< Luka 21 >

1 Yesu ya tada ido sai ya ga mutane masu arziki wadanda suke saka baikonsu a cikin ma'aji.
Iyesus dambaan kawdek't b́s'ilfere gaaletswots bo imiruo [mebo] ms'watiy dek'eyiru sat'nots bo gedfere bek' b́k'r.
2 Ya ga wata gwauruwa matalauciya tana saka anini biyu a ciki.
Mank'o t'owu mááts iku, git santimu wotit gizo sat'nots b ged'fere bek' b́k'ri.
3 Sai ya ce, “Gaskiya ina gaya maku, wannan matalauciyar gwauruwa ta saka fiye da dukansu.
Hank'owere bíet, «Ariko itsh keewiruwe, t'owmáátsan jametsoniyere bogsh dek'at imranee.
4 Duka wadannan sun bayar da baikonsu daga cikin yalwarsu. Amma wannan gwauruwan, daga cikin talaucin ta, ta saka dukan iyakar kudinta na zaman gari da take da shi.”
Bo boimye bogalotse oortsoniye, bimo t'owu wotefetsatniye eegor b ooride'awon b detsts jamo imranee.»
5 Kamar yadda wadansu suke maganan haikali, yadda aka yi masa ado da duwatsu masu daraja da bayebaye, ya ce,
Ash ik ikuwots, «Ik'i maa han awuk'owe b́sheengi? Gizi shaawo kishit mang shútsuwotsnat Ik'osh t'ints sheeng keewone baats b́wutsi» et fetst bo keeweyiri b́ teshi.
6 “Game da wadannan abubuwa da ku ke gani, rana tana zuwa da ba dutse ko daya da zai zauna kan dan'uwansa da ba za a rushe kasa ba.”
Ernmó Iyesus «It bek'iru jaman shútso shútsats kororeyar b́oorawu dúro weetuwe, shúts jamanots ik aawu gaahitune.»
7 Sai suka yi masa tambaya, cewa, “Malam, yaushe ne wadannan abubuwan zasu faru? Menene kuma zai zama alama sa'adda wadannan abubuwa suna shirin faruwa?”
Bowere «Danifono! man b́wotit awure? Hanuwere wotosh b́t'intsok'o eegi milktoneya nodaneti?» ett boaati.
8 Yesu ya amsa, “Ku yi hankali kada a rude ku. Gama dayawa zasu zo a cikin sunana, suna cewa, 'Ni ne shi,' kuma, 'Lokaci ya yi kusa.' Kada ku bi su.
Iyesus hank'o ett boosh bíaaniy, «It shelawok'o it atso korde'ere! ayuwots ‹Taa Krstos taane! hambe! bíaawo t'inre!› err t shutson weetune, bo shuutso sha'ak'ayere.
9 Sa'adda ku ka ji game da yakoki da hargitsi, kada ku firgita, dole ne wadannan abubuwa su faru tukuna, amma karshe ba zai faru nan da nan ba.”
Kes'i jangonat dimbiron it shishor tek' k'ayere, shinshino man b́woto geyife, ernmó b́s'uwo manoor woteratse.»
10 Sa'annan ya ce masu, “Al'umma za ta tasar ma al'umma, mulki kuma za ya tasar wa mulki.
Manats dabt Iyesus hank'owa bíet, «Ash asho ashaashats, naasho naashats tuwitwee.
11 Za a yi babbar girgizan kasa, a wurare dabam dabam kuma za a yi yunwa da annoba. Za a yi al'amura masu ban tsoro da manyan alamu daga sama.
B́ be beewoke kup' wotts dats shek'ewo, k'ak'onat maryi shodon wotituwe. Shatit keewuwotsnat mlikit een eenuwotsn darotse be'etúne.
12 Amma kafin abubuwan nan duka, za su kama ku, su kuma tsananta maku, suna mika ku ga majami'u da kuma gidajen kurkuku, za su kawo ku gaban sarakuna da gwamnoni saboda sunana.
Ernmó jaman b́ woteftsere shino ash ashuwots itn detsetúno, gishitúno, ayhudi Ik' k'oni moonat tipi mootso beshide iti imetuno, t shútsi jangosho itn naash naashonat altswotsok de'e ametunee.
13 Zai zamar maku zarafin shaida.
Hanuwere t shútsi jango gawosh itsh iki sheeng b́wutsiti.
14 Saboda haka ku kudurta a ranku kada ku shirya yadda za ku amsa,
Mansh itats bodet s'amiyewor it aanit keewosh it kic'erawok'o shino t'iwints de'ere.
15 gama ni zan ba ku kalmomi da hikima, wadda dukan makiyanku ba za su yi tsayayya ko su karyata ku ba.
It balangaruwotsitse konuwor falr k'efo b́ bayaw nononat dani telefo taa itsh imetuwe.
16 Amma har da mahaifa da 'yan'uwa da dangi da abokai za su bashe ku, su kuma kashe wadansun ku.
Iti ind nihuwtsnat it eshuwots, it jaguwotsnat it tohuwotswor bo oorerawo iti beshider imetune, itiste ik ikuwotsi úd'etuwe.
17 Kowa zai ki ku saboda sunana.
T shútsi jangosh ash jami shinatse shit'eek wotitute.
18 Amma ba ko gashin kanku da zai hallaka.
Ernmó it took s'iratse ik s'iru dab t'afratsane.
19 A cikin hankurin ku za ku ribato rayukanku.
It k'amon it kashu kashidek'etute» bí et.
