< Luka 8 >

1 Bayan wannan sai Yesu ya zazzaga gari da ƙauye, yana wa’azin bisharar mulkin Allah. Sha Biyun nan kuwa suna tare da shi,
Jhatokili muda mfupi baada jha kwamba Yesu ajhandili kusafiri mu miji ni jiji mbalimbali, akihubiri ni kutangasya habari sinofu sya ufalme bhwa K'yara ni bhala kumi ni bhabhele bhalotili pamonga nakhu,
2 da kuma waɗansu mata waɗanda aka warkar da su daga cututtukansu, da kuma mugayen ruhohi. Cikinsu akwai Maryamu (wadda ake kira Magdalin) wadda aljanu bakwai suka fito daga cikinta.
khelakhela, bhadala fulani bhabhaponyisibhu kuhoma kwa roho bhachafu ni matamu mbalimbali. Bhajhele ndo Mariamu jhaakutibhu Magdalena ambajhe ajhele abhosibhu mapepo saba.
3 Da Yowanna matar Kuza, manajan iyalin Hiridus; da Suzana; da waɗansu mata da yawa. Waɗannan mata suna taimaka musu cikin hidima, daga cikin abin da suke da shi na zaman gari.
Yohana ndala ghwa Kuza ni meneja ghwa Herode, Susana, ni bhadala bhangi bhingi, bhabhapisili mali jha muene Kwandabha jha bhene.
4 Yayinda taron mai girma na taruwa, mutane kuma daga garuruwa dabam-dabam suna zuwa wurin Yesu, sai ya ba da wannan misali ya ce,
Ni baada jha umati bhwa bhanu kubhonganika pamonga bhakajha ni bhanu bha bhahideghe kwa muene kuhoma miji mbalimbali, akalongela nabhu kwa kutumila mifuanu. “
5 “Wani manomi ya fita domin ya shuka irinsa. Da yana watsa irin, sai waɗansu suka fāɗi a kan hanya, aka tattaka su, tsuntsayen sararin sama kuma suka cinye su.
Mpandaji akalota kupanda mbeyu, bho apandili, baadhi sya mbeyu e'su sya binili kando jha jhela syakanyibhu pasi pa magolo, ni fidege fya angani fyalili.
6 Waɗansu suka fāɗi a kan dutse, da suka tsira sai suka yanƙwane don babu ruwa a wurin.
Mbeyu senge syabinili panani pa udongo bhwa miamba na bho simelili ni kujha miche bho sibholili kwa ndabha jha kutokujha ni unyevunyevu.
7 Waɗansu kuma suka fāɗi a cikin ƙaya. Da suka yi girma tare, sai ƙayan suka shaƙe su.
Mbeyu s'enge syabinili mu mumabehe gha mifwa, ni ejhu mabehe ghya mifwa ghyakholili pamonga ni mifwa ghela ni mbeyu syasongibhu.
8 Waɗansu kuma har yanzu, suka fāɗi a ƙasa mai kyau, suka yi girma, suka ba da amfani riɓi ɗari-ɗari, fiye da abin da aka shuka.” Da faɗin haka sai ya ce, “Duk mai kunnen ji, yă ji.”
Lakini mbeyu s'enge syabinili mu udongo bhwawilondeka na syahoguili mazao mara mia nesu. “Baada jha Yesu kujobha mambo agha akwesi sauti, “Jhejhioha jha ajhe ni mb'olokoto na ap'elekayi.”
9 Almajiransa suka tambaye shi ma’anar wannan misali.
Kabhele bhanafunzi bha muene bhakan'kota ndabha jha mfano obhu,
10 Sai ya ce, “Ku ne aka ba sanin asirin mulkin Allah, amma ga sauran mutane kam, ina magana da misalai, saboda, “‘ko da yake suna kallo, ba za su gani ba, ko da yake suna ji, ba za su gane ba.’
Yesu akabhajobhela, “Mupelibhu upendeleo bhwa kumanya siri jha ufalme bhwa K'yara, lakini bhanu bhamana bhibetakufundisibhwa tu kwa mifuano, ili kwamba 'bhakabhonayi bhasibhone na bhakap'elekayi bhasichelibhwi.'
11 “Ga ma’anar misalin, irin, shi ne maganar Allah.
Na ejhe ndo maana jha mfano obho. Mbeyu ndo lilobhi lya K'yara.
12 Waɗanda suka fāɗi a kan hanya su ne mutanen da suka ji, amma Iblis, yakan zo ya ɗauke maganar daga zuciyarsu, don kada su gaskata, su sami ceto.
