< Luka 5 >

1 Wata rana, Yesu yana tsaye a bakin Tafkin Gennesaret, mutane kuma suna ta matsawa kewaye da shi, domin su ji maganar Allah,
Mbe jabhonekene omwanya gunu abhanu bhamwikumanyisheko Yesu nibhategelesha omusango gwa Nyamuanga, aliga emeleguhyu kunchechekela yo mwalo gwa Genesaleti.
2 sai ya hangi jiragen ruwa biyu a bakin tafkin, waɗanda masu kamun kifi suka bari suna wankin abin kamun kifinsu.
Alolele mato gabhili gesele jinanga mulubhaju lwo mwalo. Abhategi bhaliga bhasokelemo nabhaliga nibhafula emitego jebhwe.
3 Sai ya shiga ɗaya jirgin ruwan da yake na Siman, ya kuma roƙe shi yă tura shi kaɗan daga gaci. Sai ya zauna a jirgin ruwan, ya koyar da mutane daga ciki.
nengila nengila mubhwato bhumwi, inu yaliga ili ya Simoni namusabhwa aisile mubhusibha katyali. Neya neigisha okusokelela mubhwato omwo.
4 Da ya gama magana, sai ya ce wa Siman, “Ka tuƙa jirgin zuwa inda akwai zurfi, ka saukar da abin kamun kifinka ka kama kifi.”
Naloma, namubhwila Simoni ati,” Sila obhato okukinga ebhusibha na utege emitego jao koleleki with jinswi.
5 Siman ya amsa ya ce, “Ranka yă daɗe, duk dare mun yi ta fama ba mu kama kome ba, amma tun da ka ce haka, zan saki abin kamun kifin.”
“Simoni nasubhya naikati, Latabhugenyi, chakolele emilimu ngeta Yona, chichali kubhona chonachona, Tali kwo musango gwao, enijitega emitego.
6 Da suka yi haka, sai suka kama kifi da yawa, har abin kamun kifinsu suka fara tsintsinkewa.
Bhejile bhakola kutyo bhetile nswi nyafu muno na emitego jebhwe nijamba okutemuka.
7 Sai suka kira abokansu a ɗaya jirgin, su zo su taimake su, suka kuwa zo. Suka cika jiragen biyu da kifi cif, har jiragen suka fara nutsewa.
Kulwejo nibhalagilisha abhejabho mubhwato obhundi bhaje okubhasakila. Bhejile nibhejusha amato gebhwe gonna, amato nigalebhelela okwika.
8 Da Siman Bitrus ya ga wannan, sai ya fāɗi a gaban Yesu ya ce, “Rabu da ni, Ubangiji. Ni mai zunubi ne!”
Tali Simoni Petelo, ejile alola kutyo, aguye mumagulu ga Yesu naikati,”Soka kwanye, kulwokubha any nili munu we bhibhibhi Latabhugenyi.”
9 Gama mamaki ya kama shi da abokansa duka, saboda yawan kifin da suka kama.
Kulwokubha alugusibhwe, nabhanu bhaliga bhalio amwi nage, kubhwiti bhwa jinswi jinu bhaliga bhetile.
10 Yaƙub da Yohanna,’ya’yan Zebedi, abokan aikin Siman su ma suka yi mamaki. Sai Yesu ya ce wa Siman, “Kada ka ji tsoro, daga yanzu za ka riƙa kama mutane ne.”
Linu lyabhatee amwi Yakobo na Yohana abhana bha Jebhedayo, bhanu bhaliga bhamwi na Simoni. Na Yesu namubhwila Simoni ati, Utajakubhaya, kulwokubha kwambila oli no kugendelela ouja okubha mutegi wa bhanu.”
11 Sai suka jawo jiragen ruwansu zuwa gaci, suka bar kome da kome, suka bi shi.
Bhejile bhaleta amato gebhwe kuchalo, bhasigile bhuli chinu nibhamulubha omwene.
12 Yayinda Yesu yake ɗaya daga cikin garuruwan nan, sai ga wani mutum wanda kuturta ta ci ƙarfinsa. Da ganin Yesu, sai ya fāɗi da fuskarsa a ƙasa, ya roƙe shi ya ce, “Ubangiji, in ka yarda, kana iya ka tsabtacce ni.”
Jasokene kutya anu aliga ali mumusi amwi mwijo, omunu umwi aliga ejuye ebhigenge aliga alimo omwo. Omwanya gunu amulolele Yesu, aguhye nafukama obhusu bhwae ansi nasabhwa, naikati,”Latabhugenyi, ukabha nuwenda, outula okumwosha.
13 Yesu ya miƙa hannunsa ya taɓa mutumin ya ce, “Na yarda, ka zama da tsabta!” Nan da nan, sai kuturtar ta rabu da shi.
“Neya Yesu nagolola okubhoko kwae namukunyako, naikati,”Enenda. Nuwole.”Omwanya ogwogwo obhugenge nibhumuwako.
