< Luka 8 >

1 Bayan wannan sai Yesu ya zazzaga gari da ƙauye, yana wa’azin bisharar mulkin Allah. Sha Biyun nan kuwa suna tare da shi,
Pagamaliki ago Yesu akahamba mumiji na muhijiji hingi kuvajovela vandu Lilovi la Bwina la Unkosi wa Chapanga. Vawuliwa vaki kumi na vavili vakalongosana nayu.
2 da kuma waɗansu mata waɗanda aka warkar da su daga cututtukansu, da kuma mugayen ruhohi. Cikinsu akwai Maryamu (wadda ake kira Magdalin) wadda aljanu bakwai suka fito daga cikinta.
Pamonga na vadala vevawusiwi mizuka na vevalamisiwi matamu na Yesu, venavo vavi, Maliya mkolonjinji wa Magidala mweawusiwi mizuka saba yihakau,
3 Da Yowanna matar Kuza, manajan iyalin Hiridus; da Suzana; da waɗansu mata da yawa. Waɗannan mata suna taimaka musu cikin hidima, daga cikin abin da suke da shi na zaman gari.
na Yoana mdala waki Kuza, Kuza mweavi myimilila nyumba ya Helodi, Susana na vadala vangi vamahele. Vevawusili vindu yavi ndava ya kumtangatila Yesu na vawuliwa vaki vayendelela na lihengu lavi.
4 Yayinda taron mai girma na taruwa, mutane kuma daga garuruwa dabam-dabam suna zuwa wurin Yesu, sai ya ba da wannan misali ya ce,
Vandu vamahele vambwelalili Yesu kuhuma kukila muji, na msambi uvaha pawakonganiki, Yesu akavajovela luhumu ulu.
5 “Wani manomi ya fita domin ya shuka irinsa. Da yana watsa irin, sai waɗansu suka fāɗi a kan hanya, aka tattaka su, tsuntsayen sararin sama kuma suka cinye su.
Mundu mweahambili kumija mbeyu zaki. Na peamija mbeyu, zingi zikagwilila munjila na vandu vakazilivatila, na videge vikahola.
6 Waɗansu suka fāɗi a kan dutse, da suka tsira sai suka yanƙwane don babu ruwa a wurin.
Zingi zikagwilila paludaka luna maganga pezatumbulayi kumela zikanyala muni pavi lepi na manji.
7 Waɗansu kuma suka fāɗi a cikin ƙaya. Da suka yi girma tare, sai ƙayan suka shaƙe su.
Zingi zikagwilila muminga, ndi minga zikamela pamonga nazu, zikazihinya.
8 Waɗansu kuma har yanzu, suka fāɗi a ƙasa mai kyau, suka yi girma, suka ba da amfani riɓi ɗari-ɗari, fiye da abin da aka shuka.” Da faɗin haka sai ya ce, “Duk mai kunnen ji, yă ji.”
Zingi zagwili paludaka lwabwina, zikamela limonga likapambika ng'onyo. Yesu akamalisila kwa lwami luvaha, “Mweavi na makutu ga kuyuwana ayuwana!”
9 Almajiransa suka tambaye shi ma’anar wannan misali.
Vawuliwa vaki vakamkota Yesu, luhumu lula mana yaki kyani.
10 Sai ya ce, “Ku ne aka ba sanin asirin mulkin Allah, amma ga sauran mutane kam, ina magana da misalai, saboda, “‘ko da yake suna kallo, ba za su gani ba, ko da yake suna ji, ba za su gane ba.’
Mwene akavayangula, “Nyenye muhotiswi kumanya ufiyu wa Unkosi wa Chapanga, nambu lepi kwa avo vangi, vene vijoviwa kwa luhumu, muni vakalolayi nakuhotola kulola na vakayuwana nakumanya.”
11 “Ga ma’anar misalin, irin, shi ne maganar Allah.
“Luhumu ulu mana yaki. Mbeyu ndi lilovi la Chapanga.
12 Waɗanda suka fāɗi a kan hanya su ne mutanen da suka ji, amma Iblis, yakan zo ya ɗauke maganar daga zuciyarsu, don kada su gaskata, su sami ceto.
