< 2 Tessalonikawa 1 >

1 Bulus da Silbanus da Timoti, zuwa ga ikilisiyar Tasolonika cikin Allah Ubanmu da Ubangiji Yesu Almasihu.
PAULUJ o Jilwanuj, o Timoteuj on momodijou en Tejalonik me ren Kot Jam atail, o atail Kaun Iejuj Krijtuj.
2 Bari alheri ya kasance tare da ku da salama daga Allah Ubanmu da Ubangijinmu Yesu Almasihu.
Mak o popol jan ren Kot Jam atail o atail Kaun Iejuj Krijtuj en mi re omail!
3 Lallai ne mu godewa Allah kulluyaumin domin ku, yan'uwa. Domin hakan dai dai ne, saboda bangaskiyarku ta karu sosai, kuma kaunar junanku tana karuwa.
Mak eta jen poden danke Kot pweki komail, ri ai kan, pwe omail pojon kin laudela kaualap, o omail limpok pena pwaida kaualap.
4 Mu da kanmu muna fahariya da ku a ikilisiyoyin Allah. Muna maganar hakurinku da bangaskiyarku a cikin dukkan tsananin da kuke fuskanta. Muna maganar kuncin da kuke jimrewa.
I me kit juai kin komail on momodijou en Kot akan pweki omail kanonama o pojon ni omail kalokolok o kamekam, me lel on komail.
5 Wannan itace alamar shari'ar Allah ta adalci. Sakamakon haka shine za a dauke ku cancantattu na mulkin Allah wanda kuke wahala dominsa.
lei me kajanjal pan kadeik pun en Kot, komail ap pan kon on wein Kot, me komail kamekamki.
6 Adalci ne ga Allah ya mayar da kunci ga wadanda suke kuntata maku,
Pwe me pun ta on Kot en depukki on irail me moromorouo on komail.
7 ya kuma baku hutu ku dake shan wuya tare da mu. Zai yi haka ne a bayyanar Ubangiji Yesu daga sama da Mala'ikun ikonsa.
A komail, me kalokolok, pan ian kit meleileila, ni kajale pan Kaun Iejuj jan nanlan ian japwilim a tounlan manaman akan,
8 A cikin wuta mai huruwa zai dau fansa bisa wadanda basu san Allah ba da wadanda basu karbi bisharar Ubangijinmu Yesu almasihu ba.
Janjaldo ni kijiniai umpumpul, kapukapun on irail me poponjaja Kot, o on irail, me jo peiki on ronamau en atail Kaun Iejuj Krijtuj.
9 Za su sha azaba ta hallaka har abada daga fuskar Ubangiji da kuma daukakar ikonsa. (aiōnios g166)
O me pan lokidokilan kamekam joutuk jan mon jilan en Kaun o jan mon a manaman linan. (aiōnios g166)
10 Zai yi wannan lokacin da yazo a wannan rana don jama'arsa su daukaka shi, kuma ya zama abin mamaki ga dukkan wadanda suka bada gaskiya. Domin kun gaskata shaidarmu a gare ku.
Ni a pan kotido o linan kila japwilim a jaraui kan, ni ran o, o ujun kin ir karoj, me pojonlar i, pwe komail kamelele atail kadede.
11 Saboda wannan muke addu'a kullum domin ku. Muna addu'a domin Allahnmu ya sa ku cancanci kiran ku. Muna addu'a ya biya ku muradin ku na yin nagarta da dukkan wani aikin bangaskiya da kuma iko.
I me je kin pil poden kapakapa kin komail, pwe Kot en kotin kakonekon komail on paeker o a kotin kaerela omail kapunlol o kapwaiada wiawia en pojon ki manaman.
12 Muna addu'a haka domin sunan Ubangijinmu Yesu ya sami daukaka daga gare ku. Addu'armu itace ya daukaka ku, saboda alherin Allahnmu da Ubangijinmu Yesu Almasihu.
Pwe mar en atail Kaun Iejuj Krijtuj en kalinanada re omail, o komail en konekonla re a duen mak en atail Kot o atail Kaun Iejuj Krijtuj.

< 2 Tessalonikawa 1 >