14 Sai Yesu ya umarce shi ya ce, “Kada ka gaya wa kowa, amma ka tafi ka nuna kanka ga firist, ka kuma miƙa hadayu da Musa ya umarta, saboda tsarkakewarka ta zama shaida a gare su.”
“Amulagilie ataja kubhwila munu wonawona, tali amubhwilie,”Genda jao, ujokwiyolesha ku bhagabhisi na usoshye echiyanwa cho kuosibhwa kwao, chinu Musa alagilie, bhubhwe bhubhambasi kubhene.”
15 Duk da haka, labarinsa ya ƙara bazuwa sosai, har taron mutane suka dinga zuwa don jinsa, da kuma neman warkarwa daga cututtukansu.
Tali jinkuma ingulu yae nijiswila alela nao, na bhanu bhamfu nibhaja okumtegelesha neigisha no kwiulisha amalwala gebhwe.
16 Amma Yesu sau da yawa, yakan keɓe kansa zuwa wuraren da ba kowa, yă yi addu’a.
Tali bhuli katungu esumbaga wenyele no kusabhwa.
17 Wata rana, da yake cikin koyarwa, waɗansu Farisiyawa da malaman dokoki waɗanda suka zo daga kowane ƙauye a Galili, Yahudiya da Urushalima kuwa suna zaune. Ikon Ubangiji yana nan don yă warkar da masu ciwo.
Jasokene lusiku lumwi lunu aliga neigisha, bhaliga bhalio Amafalisayo na bhalimu bhwa jishelia bhenyanjile ao bhejile okusoka mubhijiji bhyamfu bhatasokele mumukoa gwa Galilaya na Yudeya, no kusokelela mumusi gwa Yelusalemi. Amanaga ga Latabhugenyi galiga gali amwi nage okwiulisha
18 Sai ga waɗansu mutane suka kawo wani shanyayye a kan tabarma. Suka yi ƙoƙari su shigar da shi cikin gidan, domin su kwantar da shi a gaban Yesu.
Abhanu abhandi bhejile, bhagegele omunu unu aliga afuhye omubhili, nibhaenjelesha injila yokumwingisha munda koleleki bhamumamye imbele ya Yesu.
19 Da suka ga babu hanyar da za su bi saboda taron, sai suka haura rufin, suka saukar da shi a kan tabarmarsa, ta bakin ramin da suka huda a rufin, suka ajiye shi a tsakiyar taron, a gaban Yesu.
Bhatabhwene njila yo kumwingisha munda kulwokubha abhanu bhaliga bhali bhamfu, kulwejo nibhalinya kuluswi lwa inyumba nibhamutelemusha okulabhila mubhigae, ingulu omukeka gwae agati ya bhanu, imbele chimwi ya Yesu.
20 Da Yesu ya ga bangaskiyarsu, sai ya ce, “Saurayi, an gafarta maka zunubanka.”
Nalola elikilisha lyebhwe, Yesu naikati,”Musani, ebhibhibhi bhyao wasasilwa.”
21 Farisiyawa da malaman dokoki suka fara yin tunani a zukatansu, “Wane ne wannan mutum da yake saɓo haka? Wa zai iya gafarta zunubai, in ba Allah kaɗai ba?”
Abhandiki na Mafalisayo nibhamba okubhusha elyo, nibhaikati,”Unu niga unu kaika ejokufuma? Niga unu katula okusasila ebhibhibhi tali ni Nyamuanga wenyele?”
22 Yesu ya san abin da suke tunani, sai ya yi tambaya ya ce, “Don me kuke tunanin waɗannan abubuwa a zukatanku?
Tali Yesu, aliga amenyele chinu bheganilishaga, abhasubhishe naikati,”Kulwaki omubhushanya linu mumiyo jemwe?
23 Wanne ya fi sauƙi, a ce, ‘An gafarta maka zunubanka,’ ko kuma a ce, ‘Tashi, ka yi tafiya’?
Niki chinu chili bhwangu okwaikati,'Ebhibhibhi bhya bhyasasilwa' angu okwaikati imelegulu ulibhate?
24 Amma domin ku san cewa Ɗan Mutum yana da iko a duniya ya gafarta zunubai.” Sai ya ce wa shanyayyen, “Na ce maka, tashi, ɗauki tabarmarka ka tafi gida.”
Tali mumenye ati Omwana wa Adamu ali no bhutulo muchalo obhwokusasila ebhibhibhi, Enikubhwila awe, Imuka, gega omukeka gwao ugende ika ewao.”
25 Nan da nan, ya tashi tsaye a gabansu, ya ɗauki tabarmar da yake kwance a kai, ya tafi gida, yana yabon Allah.
Omwanya ogwogwo nemuka imbele yebhwe nagega omukeka gwae gunu aliga amamiye. Neya nasubha ikewae namukusha Nyamuanga.