Chechihumili kwa mbeyu zezagwili munjila, ndi luhumu lwa vandu veviyuwana lilovi la Chapanga, kangi Setani peibwela na kuliwusa mumitima yavi vakotoka kusadika na kusanguliwa.
13 Na kan dutse kuwa, su ne da jin maganar, sukan karɓa da murna, amma ba su da saiwa. Sukan gaskata na ɗan lokaci, amma lokacin gwaji, sai su ja da baya.
Mewawa chechehumili kwa mbeyu zezagwili pamaganga, ndi luhumu wa vandu veviyuwana lilovi na kulipokela kwa luheku. Nambu vandu vangali mikiga mugati yavi, na lukumbi pevilingiwa vikotoka.
14 Irin da suka fāɗi a cikin ƙaya kuwa, su ne mutanen da suka ji, amma a kwana a tashi, tunanin kayan duniya, da neman arziki, da son jin daɗi, sukan hana su ba da’ya’ya.
Kangi chechihumili kwa mbeyu zezagwili paminga, ndi luhumu wa vandu veviyuwana lilovi la Chapanga, pa lukumbi luhupi peviyendelela na Lilovi lenilo, vene vihinyiwa na mahengu ga kuvya na vindu vyamahele na mambu ga bwina ga pamulima, ndi na kupambika matunda gakakangala.
15 Amma irin da suka fāɗi a ƙasa mai kyau kuwa, su ne mutane masu kyakkyawar zuciya, mai kyau, da suka ji, suka riƙe, suka kuma jimre har suka ba da’ya’ya.”
Ndi mbeyu zezagwili paludaka lwabwina, ndi luhumu wa vandu vevayuwini lilovi na kulivika mumitima yavi na kuyidakila bwina. Vikangamala mumitima mbaka kupambika matunda.”
16 “Ba mai ƙuna fitila sa’an nan ya ɓoye ta a cikin tulu, ko kuma ya sa ta a ƙarƙashin gado ba. A maimakon haka, yakan sa ta a kan wurin ajiye fitila, saboda mutane masu shigowa su ga haske.
“Vandu vipambika lepi hahi na kuyigubika na chiviga amala kuyivika kuhi kuchitanda. Nambu vandu vivika hahi panani pachibokoselu, muni vandu veviyingila mugati valola bwina.”
17 Ba abin da yake ɓoye da ba za a fallasa ba. Kuma ba abin da yake rufe, da ba za a sani ba, ko a fitar da shi a fili ba.
“Muni chochoha chechifiyiki, yati chigubukuliwa na chindu chochoha cha mfiyu yati chimanyikana na voha.”
18 Saboda haka, ku yi tunani da kyau yadda kuke saurara. Duk wanda yake da shi, za a ƙara masa, duk wanda ba shi da shi kuma, abin da yake tsammani yana da shi ma, za a karɓe daga gare shi.”
“Mujiyangalilayi chemwiyuwana, muni mweavi nachu yati iyonjokeswa, nambu mundu mwanga chindu, hati chila chidebe cheihololela kuvya nachu yati chinyagiwa.”
19 Sai uwar Yesu da’yan’uwansa suka zo, domin su gan shi, amma ba su iya zuwa kusa da shi ba, saboda taron.
Nyina waki na valongo vaki Yesu vakamuhambalila, ndava ya msambi wa vandu wula nakuhotola kumuhegelela.
20 Sai wani ya faɗa masa cewa, “Ga uwarka da’yan’uwanka suna tsaye a waje suna so su gan ka.”
Mundu mmonga akamjovela Yesu, “Nyina waku na valongo vaku vayimili kuvala, vigana kukulola.”
21 Ya amsa ya ce, “Mahaifiyata da’yan’uwana, su ne waɗanda suke jin maganar Allah, suna kuma aikata ta.”
Nambu Yesu akavajovela vandu, “Nyina wangu na valongo vangu ndi vala veviyuwana lilovi la Chapanga na kulikamula.”
22 Wata rana Yesu ya ce wa almajiransa, “Mu haye zuwa wancan gefen tafkin.” Sai suka shiga jirgin ruwa suka fara tafiya.
Na kavili ligono limonga Yesu peakweli muwatu pamonga na vawuliwa vaki, akavajovela, “Tikupuka kumwambu ya nyanja.” Vakatumbula kukupuka.
