wadannan abubuwa suna shirin faruwa?”
Ya mafaesen güe, ilegñija: Maestro, ngaean nae ujuyong estesija? yan jafa na señat uguaja, yanguin jijot para ufanmato este sija na güinaja?
8 Yesu ya amsa, “Ku yi hankali kada a rude ku. Gama dayawa zasu zo a cikin sunana, suna cewa, 'Ni ne shi,' kuma, 'Lokaci ya yi kusa.' Kada ku bi su.
Ayonae ilegña: Guesadaje jamyo ya chamiyo fanmafabábaba: sa megae ufanmato pot y naanjo, ya ujaalog: Güiya yo ya y tiempo esta jijijot; chamiyo dumalálalaque sija.
9 Sa'adda ku ka ji game da yakoki da hargitsi, kada ku firgita, dole ne wadannan abubuwa su faru tukuna, amma karshe ba zai faru nan da nan ba.”
Lao yanguin injingog y guera sija, yan y atboroto, chamiyo faninespápanta: sa nesesita ufanmato este sija finena; lao y uttimo ti enseguidas.
10 Sa'annan ya ce masu, “Al'umma za ta tasar ma al'umma, mulki kuma za ya tasar wa mulki.
Ayo nae ilegña nu sija: Y nasion sija ufangajulo contra y nasion, ya y raeno contra raeno:
11 Za a yi babbar girgizan kasa, a wurare dabam dabam kuma za a yi yunwa da annoba. Za a yi al'amura masu ban tsoro da manyan alamu daga sama.
Ya uguaja dangculon linao, ya y cada lugat ñinalang yan peste; yan uguaja minaañao sija, yan mandangculo na señat guinin y langet.
12 Amma kafin abubuwan nan duka, za su kama ku, su kuma tsananta maku, suna mika ku ga majami'u da kuma gidajen kurkuku, za su kawo ku gaban sarakuna da gwamnoni saboda sunana.
Lao antes di todo este sija, ujapolo y canaeñija gui jilomiyo, ya infanmapetsigue, yan infanmaentrega gui sinagoga sija, yan y catset, yan infanmacone guato gui ray sija, yan y manmagas pot y naanjo.
13 Zai zamar maku zarafin shaida.
Ya ujuyong este guiya jamyo para testimonio.
14 Saboda haka ku kudurta a ranku kada ku shirya yadda za ku amsa,
Polo gui corason miyo, na chamiyo jumajaso finena jafa para inepe:
15 gama ni zan ba ku kalmomi da hikima, wadda dukan makiyanku ba za su yi tsayayya ko su karyata ku ba.
Sa guajo junae jamyo pachot yan tiningo, ni todo y enimigunmiyo ti siña macontra ni umachaba.
16 Amma har da mahaifa da 'yan'uwa da dangi da abokai za su bashe ku, su kuma kashe wadansun ku.
Ya infanenentrega ni y mañaenanmiyo, yan y mañelunmiyo, yan y parientesmiyo, yan y amigonmiyo; yan guaja guiya jamyo umanamapuno.
17 Kowa zai ki ku saboda sunana.
Ya infanmachatlie ni todo y taotao pot y naanjo.
18 Amma ba ko gashin kanku da zai hallaka.
Lao ni uno gui gaponulonmiyo ufalingo.
19 A cikin hankurin ku za ku ribato rayukanku.
Ya y manpasensianmiyo nae, inganaye y antenmiyo.
20 Sa'adda ku ka ga Urushalima tana kewaye da sojoji, sai ku sani da cewa faduwarta ta yi kusa.
Ya anae inlie Jerusalem, na esta ineriyaye ni y sendalo sija, intingoja na esta jijijot y mayulangña.
21 Sai wadanda su ke Yahudiya su gudu zuwa kan tuddai, wadanda suke tsakiyar gari kuma su tafi, kada su bar wadanda suke kauyuka su shigo ciki.
Ya ayonae y mangaegue guiya Judea, ufanmalago para y egso sija; ya ayo sija y mangaegue gui entaloña ufanjuyong; ya y mangaegue gui fangualuan, chañija fanjajalom güije.
22 Gama wadannan ranakun ramako ne, saboda duka abubuwan da aka rubuta su cika.
Sa este sija y jaanin inemog, sa para umacumple todo y güinaja ni y esta manmatugue.
23 Kaiton wadanda suke da juna biyu da masu ba da mama a wannan kwanakin! Gama za a sha kunci mai girma a kasan, da fushi kuma zuwa ga mutanen nan.
