< Luka 19 >

1 Yesu ya shiga Yariko ya na wucewa cikinta.
A Yeshu gubhajinjile nshilambo sha ku Yeliko, nipita pakatipakati ja shene shilambosho.
2 Sai ga wani mutum a wurin mai suna Zakka. Shugaba ne na masu karban haraji, kuma mai arziki ne.
Bhashinkupagwa bhandu bhamo pashilambopo bhashemwaga a Shakayo, bhakulungwa bha bhaakamula bhaaliji tajili.
3 Yana kokarin ya ga ko wanene Yesu, amma bai iya gani ba sabo da yawan jama'a, domin shi gajere ne.
Bhatendaga pinga bhaabhone a Yeshu shibhali, ikabheje kwa ligongo lya lugwinjili lwa bhandu na pabha bhashinkubha bhabhaupi, bhangakombola kwaabhona.
4 Sai ya ruga gaba ya hau itacen baure domin ya gan shi, saboda Yesu zai wuce ta wannan hanya.
Kwa nneyo, kwa lubhilo, gubhalongolele, gubhakwelile munkongo gwankulungwa nkupinga bhaabhone a Yeshu, pabha shibhapite mpanda gogo.
5 Sa'adda Yesu ya zo wurin, ya kalli sama sai ya ce masa, “Zakka, ka sauko da sauri, domin yau dole in sauka a gidanka.”
Bhai a Yeshu bhakaisheje penepo, gubhalolile kunani gubhashite, “A Shakayo, ntulushe shangu, pabha lelo shindame kunngwenu.”
6 Sai ya sauko da sauri, ya karbe shi da farin ciki.
A Shakayo shangupe gubhatulwishe, gubhaaposhele kunngwabho akuno bhalikwinonyela kaje.
7 Sa'adda dukansu suka ga wannan, sai suka yi gunaguni, cewa, “Ya ziyarci mutum mai zunubi.”
Bhandu bhowe bhakagabhonanjeje genego, gubhatandubhenje kuinginika bhalinkutinji, “Bhashikwenda tama kuka mundu akwete yambi.”
8 Zakka ya tsaya ya ce wa Ubangiji, “Duba, Ubangiji, zan ba matalauta rabin arzikina, idan kuma na cuci wani a kome, zan mai da adadinsa sau hudu.”
Ikabheje a Shakayo gubhajimi mmujo, gubhaabhalanjile a Yeshu, “Mmakulungwa nnole! Nne shing'abhanye mali gangu pakatipakati naapanganje bhaalaga, na ibhaga nintolele mundu shindu shoshowe kwa unami, shinimmujishiye pasheshe.”
9 Yesu ya ce masa, “Yau ceto ya shigo wannan gida, domin shi ma dan Ibrahim ne.
A Yeshu gubhaabhalanjile, “Lelo ntapulo ujinjile nnyumba muno, pabha jweneju nneila peila ni jwa shipinga sha a Bhulaimu.
10 Gama Dan Mutum ya zo ne domin ya nemi, ya kuma ceci batattun mutane.”
Pabha Mwana juka Mundu kwaishe kuloleya na tapula bhaobhilenje.”
11 Da suka ji wadannan abubuwan, ya cigaba da magana, sannan ya fada masu wani misali, domin yana kusa da Urushalima, sai suka yi tsamani mulkin Allah za ya bayyana nan da nan.
Bhandu bhatendaga kwaapilikanishiyanga a Yeshu, kwa nneyo gubhaatanjilenje lutango luna, bhashinkutenda nneyo pabha bhatendaga bhandishila ku Yelushalemu na bhandunji pubhaganishiyangaga kuti Upalume gwa a Nnungu unakwiya malanga gogo.
12 Sai ya ce, “Akwai wani mutum mai sarauta wanda ya tafi wata kasa mai nisa domin ya karba wa kansa mulki sa'annan ya dawo.
