< Yohanna 8 >

1 Yesu ya je Dutsen Zaitun.
A Isus otide na goru Maslinsku.
2 Da sassafe ya dawo Haikali, dukan mutane kuma suka zo wurin sa; yazauna koya masu.
A ujutru opet doðe u crkvu, i sav narod iðaše k njemu; i sjedavši uèaše ih.
3 Sai marubuta da Farisawa suka kawo mace wadda aka kama ta tana zina. Su ka sa ta a tsakiya.
A književnici i fariseji dovedoše k njemu ženu uhvaæenu u preljubi, i postavivši je na srijedu
4 Sai su ka ce da shi, “Malam, wannan mace an kama ta tana cikin yin zina.
Rekoše mu: uèitelju! ova je žena uhvaæena sad u preljubi;
5 A cikin shari'a, Musa ya bamu umurni mu jejjefe irin wandannan mutume, kai me ka ce game da ita?”
A Mojsije nam u zakonu zapovjedi da takove kamenjem ubijamo; a ti šta veliš?
6 Sun fadi haka ne domin su gwada shi su sami abinda za su zarge shi da shi, amma Yesu ya sunkuya yayi rubutu da yatsansa a kasa.
Ovo pak rekoše kušajuæi ga da bi ga imali za što okriviti. A Isus saže se dolje i pisaše prstom po zemlji ne gledajuæi na njih).
7 Sa'adda suka cigaba da tambayar sa, ya mike tsaye yace masu, “shi wanda ba shi da zunubi a cikin ku, ya fara jifar ta da dutse.”
A kad ga jednako pitahu, ispravi se i reèe im: koji je meðu vama bez grijeha neka najprije baci kamen na nju.
8 Ya sake sunkuyawa, ya yi rubutu da yatsansa a kasa.
Pa se opet saže dolje i pisaše po zemlji.
9 Da suka ji haka, sai suka fita dai-dai da dai-dai, kama daga babbansu. A karshe dai aka bar Yesu shi kadai, tare da matar wadda ta ke a tsakiyar su.
A kad oni to èuše, i pokarani buduæi od svoje savjesti izlažahu jedan za drugijem poèevši od starješina do pošljednjijeh; i osta Isus sam i žena stojeæi na srijedi.
10 Yesu ya tashi tsaye ya ce da ita, “mace, ina masu zargin ki? Ba wanda ya kashe ki?
A kad se Isus ispravi, i ne vidjevši nijednoga do samu ženu, reèe joj: ženo! gdje su oni što te tužahu? Nijedan te ne osudi?
11 Ta ce, “Ba kowa, Ubangiji” Yesu ya ce, “Ni ma ban kashe ki ba. Ki yi tafiyar ki, daga yanzu kada ki kara yin zunubi.”
A ona reèe: nijedan, Gospode! A Isus joj reèe: ni ja te ne osuðujem, idi, i otsele više ne griješi.
12 Yesu ya kara yin magana da mutanen cewa, “Ni ne hasken duniya, shi wanda ya biyo ni, ba zai yi tafiya cikin duhu ba, amma za ya sami hasken rai.
Isus im pak opet reèe: ja sam vidjelo svijetu: ko ide za mnom neæe hoditi po tami, nego æe imati vidjelo života.
13 Farisawa suka ce masa, “Kana bada shaida a kan ka, shaidarka ba gaskiya ba ce.”
Tada mu rekoše fariseji: ti sam za sebe svjedoèiš: svjedoèanstvo tvoje nije istinito.
14 Yesu ya amsa ya ce masu, “Ko ma na bada shaida a kai na, shaidata gaskiya ce, na san daga inda na fito da inda zan tafi, amma ku baku san daga inda na fito ba, baku kuma san inda zan tafi ba.
Isus odgovori i reèe im: ako ja svjedoèim sam za sebe istinito je svjedoèanstvo moje: jer znam otkuda doðoh i kuda idem; a vi ne znate otkuda dolazim i kuda idem.
15 Kuna shari'a ta son kai, ni ko ban yi wa kowa shari'a ba.
Vi sudite po tijelu, ja ne sudim nikome.