26 Kowa ya yi mamaki, ya kuma yabi Allah. Suka cika da tsoro, suna cewa, “Mun ga abubuwan banmamaki yau.”
Bhuli munu alugusibhwe na nibhamukuya Nyamuanga. Bhejuhye no bhubha, nibhaikati,”Chalola ganu galiga kulugusha lelo.”
27 Bayan wannan, sai Yesu ya fita, ya ga wani mai karɓar haraji, mai suna Lawi, yana zaune a wurin da ake karɓar haraji. Yesu ya ce masa, “Bi ni.”
Gejile galabhao magagambo ago, Yesu asokeleyo namulola omutobhesha wo bhushulu unu atogwaga Lawi enyanjile anu bhatobhesishaga likodi. Namubhwilati,”Ndubha”
28 Sai Lawi ya tashi, ya bar kome da kome, ya bi shi.
Kulwejo Lawi nemuka namulubha, nasiga bhuli chinu inyuma.
29 Sai Lawi ya shirya wa Yesu wani babban liyafa a gidansa. Wani babban taron na masu karɓar haraji, tare da waɗansu suna cin abinci tare da su.
Neya Lawi nakola ikewae obhugenyi bhunene ingulu ya Yesu. Bhaliga bhalio abhatobhesha bho bhushulu bhamfu eyo na bhanu bhamfu bhanu bhaliga bhenyanjile kumeja nibhalya amwi nabho.
30 Amma Farisiyawa da malaman dokokin da suke a ƙungiyarsu, suka yi wa almajiransa gunaguni, suna cewa, “Don me kuke ci, kuke sha tare da masu karɓar haraji da masu zunubi?”
Tali Amafalisayo na bhandiki bhebhwe bhaliga nibhabhafwimbila abheigisibhwa, nibhaikati,”Kulwaki omulya no kunywa na bhatobhesha bho bhushulu na bhanu bhwe ebhibhibhi?”
31 Yesu ya amsa musu ya ce, “Ai, masu lafiya ba sa bukatar likita, sai dai marasa lafiya.
Yesu nabhasubhyati, “Abhanu bhanu bhali bhaanga bhatakwenda mulagusi, nibhanwila abhalwala nibho abhenda omulagusi.
32 Ban zo don in kira masu adalci ba, sai dai masu zunubi zuwa ga tuba.”
Nitejile okubhabhilikila abhalengelesi bhabhone okuta, tali abhebhibhi bhabhone okuta.”
33 Suka ce masa, “Almajiran Yohanna sukan yi azumi da addu’a, haka ma almajiran Farisiyawa, amma naka sai ci da sha.”
Nibhamubhwilati, “Abheigisibhwa bha Yowana mala kamfu abhasibha no kusabhwa, na abheigisibhwa bha Bhafalisayo bhona abhakola kutyo, Tali abheeigisibhwa bhao abhalya no kunywa.”
34 Yesu ya amsa ya ce, “Za ku iya sa abokan ango yin azumi yayinda yake tare da su?
Yesu nabhabhwilati, “Eitulikana omunu wonawona akabhakola bhanu bhajiye mubhulegesi bhwo Mutwasi okusibha Omutwasi achalio nabhwo?
35 Amma lokaci yana zuwa, da za a ɗauke ango daga gare su. A waɗancan kwanakin ne za su yi azumi.”
Tali jinsiku ejija anu Omutwasi alasokao agati yebhwe, niwo kunsiku ejo abhasibha.”
36 Sai ya faɗa musu wannan misali ya ce, “Ba wanda yakan yage ƙyalle daga sabuwar riga ya yi wa tsohuwar riga faci. In ya yi haka, zai yage sabuwar rigar, kuma facin daga sabuwar ba zai dace da tsohuwar rigar ba.
Neya Yesu naloma nabho kwe bhijejekanyo.”Atalio unu katemula ingubho inyaya natula kungubho ya kala. Na akakola kutyo, katemula ingubho inyaya, nechibhutu echiyaya okusoka ku ngubho inyaya chiteyile okuta kungubho ya kala.
37 Kuma ba wanda yakan zuba sabon ruwan inabi a cikin tsofaffin salkuna. In ya yi haka, sabon ruwan inabi zai farfashe salkunan, ruwan inabin yă zube, salkunan kuma su lalace.
Nakulwejo atalio munu unu katao idivai inyaya mubhunu ebhikokolo. Na akakola kutyo, idivayi inyaya eifumula echinu echo, na idivayi niitika, nebhinu nibhinyamuka.
38 A’a, sai dai a zuba sabon ruwan inabi a sababbin salkuna.
Tali idivayi inyaya nibhusibhusi bhaitule mubhinu bhyekisi.
39 Kuma ba wanda yakan so shan sabon ruwan inabi bayan ya sha tsohon, don yakan ce, ‘Ai, tsohon ya fi kyau.’”
Na atalio munu anywee idivayi ya kala, unu atakwenda inyaya, kwainsonga kaikati,”Eyakala ni kis

< Luka 5 >