Mbeyu s'ele syasabinili kando jha njela ndo bhanu bhabhip'eleka litobhi, ni baadaye mwovu shetani akalilota patali mu mioyo, ili kwamba bhasiamini ni kuokolibhwa.
13 Na kan dutse kuwa, su ne da jin maganar, sukan karɓa da murna, amma ba su da saiwa. Sukan gaskata na ɗan lokaci, amma lokacin gwaji, sai su ja da baya.
Kisha ni s'ela syasibinili mu muamba ndo bhanu bhala bhabhip'oleka lilobhi ni kulipokela kwa furaha lakini bhajhelepi ni mizizi gheghioha, bhiamini ku kwa muda mfupi, ni wakati bhwa majaribu bhibina.
14 Irin da suka fāɗi a cikin ƙaya kuwa, su ne mutanen da suka ji, amma a kwana a tashi, tunanin kayan duniya, da neman arziki, da son jin daɗi, sukan hana su ba da’ya’ya.
Ni mbeyu s'ela syasibinili mu mifwa ndo bhanu bhabhakalip'eleka lilobhi, lakini pabhijhendelela kutama bhisongibhwa ni huduma sya utajiri ni unofu bhwa maisha agha na bhihogola lepi matunda.
15 Amma irin da suka fāɗi a ƙasa mai kyau kuwa, su ne mutane masu kyakkyawar zuciya, mai kyau, da suka ji, suka riƙe, suka kuma jimre har suka ba da’ya’ya.”
Lakini mbeyu s'ela syasibini mu udongo unofu ndo bhale bhanu, ambabho bhanyenyekevu ni mioyo minofu, baada jha kulipeleka litobhi bhakalikamulila ni kujha salama ni kuhogola matunda gha uvumilivu.
16 “Ba mai ƙuna fitila sa’an nan ya ɓoye ta a cikin tulu, ko kuma ya sa ta a ƙarƙashin gado ba. A maimakon haka, yakan sa ta a kan wurin ajiye fitila, saboda mutane masu shigowa su ga haske.
Henu, ajhelepi hata mmonga, jhaibhwasya taa ni kuifunika kwa bakuli au kujhibheka pasi pa kitanda. Badala jha kujhibheka pa kinara kya taa ili kwamba khila mmonga jhaijhingila akabhayi kujhibhona.
17 Ba abin da yake ɓoye da ba za a fallasa ba. Kuma ba abin da yake rufe, da ba za a sani ba, ko a fitar da shi a fili ba.
Kwa kujha kijhelepi kya kifighama ambakyo kibetalepi kumanyikana, au kyokyoha kya kijhele sirini ambakyo kibetalepi kumanyikana kikajhelayi mu muanga.
18 Saboda haka, ku yi tunani da kyau yadda kuke saurara. Duk wanda yake da shi, za a ƙara masa, duk wanda ba shi da shi kuma, abin da yake tsammani yana da shi ma, za a karɓe daga gare shi.”
Kwa hiyo jhelayi makini pawijha wip'elekesya. Kwandabha jhaajhihenaku, kwa muene ibetakujhongesibhwa nesu, lakini jhaabelikujha naku, hata khela kidebe kya ajhenaku kitolibhwa.”
19 Sai uwar Yesu da’yan’uwansa suka zo, domin su gan shi, amma ba su iya zuwa kusa da shi ba, saboda taron.
Baadaye nyinamunu wa Yesu ni bhalongo munu bhakahida kwa muene bhahegelili lepi kwandabha jha umati bhwa bhanu.
20 Sai wani ya faɗa masa cewa, “Ga uwarka da’yan’uwanka suna tsaye a waje suna so su gan ka.”
Na ajobhibhu, “Nyinamunu ni bhalongobhu bhajhele pibhala bhilonda kubhona bhebhe.
21 Ya amsa ya ce, “Mahaifiyata da’yan’uwana, su ne waɗanda suke jin maganar Allah, suna kuma aikata ta.”
Lakini, Yesu ajibili ni kujobha, “Mabhu wa nene ni bhalongo bhangu ndo bhala bhabhip'elekesya lilobhi lya K'yara ni kulitii.”