16 Ko ma da na yi shari'a, shari'ata gaskiya ce domin ba ni kadai ba ne, amma ina tare da Uba wanda ya aiko ni.
I ako sudim ja, sud je moj prav: jer nijesam sam, nego ja i otac koji me posla.
17 I, a cikin dokarku an rubuta cewa shaidar mutum biyu gaskiya ce.
A i u zakonu vašemu stoji napisano da je svjedoèanstvo dvojice ljudi istinito.
18 Ni ne ni ke shaidar kaina, kuma Uba wanda ya aiko ni ya na shaida ta.
Ja sam koji svjedoèim sam za sebe, i svjedoèi za mene otac koji me posla.
19 Su ka ce da shi, “Ina ubanka?” Yesu ya amsa ma su ya ce, “baku san ni ba balle Ubana, in da kun san ni da kun san Uba na kuma. “
Tada mu govorahu: gdje je otac tvoj? Isus odgovori: ni mene znate ni oca mojega; kad biste znali mene, znali biste i oca mojega.
20 Ya fadi wadannan kalmomi a kusa da wurin ajiya sa'adda ya ke koyarwa a cikin haikali, kuma ba wanda ya kama shi saboda sa'arsa bata yi ba tukuna.
Ove rijeèi reèe Isus kod hazne Božije kad uèaše u crkvi; i niko ga ne uhvati, jer još ne bješe došao èas njegov.
21 Ya kara cewa da su,”Zan tafi, za ku neme ni ba za ku same ni ba, za ku mutu cikin zunubinku. Inda ni ke tafiya, ba za ku iya zuwa ba”.
A Isus im opet reèe: ja idem, i tražiæete me; i pomrijeæete u svojemu grijehu; kud ja idem vi ne možete doæi.
22 Yahudawa su ka ce,”Zai kashe kansa ne, da ya ce inda ni ke tafiya ba za ku iya zuwa ba?”
Tada rekoše Jevreji: da se neæe sam ubiti, što govori: kud ja idem vi ne možete doæi?
23 Yesu ya ce masu ku daga kasa kuke, Ni kuwa daga bisa ni ke. Ku na wannan duniya ne, Ni kuwa ba na wannan duniya ba ne.
I reèe im: vi ste od nižijeh, ja sam od višijeh; vi ste od ovoga svijeta, ja nijesam od ovoga svijeta.
24 Shiyasa na ce maku za ku mutu cikin zunubanku. In ba kun bada gaskiya NI NE ba, za ku mutu cikin zunubanku.
Tako vam kazah da æete pomrijeti u grijesima svojima; jer ako ne uzvjerujete da sam ja, pomrijeæete u grijesima svojima.
25 Sai kuma suka ce da shi,”Wanene kai?” Yesu ya ce masu, “Abin da na gaya maku tun daga farko.
Tada mu govorahu: ko si ti? I reèe im Isus: poèetak, kako vam i kažem.
26 Ina da a bubuwa da yawa da zan gaya maku, in kuma hukunta ku a kai. Duk da haka, wanda ya aiko ni, mai gaskiya ne, abubuwan da naji daga wurin sa, wadannan abubuwan su ni ke gaya wa duniya.”
Mnogo imam za vas govoriti i suditi; ali onaj koji me posla istinit je, i ja ono govorim svijetu što èuh od njega.
27 Ba su gane ba yana yi masu magana a kan Uban.
Ne razumješe dakle da im govoraše za oca.
28 Yesu ya ce, “Sa'adda kuka tada Dan Mutum sama sa'annan za ku gane NI NE, kuma ban yi komi domin kaina ba. Kamar yadda Uba ya koya mani, haka nike fadin wadannan abubuwa.
A Isus im reèe: kad podignete sina èovjeèijega, onda æete doznati da sam ja, i da ništa sam od sebe ne èinim; nego kako me nauèi otac moj onako govorim.
29 Shi wanda ya aiko ni, yana tare da ni kuma bai bar ni ni kadai ba, domin kullum ina yin abubuwan da suke faranta masa rai.”
I onaj koji me posla sa mnom je. Ne ostavi otac mene sama; jer ja svagda èinim što je njemu ugodno.