Gubhaalugulilenje, “Bhashinkupagwa bhandu bhamo bha shipinga sha upalume, bhashinkwenda kushilambo sha talika nkupinga bhakapegwe ukulungwa bhabhe a mpalume na bhabhuje.
13 Sai ya kira bayinsa guda goma, ya ba su fam goma, sai ya ce masu, 'Ku yi kasuwanci da wannan har sai na dawo.'
Bhai, bhakanabhe jabhula bhashinkwaashemanga bhatumishi bhabho kumi, nikwapanganga kila mundu lipungu lya ela, bhalinkuti, ‘Ntendelanje upindi mpaka pushimuje.’
14 Amma mutanensa suka ki shi sai suka aiki jakadu bayansa, cewa, 'Ba za mu yarda wannan mutum ya yi mulki a kanmu ba.'
Ikabheje bhashilambo ajabhonji bhatendaga kwaapatanga, gubhaatumilenje mitume bhakagulanje, bhakalugulanje kuti, ‘Tukakwaapinga abha bhatutagwale.’”
15 Anan nan sa'adda ya koma kuma, bayan da ya sami mulkin, sai ya ba da umarni a kira masa bayin da ya basu kudi, domin ya san ribar da suka samu wajen kasuwancin da suka yi.
“Bhakapateje upalume gubhabhujile kumui, na shangupe gubhalajile bhatumishi bhala bhashemwanje, nkupinga bhamumanye kila mundu shapatile.
16 Na farkon ya zo wurinsa, cewa, 'Ubangiji, fam nan na ka ya yi riban fam goma.'
Ntumishi jwa ntai gwaishe nigwashite, ‘Mmakulungwa ela imwambele ila, ipatikene pwaida likumi limo.’
17 Masaraucin ya ce masa, 'Madalla, bawan kirki. Domin ka yi aminci a karamin abu, za a baka iko kan birane goma.'
Na bhalabho gubhammalanjile, ‘Utendile ukoto, ugwe ntumishi nnguja. Pabha ushikulupalika pa shindu shishoko, shinikupe ukulungwa gwa ilambo kumi!’
18 Na biyun ya zo, yana cewa, 'Fam na ka, Ubangiji, ya yi ribar fam biyar.'
Ntumishi jwa bhili gwaishe, nigwashite, ‘Mmakulungwa ela imwambele ila, mbatile pwaida paano.’
19 Sai masarauncin yace masa, 'Ka dauki mulkin birane biyar.'
Bhakulungwa gubhammalanjile, ‘Numbe ugwe shubhe nkulungwa jwa ilambo nng'ano.’
20 Wani kuma ya zo, yana cewa, 'Ubangiji, ga fam naka da na ajjiye shi da kyau cikin kaya,
“Ntumishi juna gwaishe, nigwashite, ‘Mmakulungwa ajino ela jenu, nashinkuiya ukoto nshigubho,
21 gama na ji tsoronka, domin kai mutum mai tsanani ne. Kana daukar abu da baka ajiye ba, kana kuma girbin abin da ba ka shuka ba.'
pabha nashinkunnjogopa mmwe mmandu mmanonopa ntima. Mmwe nnatola yangali yenu, nnaneng'ena munkapandileje.’
22 Masarauncin ya ce masa, 'Da kalmominka zan shari'antaka, kai mugun bawa. Ka sani cewa ni mutum mai tsanani ne, ina daukan abinda ban ajiye ba, ina kuma girbin abinda ban shuka ba.
Na bhalabho gubhammalanjile, ‘Ngunakuukumula kwa ligongo lya malobhe gako, ugwe ntumishi ujwangali gwa mmbone! Ibhaga gwamumanyi kuti nne namundu jwa nonopa ntima, ngunatola yangali yanngu na ngunaneng'ena mungapandileje.
23 To don me ba ka kai kudi na wurin masu banki ba, saboda bayan da na dawo zan karbe shi da riba?'
Bhai kwa nndi unabhishe ela jangu kubhenki, na nne ngatolile na pwaida nkubhuja mwanja gwangu?’”