22 Wata rana Yesu ya ce wa almajiransa, “Mu haye zuwa wancan gefen tafkin.” Sai suka shiga jirgin ruwa suka fara tafiya.
Jhatokili ligono limonga kati jha magono ghala Yesu ni bhanafunzi bha muene apakeme mu bhuatu ni kubhajobhela, “Tulobhokayi kwiseli jha pili jha nyanja.”Bhakaandala mashua gha bhene.
23 Da suna cikin tafiya, sai barci ya kwashe shi. Sai wata babban iska ta taso kan tafkin, har ruwa ya fara shiga cikin jirgin. Suka shiga babban hatsari.
Lakini bho bhajhandi kubhoka, Yesu agonili lugono, ni linyegha libhaha ni mp'ongo, ni mashua jhikajhanda kumema masi na lajhele libhaha sana.
24 Almajiran suka je suka tashe shi daga barci, suka ce, “Ubangiji, Ubangiji, za mu nutse!” Ya tashi ya kwaɓe iskar da kuma haukar ruwan. Sai ruwan da iskar suka natsu. Kome ya yi tsit.
Baadaye bhanafunzi bha muene bhakahida kwa muene ni kunjumusya, bhakajobha, “Bwana mkubhwa! Bwana mkubhwa! tujhe karibu kufwa!” Akajhumuka ni kubhubesya mbelu ni bhuene bhwagudeme masi ghagudeme na kwatulili.
25 Sai ya tambayi almajiransa, “Ina bangaskiyarku?” A cikin tsoro da mamaki, suka ce wa junansu, “Wane ne wannan? Yana ba da umarni ga iska da ruwa ma, kuma suna biyayya da shi?”
Kabhele akabhajobhela, “Imani jha muenga ijhendaku?” Bhakatila, bhashangele, bhakajobhesana kila mmonga ni njinu, “Ojho niani, kiasi kwamba iamuru hata mp'ongo ni masi na bhukan'tii?”
26 Suka shiga jirgin ruwa zuwa yankin Gerasenawa da yake a hayin tafkin, daga wajen Galili.
Bhakafika mu mji bhwa Gerasini jhaijhele upande bhwa kunyuma jha Galilaya.
27 Da Yesu ya sauka daga jirgin, sai ga wani mutum mai aljanu daga garin. Mutumin ya daɗe bai sa tufafi ba, kuma ba ya zama a gida. Yana zama a cikin kaburbura.
Yesu bho aselili ni kukanya pa ardhi munu fulani kuhoma kumjini akabhonana naku, na munu ojhu ajhe ni nghofu sya giza. Kwa muda mrefu afwalepi nghobho, na atamelepi munyumba, atameghe kumakaburi.
28 Da ya ga Yesu, sai mutumin ya ɗaga murya da ƙarfi, ya fāɗi a gabansa, yana ihu cewa, “Ina ruwanka da ni, Yesu, Ɗan Allah Mafi Ɗaukaka? Ina roƙonka, kada ka ba ni wahala!”
lkojo okay ya paBho ambwene Yesu akalela kwa sauti, ni kubina pasi mbele jha muene kwa sauti mbaha akajobha, Niketikiki kwa bhebhe, Yesu ghwa K'yara jha ajhe kunani? Nikusihi usinitobhi nene”
29 Gama Yesu ya riga ya umarci mugun ruhun ya fita daga mutumin. Sau da yawa mugun ruhun ya sha kamunsa. Ko da yake akan daure shi hannu da ƙafa, da sarƙa, a kuma yi gadinsa, amma yakan tsinke sarƙoƙinsa, aljanun kuma su kore shi zuwa wuraren kaɗaici, inda ba kowa.
Yesu akaamuru roho chafu jhimbokayi munu jhola kwa kujha mara nyingi apangili. Na hata kama ajhe mfungwa minyororo ni kubanibhwa ni kubhekibhwa chini jha ulinzi, adenyi fifungu ni kugendesibhwa ni mapepo hadi ku jangwa.
30 Yesu ya tambaye shi, “Mene ne sunanka?” Sai ya amsa, “Tuli,” gama aljanu masu ɗumbun yawa ne suna cikinsa.
Yesu akan'kota, “Lihina lya jhobhi niani?” akajibu ni kujobha, “Legioni” kwamana mapepo mingi ghajhingili kwa muene.
31 Suka yi ta roƙonsa kada yă umarce su su shiga ramin Abis. (Abyssos g12)
Bhakajhendelela kun'sihi usituamuru tulolayi mu lilende. (Abyssos g12)
32 A wurin kuwa, akwai babban garken aladu da suke kiwo a gefen tudu. Aljanun suka roƙi Yesu ya bar su, su shiga cikin aladun, ya kuwa yardar musu.