30 Sa'adda Yesu ya ke fadin wadannan abubuwa, dayawa suka bada gaskiya gare shi.
Kad ovo govoraše, mnogi ga vjerovaše.
31 Yesu ya gayawa wadancan Yahudawa da suka bada gaskiya gare shi, “Idan kun tsaya a cikin magana ta ku almajiraina ne na gaskiya,
Tada Isus govoraše onijem Jevrejima koji mu vjerovaše: ako vi ostanete na mojoj besjedi, zaista æete biti uèenici moji,
32 Kuma za ku san gaskiya, gaskiya kuwa zata 'yantar da ku.”
I poznaæete istinu, i istina æe vas izbaviti.
33 Suka amsa masa, “Mu zuriyar Ibrahim ne kuma bamu taba yin bauta wurin kowa ba, yaya za ka ce, 'Za a 'yantar da ku'?”
Odgovoriše i rekoše mu: mi smo sjeme Avraamovo, i nikome nijesmo robovali nikad; kako ti govoriš da æemo se izbaviti?
34 Yesu ya ce masu, “Hakika, hakika, ina ce maku, dukan wanda ya ke aika zunubi bawan zunubi ne.
Isus im odgovori: zaista, zaista vam kažem da je svaki koji èini grijeh rob grijehu.
35 Bawa kuwa, ba ya zama a gida dindindin, da yana zama dindindin. (aiōn g165)
A rob ne ostaje u kuæi vavijek, sin ostaje vavijek. (aiōn g165)
36 Saboda haka, idan Dan ya 'yantar da ku zaku zama 'yantattu sosai.
Ako vas dakle sin izbavi, zaista æete biti izbavljeni.
37 Na san ku zuriyar Ibrahim ne, kuna so ku kashe ni saboda kalma ta bata da wurin zama a cikin ku.
Znam da ste sjeme Avraamovo; ali gledate da me ubijete, jer moja besjeda ne može u vas da stane.
38 Na fadi abubuwan da na gani a wurin Ubana, ku kuma kuna yin abubuwan da kuka ji daga wurin ubanku.”
Ja govorim što vidjeh od oca svojega; i vi tako èinite što vidjeste od oca svojega.
39 Suka amsa suka ce masa, “Ibrahim ne ubanmu” Yesu ya ce masu, “Da ku 'yayan Ibrahim ne da kun yi ayukan da Ibrahim ya yi.
Odgovoriše i rekoše mu: otac je naš Avraam. Isus im reèe: kad biste vi bili djeca Avraamova, èinili biste djela Avraamova.
40 Amma, yanzu kuna so ku kashe ni, mutumin da ya gaya maku gaskiyar da ya ji daga wurin Allah. Ibrahim bai yi haka ba.
A sad gledate mene da ubijete, èovjeka koji vam istinu kazah koju èuh od Boga: tako Avraam nije èinio.
41 Kuna yin ayyukan ubanku. Suka ce masa, “mu ba a haife mu cikin fasikanci ba, muna da Uba daya: Allah.”
Vi èinite djela oca svojega. Tada mu rekoše: mi nijesmo roðeni od kurvarstva: jednoga oca imamo Boga.
42 Yesu ya ce masu, “Inda Allah Ubanku ne, da kun kaunace ni, gama na zo daga wurin Allah kuma ga ni anan, gama ba domin kaina nazo ba, shine ya aiko ni.
A Isus im reèe: kad bi Bog bio vaš otac, ljubili biste mene; jer ja od Boga iziðoh i doðoh; jer ne doðoh sam od sebe, nego me on posla.
43 Meyasa baku gane magana ta ba? Ai saboda ba za ku iya jin maganata ba ne.
Zašto ne razumijete govora mojega? Jer ne možete rijeèi mojijeh da slušate.
44 Ku na ubanku, shaidan ne, kuma kuna so ku yi nufe-nufe na ubanku. Shi mai kisan kai ne tun daga farko kuma ba ya tsayawa gaskiya saboda da babu gaskiya a cikin sa. Sa'anda yake fadin karya, yana maganar halinsa ne domin shi dama makaryaci ne da uban karya kuma.
Vaš je otac ðavo; i slasti oca svojega hoæete da èinite: on je krvnik ljudski od poèetka, i ne stoji na istini; jer nema istine u njemu; kad govori laž, svoje govori: jer je laža i otac laži.