24 Masaraucin ya ce wa wadanda suke a tsaye a wurin, 'Ku karba fam da ke a wurinsa, ku ba mai fam goman nan.'
Penepo gubhaalugulilenje bhalinginji pepala bhala, “Mumpokonyolanje elajo, nkampanganje apatile pwaida ja likumi limo jula.”
25 Suka ce masa, 'Ubangiji, yana da fam goma.'
Na bhalabhonji gubhaalugulilenje, “Mmakulungwa, pakubha tayali apatile likumi limo!”
26 'Ina ce maku, duk wanda yake da abu za a kara masa, amma wadda bai da shi, za a karba sauran da ke wurinsa.
Na bhalabho gubhaajangwilenje, “Jojowe akwete shindu shaajenjeshewe. Ikabheje jwangali shindu jula, nkali shakwete shila shaapokonyolwe.
27 Amma wadannan abokan gabana, wadanda ba sa so in yi mulki bisansu, a kawo su nan a kashe su a gaba na.'
‘Nnaino, ga ashaamagongo ajangu bhakaapinganga nne kubha mpalume jwabhonji, mwajiyenabhonji apano, mwaabhulaganje pa meyo gangu.’”
28 Da ya fadi wadannan abubuwan, sai ya yi gaba, yana tafiya zuwa Urushalima.
A Yeshu bhakabheleketeje genego, gubhalongolele mmujo kuloya ku Yelushalemu.
29 Ananan sa'adda ya zo kusa da Baitfaji da Baitanya, a kan tudu da a ke kira Zaitun, sai ya aiki almajiransa guda biyu, cewa,
Bhakabhandishileje ku Bhetipage na ku Bhetania, tome na shitumbi sha Misheituni, gubhaatumilenje bhabhili munkumbi gwa bhaajiganywa bhabho,
30 cewa, “Ku tafi cikin kauye da ke gabanku. Sa'adda ku ka shiga, za ku same dan aholaki da ba a taba hawansa ba. Ku kwance sai ku kawo mani shi.
gubhaabhalanjilenje, “Nnjendangane kushijiji shili mmujo jenunji. Pushinnjinjilangane, shimunng'imananje mwana jwa mbunda akanabhe jigala mundu, atabhilwe. Munngopolanje munnjiyenajonji apano.
31 Idan wani ya tambaye ku, 'Don me ku ke kwance shi?' Ku ce, 'Ubangiji ne ke bukatarsa.”
Ibhaga mundu shammuyanje, nkunngopolelanga nndi, mummalanjilanje, ‘Bhakulungwa bhanakumpinga.’”
32 Wadanda aka aike su suka je sun sami aholakin kamar yadda Yesu ya gaya masu.
Bhai, gubhapitengene, niimana malinga shibhabhalanjilwenje.
33 Sa'adda suna kwance aholakin, sai masu shi suka ce masu, “Don me ku ke kwance aholakin?”
Bhalikunngopolanga mwana jwa mbunda jula, bhayene gubhaabhushiyenje, “Nkunngopolelanga nndi mwana jwa mbundajo?”
34 Suka ce, “Ubangiji yana bukatar sa.”
Na bhalabhonji gubhajangwilenje, “Bhakulungwa bhanakumpinga.”
35 Suka kawo wa Yesu, suka shimfida tufafinsu akan aholakin sai suka dora Yesu akansa.
Bhai gubhaapeleshelenje Yeshu mwana jwa mbunda jula. Gubhatandikenje nngubho yabhonji panngongo gwakwe, gubhaakweshiyenje a Yeshu panani jakwe.
36 Da yana cikin tafiya, suka shimfida tufafinsu akan hanya.
A Yeshu pubhapitaga mumpanda, bhandunji gubhatandikenje nngubho yabhonji.