Likundi lya maghorobhi lidimibhweghe pa kid'onda, bhakan'sihi bhakajhingilayi kwa ghala maghorobhi. Ni kubharuhusu kukheta naha.
33 Da aljanun suka fita daga cikin mutumin, sai suka shiga cikin aladun. Garken kuma ya gangara daga kan tudun zuwa cikin tafkin, kuma suka nutse.
Kwa hiyo bhala mapepo bhakamboka munu jhola ni kujhingila mu maghorobhi ni likundi lela likajumbilila mu magema gha kid'onda mpaka kumanga ni kujhibhila omu.
34 Da masu kiwon aladun suka ga abin da ya faru, sai suka ruga da gudu zuwa garin da kewaye suka kai labari.
Bhanu bhala bha bhadimeghe maghorobhi ghala bho bhabhuene kya kihomili, bhakajumba ni kuh'omesya taarifa ku mjini ni kwibhala jha mji jha jhisyonguiki.
35 Mutanen kuma suka fito don su ga abin da ya faru. Da suka iso wurin Yesu, sai suka tarar da mutumin da aljanun suka fita daga cikinsa, yana zaune kusa da Yesu sanye da tufafi, kuma cikin hankalinsa, sai tsoro ya kama su.
Bhanu bhobhapeliki aghu bhakalota kulola kya kihomili, na bhakahida kwa Yesu na bhakambona munu ambajhe mapepo gha mbokili. ajhele afwalili kinofu na ajhe ni luhala lwoha, atamili magolo gha Yesu na bhatilili
36 Waɗanda suka ga abin da faru, suka gaya wa mutanen yadda aka warkar da mai aljanun.
Ndipo mmonga bhabhi jhaabhwene kyakahomili ajhandili kubhapangila bhangi jinsi munu ojho jhaalongisibhweghe ni mapepo kyaaponyibhu.
37 Sai dukan mutanen yankin Gerasenawa suka roƙi Yesu ya bar su, don sun tsorata sosai. Sai Yesu ya shiga jirgin ruwa ya tafi.
Bhanu bhoha bha mkoa ghwa Bhageresi ni maeneo gha ghasyonguiki bhan'sokili Yesu abhokayi kwa bhene Kwandabha bhajhele ni hofu mbaha. Na ajhingili mu bhuatu ili akerebhukayi.
38 Mutumin da aka fitar da aljanun daga cikinsa, ya roƙi Yesu don yă tafi tare da shi, amma Yesu ya sallame shi ya ce,
Munu jhola jhaajhe ni mapepo an'sihili Yesu kubhoka naku, lakini Yesu akan'jobhela alotayi ni kujobha,
39 “Koma gida, ka shaida babban alherin da Allah ya yi maka.” Sai mutumin ya tafi yana faɗin abin da Yesu ya yi masa a duk garin.
“Ukerebhukayi kunyumba jha jhobhi na ubhalangayi ghala ghoha ambagho k'yara akubhombili” Munu ojho akabhoka, akatangasya poha mu mji bhuoha ghala ghoha ambagho Yesu aghabhombili kwa muene.
40 Da Yesu ya koma, taron suka marabce shi, don dā ma duk suna jiransa.
Ni Yesu akakerebhuka, makutano bhakan'karibisya, kwandabha bhoha bhakajha bhakandendela.
41 Sai wani mutum mai suna Yayirus, wani mai mulkin majami’a, ya zo ya fāɗi a gaban Yesu, yana roƙonsa ya zo gidansa,
Langayi akahida munu mmonga ikutibhwa Yairo ni mmonga kati jha bhalongosi mu sinagogi. Yairo akabina pa magolo gha Yesu ni kun'sihi alotayi kunyumba jha muene,
42 domin diyarsa ɗaya tak, wadda ta kai shekara goma sha biyu, tana bakin mutuwa. Da Yesu yake kan hanyarsa, taron mutane masu yawa suka yi ta matsa shi a kowane gefe.
Kwandabha ajhele ni muana n'dala mmonga tu, mwenye umri bhwa miaka kumi ni mibhele, na ajhele mu hali jha kufwa. Na bho ilota, makutano bhakajha bhisongamana dhidi jha muene.
43 A wurin kuwa, akwai wata mace wadda tana da ciwon zubar da jini, har na shekara goma sha biyu, amma babu wanda ya iya warkar da ita.