45 Dayake ina fadin gaskiya baku bada gaskiya gare ni ba.
A meni ne vjerujete, jer ja istinu govorim.
46 Wanene a cikin ku ya kama ni da zunubi? Idan na fadi gaskiya don me ba ku gaskanta ni ba?
Koji me od vas kori za grijeh? Ako li istinu govorim, zašto mi vi ne vjerujete?
47 Shi wanda yake na Allah ya kan ji maganar Allah, ku ba kwa jin maganar Allah da yake ku ba na Allah bane,”
Ko je od Boga rijeèi Božije sluša; zato vi ne slušate, jer nijeste od Boga.
48 Yahudawa suka amsa suka ce masa, “Bamu fadi gaskiya ba da muka ce kai Basamariye ne kuma kana da aljan?”
Tada odgovoriše Jevreji i rekoše mu: ne govorimo li mi pravo da si ti Samarjanin, i da je ðavo u tebi.
49 Yesu ya amsa, “Ni ba ni da aljan, ina girmama Ubana, ku kuma ba kwa girmama ni.”
Isus odgovori: u meni ðavola nema, nego poštujem oca svojega; a vi mene sramotite.
50 Ba na neman daraja domin kaina, akwai wanda ke nema yana kuma hukuntawa.
A ja ne tražim slave svoje; ima koji traži i sudi.
51 Hakika, hakika, iIna ce maku, dukan wanda ya kiyaye maganata, ba za ya ga mutuwa ba.” (aiōn g165)
Zaista, zaista vam kažem: ko održi rijeè moju neæe vidjeti smrti dovijeka. (aiōn g165)
52 Sai Yahudawa su ka ce masa, Yanzu mun sani kana da aljan. Ibrahim da annabawa sun mutu, amma kai ka ce, 'dukan wanda ya yi biyayya da maganata ba zai dandana mutuwa ba'. (aiōn g165)
Tada mu rekoše Jevreji: sad vidjesmo da je ðavo u tebi: Avraam umrije i proroci, a ti govoriš: ko održi rijeè moju neæe okusiti smrti dovijeka. (aiōn g165)
53 Ai baka fi ubanmu Ibrahim girma ba wanda ya mutu, ko ka fi shi? Annabawa kuma sun mutu. Wa kake daukar kanka ne?”
Eda li si ti veæi od oca našega Avraama, koji umrije? I proroci pomriješe: ko se ti sam gradiš?
54 Yesu ya amsa, “Idan na daukaka kaina, daukaka ta banza ce, Ubana ne ya daukaka ni. Wanda kuka ce shi ne Allahnku.
Isus odgovori: ako se ja sam slavim, slava je moja ništa: otac je moj koji me slavi, za kojega vi govorite da je vaš Bog.
55 Ku kuwa ba ku san shi ba, amma ni na san shi. Idan na ce ban san shi ba, na zama kamar ku kenan, makaryaci. Sai dai, Ni na san shi ina kiyaye maganarsa.
I ne poznajete ga, a ja ga znam; i ako reèem da ga ne znam biæu laža kao vi. Nego ga znam, i rijeè njegovu držim.
56 Ubanku Ibrahim ya yi farinciki da ganin rana ta; ya gan ta kuma ya yi murna.”
Avraam, otac vaš, bio je rad da vidi dan moj; i vidje, i obradova se.
57 Yahudawa su ka ce masa, “Baka kai shekara hamsin ba tukuna, ka taba ganin Ibrahim?”
Tada mu rekoše Jevreji: još ti nema pedeset godina, i Avraama li si vidio?
58 Yesu ya ce masu, “Hakika, hakika, ina ce maku, kafin a haifi Ibrahim, NI NE.”
A Isus im reèe: zaista, zaista vam kažem: ja sam prije nego se Avraam rodio.
59 Suka dauki duwatsu za su jefe shi, amma Yesu ya boye kansa, ya fita daga haikali.
Tada uzeše kamenje da bace na nj; a Isus se sakri, i iziðe iz crkve prošavši izmeðu njih i otide tako.

< Yohanna 8 >