Lao mannamaase ayo sija y manmapotgue, yan y mannanasusu güije sija na jaane! sa uguaja dangculon chinatsaga gui jilo tano, yan binibo gui jilo este taotao sija.
24 Za su fadi ta kaifin takobi kuma za a kai su cikin bauta ga dukan kasashe, al'ummai za su tattake Urushalima, har ya zuwa lokacin al'ummai ya cika.
Ya ufamodong gui jilo y filon y espada, ya ufanmacone preso gui todo y nasion: ya Jerusalem umagacha papa ni y Gentiles, asta qui umacumple y tiempon y Gentiles.
25 Za a ga alamomi cikin rana da wata da kuma taurari. A duniya kuma, al'ummai za su sha kunci, za su rude saboda rurin teku da rakuman ruwa.
Ya uguaja señat sija gui atdao yan y pilan, yan y pution sija; yan chinatsagan nasion sija gui jilo tano pot y guinadon pangpang y tase yan y napo.
26 Mutane za su suma da tsoro da kuma da tunanin abubuwa da za su abko wa duniya. Gama za a girgiza ikokin sammai.
Manlalalango y taotao sija, pot y manmaañaoñija, yan pot y ninanangga ni ayo sija y manmamamaela para y tano: sa manmayengyong y ninasiñan y langet sija.
27 Sa'annan za su ga Dan Mutum yana zuwa a cikin gajimarai da iko da daukaka mai girma.
Ya ayonae ujalie y Lajin taotao na mamamaela gui y mapagajes yan y ninasiña yan y dangculon minalag.
28 Amma sa'adda wadannan abubuwa suka fara faruwa, tashi saye, sai ku daga kanku sama, saboda ceton ku ya kusato.”
Ya anae esta jatutujon sumesede este sija, ayonae infanalag jilo, ya injatsa julo y ilunmiyo; sa esta jijijot y para inmanafanlibre.
29 Yesu ya bada misali, “Duba itacen baure, da duka itatuwa.
Ya jasangane sija un acomparasion, ilegña: Atanja y trongcon igos, yan todo y trongcon jayo sija.
30 Sa'adda su ke fitar da ganye, za ku gani da kanku cewa bazara ta yi kusa kuma.
Yanguin esta manmañúñuso, inlie ya intingoja maesa jamyo na esta jijijot y verano.
31 Haka kuma, sa'adda ku ka ga wadannan abubuwa suna faruwa, ku sani cewa mulkin Allah ya yi kusa.
Taegüenaoja locue jamyo yanguin inlie esta sija na masusede, tingo na esta jijijot y raenon Yuus.
32 Gaskiya, na ke gaya maku, wannan zamani ba za ya shude ba, sai duka abubuwan nan sun faru.
Magajet jusangane jamyo: Ti ufapos este na generasion, asta qui todo sija manmacumple.
33 Sama da kasa za su shude, amma maganata ba za ta shude ba.
Y langet yan y tano ufanmalofan, lao y finojo ti ufalofan.
34 Amma ku lura da kanku, domin kada ku nawaita zuciyarku da tararradin duniya da shayeshaye da damuwa ta rayuwa. Gama ranar za ta zo babu shiri
Ya inguesadaje jamyo na ufanbula y corasonmiyo ni y pinadog mañocho yan inelacho, yan y inadajen este na linâlâ, ya ufato guiya jamyo ayo na jaane derepente,
35 kamar tarko. Gama zai zo akan kowa da ke rayuwa a fuskar dukan duniya.
Taegüijeja y laso: sa taegüijeja ufinatoña gui jilo todo sija y mañasaga gui jilo tano.
36 Amma ku zama a fadake kowanne lokaci, kuna addu'a domin ku iya samun karfin tserewa dukan wadannan abubuwa da za su faru, da kuma yadda za ku tsaya a gaban Dan Mutum.”
Enaomina fanbela todo tiempo, ya infanmanaetae, ya para infansiña manescapa ni todo estesija y ni ufanmato, yan para infanojgue gui menan y Lajin taotao.
37 Da rana yana koyarwa a cikin haikali, dukan dare kuma yakan tafi dutsen da a ke kira zaitun.
Ya mamananagüe cada jaane gui templo; yan cada puenge jumajanao, ya sumasaga gui un ogso na mafanaan ogso Olibo.
38 Dukan mutane suka rika zuwa wurinsa da sassafe domin su ji shi a haikali.
Ya todo y taotao sija manmafato gui templo, taftaf gui egaan, para umaecungog güe.

< Luka 21 >