37 Da ya yi kusa da gangaren tudun Zaitun, sai dukan taron almajiransa suka fara yin murna suna kuma yabon Allah da murya mai karfi domin dukan ayukan al'ajibi da suka gani,
Bhakaisheje tome na ku Yelushalemu, bhalielela shitumbi sha Misheituni, lugwinjili lowe na bhaajiganywa bhabho, gubhatandubhenje kuangalila na kwainiya a Nnungu kwa utiya, kwa ligongo lya ilapo yaigwinji ibhaibhweninji,
38 cewa, “Albarka ta tabbata ga sarki da ke zuwa cikin sunan Uba! Salama a sama da daraja mafi daukaka kuma!”
bhalinkutinji, “Bhakwete mboka A mpalume bhakwiya kwa lina lya Bhakulungwa. Ulele kunnungu na Ukonjelo kunani kajeko!”
39 Wadansu Farisawa daga cikin taron jama'a suka ce masa, “Malam, ka tsauta wa almajiranka.”
Penepo Ashimapalishayo bhana bhalinginji nnikundi mula gubhaabhalanjilenje a Yeshu, “Mmajiganya, mwalimbiyanje bhaajiganywa bhenu!”
40 Yesu ya amsa ya ce, “Ina gaya maku gaskiya, in wadannan sun yi shiru, duwatsu za su yi shewa.”
A Yeshu gubhaajangwilenje, “Ngunakummalanjilanga, bhanganyabha bhapumulangaga, maganga shigajobhele.”
41 Sa'adda Yesu yana kusatowa, sai ya yi kuka akan birnin,
A Yeshu bhakabhandishileje na kushibhona shilambo sha Yelushalemu shila, gubhashigutile
42 cewa, “Da kun san wannan rana, ko ku ma, abubuwan da ke kawo maku salama! Amma yanzu an boye su daga idanunku.
bhalinkuti, “Kaliji ukaimanyi ata ugwe lelo ipeleshela ulele! Ikabheje nnaino ishiiywa unaibhone.
43 Gama rana zata ta zo a gareki, da makiyan ki zasu gina ganuwa a kewaye da ke, su kuma fada maki daga kowace gefe.
Pabha ganakwiya mobha bhamagongo ajako, shibhakutimbililanje nikuibhilila mmbali yowe.
44 Za su sare ki kasa tare da 'ya'yanki. Ba za su bar wani dutse akan dan'uwansa ba, domin ba ki lura da lokacin da Allah ya na kokarin ceton ki ba.”
Shibhakukandaganye ugwe na ashibhanago nkati pemo. Na bhakalekanga nkali liganga limo lijimi pa liganga lina, pabha gwangagamanya malanga ga ntapulo gwako.”
45 Yesu ya shiga Haikalin sai ya fara korar masu sayarwa,
Kungai a Yeshu gubhapite ku Liekalu, gubhatandwibhe kwaabhinganjilanga palanga bhatendangaga upindi
46 ya na ce masu, “A rubuce yake, 'Gida na zai zama wurin addu'a,' amma kun mayar da shi kogon mafasa.”
bhalinkuti, “Ishijandikwa, ‘Nyumba jangu shijibhe nyumba ja kwaajujila a Nnungu,’ ikabheje mmanganya nshitendanga lishembo lya bhaapokonyola.”
47 Yesu yana nan yana koyarwa kowace rana a cikin haikali. Amma manyan firistoci da marubuta da shugabanin jama'a suna so su kashe shi,
Mobha gowe a Yeshu bhatendaga jiganya Nniekalu. Ikabheje ashikalongolele bha ashinkulondola, na bhaajiganya bha shalia na ashikalongolele bha bhandunji bhatendaga loleyanga namuna ja kwaabhulaga.
48 amma ba su sami hanyar yin wannan ba, domin mutane suna sauraron sa sosai.
Ikabheje bhakamumanyangaga muutendelo, pabha bhandu bhowe bhatendaga kwaakagulilanga na kwaapilikanishiya.

< Luka 19 >