20 Sa'adda ku ka ga Urushalima tana kewaye da sojoji, sai ku sani da cewa faduwarta ta yi kusa.
Manats dabt Iyesus hank'owa bíet, «Iyerusalem t'alaton gúrde bobefre it bek'or b t'afo b́ bodtsok'o dande'ere,
21 Sai wadanda su ke Yahudiya su gudu zuwa kan tuddai, wadanda suke tsakiyar gari kuma su tafi, kada su bar wadanda suke kauyuka su shigo ciki.
Manoor Yihud datsatse fa'uwots guromants woc'no, kitutse fa'uwots biitse keeno, kituniyere úratse fa'uwots kitumand kind k'ayno.
22 Gama wadannan ranakun ramako ne, saboda duka abubuwan da aka rubuta su cika.
T'afan jangosh guut'etso shin bek'on keewetso b́ wotituwok'o hanweer wershikonat fayi dúrone.
23 Kaiton wadanda suke da juna biyu da masu ba da mama a wannan kwanakin! Gama za a sha kunci mai girma a kasan, da fushi kuma zuwa ga mutanen nan.
Manots, na'i mac'uwotsnat s'aats ishiru na'i induwotssh indowe boosha! datsatse kic'i gondo wotituwe, ash manotsatse Ik'i fayo weetuwe.
24 Za su fadi ta kaifin takobi kuma za a kai su cikin bauta ga dukan kasashe, al'ummai za su tattake Urushalima, har ya zuwa lokacin al'ummai ya cika.
Boyitsnowere ayuwots shik goradon úd'etuno, katsuwotsuwere kisho imr dats datsats dametuno, Ik'i ash woterawwots dúro b́ s'uufetsosh Iyerusalem Ik'i ash woterawwotsn net'etk wotitwaniye.»
25 Za a ga alamomi cikin rana da wata da kuma taurari. A duniya kuma, al'ummai za su sha kunci, za su rude saboda rurin teku da rakuman ruwa.
Manats dabt Iyesus hank'o bíeti, «Aawonat aashitson, k'enuwotsatsnoor adits milikituwots be'etúno, datsatsnowere ash jamwots aats k'aronat b́ jongo tek'iyiru k'aratse tuutson sharr kic'ituno.
26 Mutane za su suma da tsoro da kuma da tunanin abubuwa da za su abko wa duniya. Gama za a girgiza ikokin sammai.
Datsats weet keewo kotoke ashuwots shatoon k'ewitúnee, manoor daritsi angwots shek'etúno,
27 Sa'annan za su ga Dan Mutum yana zuwa a cikin gajimarai da iko da daukaka mai girma.
Maniye hakon Ash na'o angi eenonat dawunots wotde'er b́waafere ashuwots bek'etúno.
28 Amma sa'adda wadannan abubuwa suka fara faruwa, tashi saye, sai ku daga kanku sama, saboda ceton ku ya kusato.”
Jamanots woto de'e botuwor it kashit aawo b́ bodtsotse dambaan kaaw de'er s'iilere.»
29 Yesu ya bada misali, “Duba itacen baure, da duka itatuwa.
Manats dabt Iyesus jewurets keewuman boosh b́ keewu, «Belesi mitonat k'osh mituwotsi t'intsde s'iilere,
30 Sa'adda su ke fitar da ganye, za ku gani da kanku cewa bazara ta yi kusa kuma.
Bo maaro ato de'e b́tuwo it bek'tsok'on k'aawo b́ t'intsok'o danfte.
31 Haka kuma, sa'adda ku ka ga wadannan abubuwa suna faruwa, ku sani cewa mulkin Allah ya yi kusa.
Mank'oon jaman woto de b́tuwo it bek'or Ik'i mengsto wosh b́karntsok'owo dande'ere.
32 Gaskiya, na ke gaya maku, wannan zamani ba za ya shude ba, sai duka abubuwan nan sun faru.
«Ariko itsh keewirwe, jaman b́ s'eenfetso and dúri s'oot'an besheratse.
33 Sama da kasa za su shude, amma maganata ba za ta shude ba.
Daronat datson beshitune, t keewonmo besheratse.»
34 Amma ku lura da kanku, domin kada ku nawaita zuciyarku da tararradin duniya da shayeshaye da damuwa ta rayuwa. Gama ranar za ta zo babu shiri
Manats dabt Iyesus hank'o b́ et «Móónat úshi ayon, mashon, ay finon maawonat datsatsi beyosh kic'on it nibo ay b́ maawrawok'o it atso korde'ere! Maniye okoon aawuman kambok'o gawerawon iti deshdek'etwe.
35 kamar tarko. Gama zai zo akan kowa da ke rayuwa a fuskar dukan duniya.
Manots aawuman datsatse daatset ash jamwotsi gawerawo kambok'o deshdek'etwe.
36 Amma ku zama a fadake kowanne lokaci, kuna addu'a domin ku iya samun karfin tserewa dukan wadannan abubuwa da za su faru, da kuma yadda za ku tsaya a gaban Dan Mutum.”
Mansh, weet gond keewu jamatse oorosh ango it daatsituwok'o aani Ash Na'o shinatse ned'osh it falituwok'o jam aawo Ik' k'onoke kup'ore.»
37 Da rana yana koyarwa a cikin haikali, dukan dare kuma yakan tafi dutsen da a ke kira zaitun.
Iyesus aaw aawon Ik'i mootse b́ daniyfo, datso b́ ilor Debrezeyit gurats kede b́ k'eefoni.
38 Dukan mutane suka rika zuwa wurinsa da sassafe domin su ji shi a haikali.
Ash jamo Iyesusi k'ebosh guuron Ik'i mootsere b́ maants bo amfoni.

< Luka 21 >