N'dala mwenye kupisya damu miaka kumi ni mibhele ajhele pala na atumili hela syoha kwa bhaganga, lakini ajhelepi hata mmonga jha amponyisi,
44 Sai ta zo ta bayansa, ta taɓa bakin rigarsa. Nan da nan, zubar da jininta ya tsaya.
ahidili kunyuma jha Yesu ni kukamula pindo lya liguanda lya muene ni ghafla kupita damu kukaleka.
45 Yesu ya yi tambaya, “Wa ya taɓa ni?” Bayan kowa ya yi musu, sai Bitrus ya ce, “Ubangiji, ai, mutane da yawa suna matsinka ta kowane gefe.”
Yesu akajobha, “Niani anikamuili?” Bhobhabelili bhoha, Petro akajobha, Bwana mkubhwa, umati bhwa bhanu bhikusukuma ni kusongana.”
46 Amma Yesu ya ce, “Wani ya taɓa ni, na san cewa iko ya fita daga wurina.”
Lakini Yesu akajobha, “Munu mmonga anigusili, mana nimanyili nghofu sinibhokili kwa nene.”
47 Sai macen, da ta ga ba halin ɓoyewa, sai ta fita, jikinta na rawa, ta fāɗi a gabansa. A gaban dukan mutanen, ta faɗi dalilin da ya sa ta taɓa shi, da yadda ta warke nan take.
N'dala bho abhuene ibhwesyalepi kwifigha kyaakikhetili, akajhanda kutetemeka, akabina pasi palongolo jha Yesu akatangasya mbele jha bhanu bhoha sababu syaabhombili an'gusayi ni fela kya aponyibhu ghafla.
48 Sai Yesu ya ce mata, “Diyata, bangaskiyarki ta warkar da ke. Ki sauka lafiya.”
Kisha akajobha kwa muene, “Binti, imani jha jhobhi hikubhombili ujhelayi ghwa mzima. Lotayi kwa amani.”
49 Yayinda Yesu na cikin magana har yanzu, sai ga wani daga gidan Yayirus, mai mulkin majami’ar ya ce, “Kada ka ƙara damun malam, diyarka ta rasu.”
Bho ijhendelela kujobha, munu mmonga akahida kuh'oma munyumba jha ndongosi ghwa sinagogi, akajobha, “Binti ghwa jhobhi afuili. Usin'sumbuli mwalimu.”
50 Da Yesu ya ji wannan, sai ya ce wa Yayirus, “Kada ka ji tsoro, ka gaskata, za a kuma warkar da ita.”
Lakini Yesu bho ap'eliki naha, an'jibili, “Usitili. Aminiayi tu, na ibeta kuokolibhwa.”
51 Da ya iso gidan Yayirus, sai ya hana kowa yă bi shi cikin ɗakin, sai dai Bitrus, da Yohanna, da Yaƙub, da kuma mahaifin da mahaifiyar.
Kisha bho ajhingili mu nyumba ejhu, aruhusuili lepi munu jhejhioha kujhingila pamonga ni muene, isipokujha Petro, Yohana ni Yakobo, Dadi munu ghwa binti, ni nyinamunu.
52 Ana cikin haka, dukan mutanen kuma sai kuka da makoki suke ta yi, domin yarinyar. Sai Yesu ya ce, “Ka daina yin kuka, ba tă mutu ba, tana barci ne.”
Henu bhanu bhoha bhakajobha bhiomboleza ni kuhomesya sauti kwandabha jha muene, lakini akajobha, “Musipigi makelele, afwilepi, lakini agonili tu.”
53 Sai suka yi masa dariya, da yake sun san cewa, ta mutu.
Lakini bhakan'heka kwa dharau, bhamanyi kujha afuili.
54 Amma Yesu ya kama ta a hannu ya ce, “Diyata, tashi.”
Lakini muene, akan'kamula binti kibhoko, akakuta kwa sauti, akajobha, “Muana, jhemayi”
55 Ruhunta ya dawo, kuma ta tashi, nan take. Yesu ya ce musu, su ba ta wani abu tă ci.
roho jha muene jhikan'kerebhukila, na ajhinuiki wakati bhobhuobhu. Akaamrisha kujha apelibhwayi khenu fulani ili aliajhi.
56 Iyayenta suka yi mamaki, amma ya ba su umarni kada su faɗa wa kowa abin da ya faru.
Bhazazi bha muene bhashangele, lakini abhaamuiri bhasin'jobheli munu kyakatokili.

< Luka 8 >