23 Da suna cikin tafiya, sai barci ya kwashe shi. Sai wata babban iska ta taso kan tafkin, har ruwa ya fara shiga cikin jirgin. Suka shiga babban hatsari.
Pavahambayi muwatu wula, Yesu agonili lugono. Ndi chimbungululu chikatumbula kutova munyanja mula na manji gakatumbula kuyingila muwatu wavi mkulemala neju.
24 Almajiran suka je suka tashe shi daga barci, suka ce, “Ubangiji, Ubangiji, za mu nutse!” Ya tashi ya kwaɓe iskar da kuma haukar ruwan. Sai ruwan da iskar suka natsu. Kome ya yi tsit.
Vawuliwa vaki vamhambali vakamuyumusa na vakamjovela, “Bambu, Bambu Tifwa!” Yesu akayumuka, akachilakalila chimbungululu chila na luyuga lwa manji ndi vikaguna na kukavya teke.
25 Sai ya tambayi almajiransa, “Ina bangaskiyarku?” A cikin tsoro da mamaki, suka ce wa junansu, “Wane ne wannan? Yana ba da umarni ga iska da ruwa ma, kuma suna biyayya da shi?”
Kangi akavajovela vawuliwa vaki, “Kusadika kwinu kuvi koki?” Vene vakakangasa na kuyogopa kuni vijovelana, “Mundu uyu wa namuna yoki? Hati ihotola kugunisa chimbungululu na luyuga na vyene vimyidikila!”
26 Suka shiga jirgin ruwa zuwa yankin Gerasenawa da yake a hayin tafkin, daga wajen Galili.
Vakakupuka na kuhika kumbwani ya kumuji wa mulima wa Vagelasi wewalolasini na Galilaya kumwambu ya nyanja.
27 Da Yesu ya sauka daga jirgin, sai ga wani mutum mai aljanu daga garin. Mutumin ya daɗe bai sa tufafi ba, kuma ba ya zama a gida. Yana zama a cikin kaburbura.
Yesu peahulwiki muwatu na kulivatila mbwani, mundu mmonga wa muji wula, mweavi na mizuka ambwelalili. Mundu mwenuyo kwa magono gamahele awala lepi nyula wala atamili lepi munyumba yoyoha yila, ndi atamali mumbugu la kuzikila vandu.
28 Da ya ga Yesu, sai mutumin ya ɗaga murya da ƙarfi, ya fāɗi a gabansa, yana ihu cewa, “Ina ruwanka da ni, Yesu, Ɗan Allah Mafi Ɗaukaka? Ina roƙonka, kada ka ba ni wahala!”
Peamuweni Yesu akavemba kwa lwami luvaha na kumgwilila pamagendelu, “Wa, Yesu veve Mwana wa Chapanga Mkulu! Una kyani na nene? Pepayi chonde kotoka kuning'aha!”
29 Gama Yesu ya riga ya umarci mugun ruhun ya fita daga mutumin. Sau da yawa mugun ruhun ya sha kamunsa. Ko da yake akan daure shi hannu da ƙafa, da sarƙa, a kuma yi gadinsa, amma yakan tsinke sarƙoƙinsa, aljanun kuma su kore shi zuwa wuraren kaɗaici, inda ba kowa.
Ajovili genago muni Yesu amali kuuhakalila mzuka wula umuwukayi mundu yula. Pamahele mzuka wamzangila mundu yula pamonga na vandu kumuvika mugati na kumkunga minyololo mu mawoko na mumagendelu nambu pamahele adenyayi vifungo vyenivyo, na kujumbiswa kwa makakala ga mzuka wenuwo mbaka kulugangatu.
30 Yesu ya tambaye shi, “Mene ne sunanka?” Sai ya amsa, “Tuli,” gama aljanu masu ɗumbun yawa ne suna cikinsa.
Yesu akamkota, “Liina laku yani?” Akayangula, “Liina langu Msambi.” Ndava mizuka yamahele yamuyingili.
31 Suka yi ta roƙonsa kada yă umarce su su shiga ramin Abis. (Abyssos g12)
Mizuka yila yikamjovela Yesu pepayi chonde akotoka kuyipeleka kuligodi langali mwishu. (Abyssos g12)
32 A wurin kuwa, akwai babban garken aladu da suke kiwo a gefen tudu. Aljanun suka roƙi Yesu ya bar su, su shiga cikin aladun, ya kuwa yardar musu.
