< Zabura 139 >

1 Don mai bi da kaɗe-kaɗe. Ta Dawuda. Zabura ce. Ya Ubangiji, ka bincike ni ka kuwa san ni.
[Psalm lal David] LEUM GOD, kom liyeyu ac eteyu.
2 Ka san sa’ad da na zauna da sa’ad da na tashi; ka san tunanina daga nesa.
Kom etu ma nukewa nga oru; Kom ne muta loes likiyu, kom etu nunak luk nukewa.
3 Ka san fitata da kuma kwanciyata; ka saba da dukan hanyoyina.
Kom liyeyu lah nga orekma, ku nga mongla; Kom etu mukuikui luk nukewa.
4 Kafin in yi magana da harshena ka santa gaba ɗaya, ya Ubangiji.
Meet liki na nga kaskas, Kom etu tari lah mea nga ac fahk.
5 Ka kewaye ni, gaba da baya; ka sa hannunka a kaina.
Kom apinyula ke siska nukewa, Kom karinginyu ke ku lom.
6 Irin wannan sanin game da ni ya fi ƙarfin magana, ya fi ƙarfi in gane.
Etu lom keik uh arulana yohk, Yohk liki ma nga ku in kalem kac.
7 Ina zan tafi daga Ruhunka? Ina zan gudu in tafi daga gabanka?
Nga ac som nu ya in kaingla liki kom? Nga ac kaing nu ya liki ye motom?
8 In na haura zuwa sammai, kana a can; in na yi gado a zurfafa, kana a can. (Sheol h7585)
Nga fin som nu inkusrao, kom oasr we; Nga fin ona infulan misa, kom oasr pac we. (Sheol h7585)
9 In na tashi a fikafikan safiya, in na sauka a gefe mai nisa na teku,
Nga finne sokla loesla liki kutulap, Ku muta yen loeslana nu roto,
10 can ma hannunka zai bishe ni, hannunka na dama zai riƙe ni gam.
Kom ac oasr pac we in pwenyu, Kom ac oasr pa ingo in kasreyu.
11 In na ce, “Tabbatacce duhu zai ɓoye ni haske kuma zai zama dare kewaye da ni,”
Nga ku in siyuk lohsr uh in wikinyula Ku kalem su rauniyula in ekla nu ke fong,
12 duhu ma ba zai zama duhu gare ka ba; dare zai haskaka kamar rana, gama duhu ya yi kamar haske gare ka.
Tusruktu, lohsr uh el tia lohsr nu sum, Ac fong uh arulana kalem nu sum, oana len. Lohsr ac kalem oana sie nu sum.
13 Gama ka halicci ciki-cikina; ka gina ni gaba ɗaya a cikin mahaifar mahaifiyata.
Kom lumahla ip nukewa ke monuk; Kom oakiyuwi insien nina kiuk.
14 Ina yabonka domin yadda ka yi ni abin tsoro ne da kuma abin mamaki; ayyukanka suna da banmamaki, na san da haka sosai.
Nga kaksakin kom mweyen fal mwet uh in sangeng sum. Ma nukewa kom oru, usrnguk ac wolana, Nga etu ouinge ke insiuk nufon.
15 Ƙasusuwana ba a ɓoye suke a gare ka ba sa’ad da aka yi ni asirce. Sa’ad da saƙa ni gaba ɗaya a zurfafan duniya.
Ke mutawauk in lumweyuk sri keik uh, Ac oakiyuki wo insien nina kiuk, Ke nga kapkapak ingo in lukma, Kom nuna etu lah nga oasr we.
16 Idanunka sun ga jikina marar fasali; dukan kwanakin da aka tsara mini a rubuce suke a littafinka kafin ɗayansu yă kasance.
Kom tuh liyeyu meet liki nga isusla. Pisen len ma oakiyuki nu sik tuh nga in moul Simla tari in book nutum Meet liki na kais sie ma inge mutawauk.
17 Tunaninka suna da daraja gare ni, ya Allah! Yawansu ba su da iyaka!
O God, arulana pus nunak lom, Ac arulana upa nu sik in kalem kac.
18 A ce zan iya ƙirgansu, za su fi yashin teku yawa. Sa’ad da na farka, ina nan tare da kai har yanzu.
Nga fin oek, pisalos ac pus liki puk uh. Ke nga ngutalik, nga srakna muta yurum.
19 Da kawai za ka kashe mugaye, ya Allah! Ku rabu da ni, ku masu kisankai!
O God, nga kena tuh kom in uniya mwet koluk! Nga arulana kena tuh mwet sulallal in fahsr likiyu.
20 Suna magana game da kai da mugun nufi; maƙiyanka suna ɗaukan sunanka a banza.
Elos fahk ma koluk keim; Elos fahk kas na koluk lain Inem.
21 Ba ina ƙin masu ƙinka ba, ya Ubangiji, ina kuma ƙyamar waɗanda suke tayar maka ba?
O LEUM GOD, nga arulana srungalos su srungakom! Nga kwaselos su tuyak lain Kom.
22 Ba ni da wani abu da nake musu sai kiyaye kawai; na ɗauke su abokan gābana.
Nga srungalos na pwaye; Nga oakalos mwet lokoalok luk.
23 Ka bincike ni, ya Allah ka kuma san zuciyata; ka gwada ni ka kuma san damuwata.
Liyeyu, O God, ac etu insiuk; Srikeyu, ac konauk nunak luk.
24 Duba ko akwai wani laifi a cikina, ka bishe ni a madawwamiyar hanya.
Suk lah oasr kutena ma sufal in nga Ac kolyu ke inkanek kawil nu tok.

< Zabura 139 >