Kwavi na maguluvi gamahele gevadimayi kuchitumbi pandu penapo, ndi mizuka yila yikamuyupa Yesu yihamba kuyingila mumaguluvi gala. Yesu akayileka yihamba.
33 Da aljanun suka fita daga cikin mutumin, sai suka shiga cikin aladun. Garken kuma ya gangara daga kan tudun zuwa cikin tafkin, kuma suka nutse.
Ndi mizuka yila yikamuwuka mundu yula yikagayingila maguluvi gala, na msambi wa maguluvi ukahelela munyanja na kuyongomela, gakafwa mumanji.
34 Da masu kiwon aladun suka ga abin da ya faru, sai suka ruga da gudu zuwa garin da kewaye suka kai labari.
Vadimaji va maguluvi pevaloli gegahumali vakajumba, kuhamba kumuji na kumigunda kuvajovela vandu ujumbi.
35 Mutanen kuma suka fito don su ga abin da ya faru. Da suka iso wurin Yesu, sai suka tarar da mutumin da aljanun suka fita daga cikinsa, yana zaune kusa da Yesu sanye da tufafi, kuma cikin hankalinsa, sai tsoro ya kama su.
Vandu vakabwela kulola gegahumalili, vakamuhambalila Yesu, vamuwene mundu mwe yamuhumili mizuka yula, atamili papipi na magendelu ga Yesu, awali nyula, na avi na luhala lwaki bwina. Voha vakayogopa.
36 Waɗanda suka ga abin da faru, suka gaya wa mutanen yadda aka warkar da mai aljanun.
Vandu vevagaweni mambu genago, vakavajovela vayavi chealamiswi mundu yula.
37 Sai dukan mutanen yankin Gerasenawa suka roƙi Yesu ya bar su, don sun tsorata sosai. Sai Yesu ya shiga jirgin ruwa ya tafi.
Vakolonjinji voha wa ku Gelasi vakavya na wogohi neju. Vakamuyupa Yesu awukayi ahamba kungi. Yesu akakwela muwatu akawuka.
38 Mutumin da aka fitar da aljanun daga cikinsa, ya roƙi Yesu don yă tafi tare da shi, amma Yesu ya sallame shi ya ce,
Mundu mweamuwusi mizuka yula, amuyupili Yesu valongosanayi. Nambu Yesu nakumuyidakila, ndi akamjovela,
39 “Koma gida, ka shaida babban alherin da Allah ya yi maka.” Sai mutumin ya tafi yana faɗin abin da Yesu ya yi masa a duk garin.
“Wuya kunyumba yaku ukavajovelayi gaakuhengili Chapanga.” Ndi mundu yula akahamba kila pandu kumuji woha akuvajovela vandu chaamhengili Yesu.
40 Da Yesu ya koma, taron suka marabce shi, don dā ma duk suna jiransa.
Yesu paawuyili kumwambu yingi ya nyanja, avakoli msambi wa vandu vampokali chaluheku, ndava voha vamlindilayi.
41 Sai wani mutum mai suna Yayirus, wani mai mulkin majami’a, ya zo ya fāɗi a gaban Yesu, yana roƙonsa ya zo gidansa,
Penapo akabwela mundu mmonga liina laki Yailusi avi chilongosi wa nyumba ya kukonganekela akamfugamila Yesu mumagendelu, akamuyupa Yesu ahamba kunyumba yaki,
42 domin diyarsa ɗaya tak, wadda ta kai shekara goma sha biyu, tana bakin mutuwa. Da Yesu yake kan hanyarsa, taron mutane masu yawa suka yi ta matsa shi a kowane gefe.
muni msikana waki ngayuyoyo mmonga, wa miiyaka kumi na yivili avi mtamu papipi kufwa. Yesu avi mukuhamba, msambi wa vandu wavi kumuhinya kila upandi.
43 A wurin kuwa, akwai wata mace wadda tana da ciwon zubar da jini, har na shekara goma sha biyu, amma babu wanda ya iya warkar da ita.
Kwavi na mdala mmonga pagati ya msambi wula wa vandu, avi na utamu wa kuhuma ngasi miyaka kumi na yivili, amalili kuwusa vindu vyaki vyoha kuvapela valamisa, kawaka mweahotwili kumlamisa.
44 Sai ta zo ta bayansa, ta taɓa bakin rigarsa. Nan da nan, zubar da jininta ya tsaya.
Mdala yula akamlanda Yesu mumbele akapamisa lugunyilu lwa pahi lwa nyula ya Yesu. Bahapo akalama.
45 Yesu ya yi tambaya, “Wa ya taɓa ni?” Bayan kowa ya yi musu, sai Bitrus ya ce, “Ubangiji, ai, mutane da yawa suna matsinka ta kowane gefe.”
Yesu akajova, “Yani mweanipamisi?” Vandu vakajova, Kawaka mundu mwaakupamisi. Petili akajova, “Bambu msambi wa vandu vakutindili na kukuhinya!”
46 Amma Yesu ya ce, “Wani ya taɓa ni, na san cewa iko ya fita daga wurina.”
Nambu Yesu akajova, “Avili mundu mweanipamisi, muni nijiyuwini makakala ganihumili.”
47 Sai macen, da ta ga ba halin ɓoyewa, sai ta fita, jikinta na rawa, ta fāɗi a gabansa. A gaban dukan mutanen, ta faɗi dalilin da ya sa ta taɓa shi, da yadda ta warke nan take.
Mdala yula paajiloli nakuhotola kujifiha, akabwela kuni hivagaya akamfugamila Yesu mumagendelu. Akamjovela pavandu voha ndava ya kumpamisa Yesu na chaalami bahapo.
48 Sai Yesu ya ce mata, “Diyata, bangaskiyarki ta warkar da ke. Ki sauka lafiya.”
Yesu akamjovela, “Msikana wangu, kusadika kwaku kukulamisi, uhamba na uteke.”
49 Yayinda Yesu na cikin magana har yanzu, sai ga wani daga gidan Yayirus, mai mulkin majami’ar ya ce, “Kada ka ƙara damun malam, diyarka ta rasu.”
Yesu paavi akona ilongela, akabwela mundu kuhuma kunyumba ya Yailo, akamjovela Yailo, “Leka kumung'aha Muwula, mwana waku mwene afwili.”
50 Da Yesu ya ji wannan, sai ya ce wa Yayirus, “Kada ka ji tsoro, ka gaskata, za a kuma warkar da ita.”
Yesu peayuwini genago, akamjovela Yailo, “Kotoka kuyogopa, sadika ndu, yati ilama.”
51 Da ya iso gidan Yayirus, sai ya hana kowa yă bi shi cikin ɗakin, sai dai Bitrus, da Yohanna, da Yaƙub, da kuma mahaifin da mahaifiyar.
Peahikili panyumba pala, akavatola Petili na Yohani na Yakobo pamonga na dadi na nyina wa msikana yula akayingila nawu mugati, vandu vangi avalekili kuvala.
52 Ana cikin haka, dukan mutanen kuma sai kuka da makoki suke ta yi, domin yarinyar. Sai Yesu ya ce, “Ka daina yin kuka, ba tă mutu ba, tana barci ne.”
Vandu voha vavembayi na malilu kwa lipyanda ndava ya mwana yula. Nambu Yesu akavajovela, “Mkotoka kuvemba, muni mwana uyu afwili lepi, agonili ndu.”
53 Sai suka yi masa dariya, da yake sun san cewa, ta mutu.
Voha vakamuheka, muni vamanyili kuvya mwana yula afwili.
54 Amma Yesu ya kama ta a hannu ya ce, “Diyata, tashi.”
Kangi Yesu akamkamula chiwoko mwana yula na kumkemela, “Mwana yimuka!”
55 Ruhunta ya dawo, kuma ta tashi, nan take. Yesu ya ce musu, su ba ta wani abu tă ci.
Mpungu waki ukamuwuyila, bahapo akayimuka. Yesu akavajovela mumpela chakulya.
56 Iyayenta suka yi mamaki, amma ya ba su umarni kada su faɗa wa kowa abin da ya faru.
Dadi na nyina wa mwana yula vakakangasa, Nambu Yesu akavajovela vakotoka kumjovela mundu yoyoha mambu gala gegahengiki.

< Luka 8 >