< Luka 3 >

1 A shekara ta goma sha biyar ta mulkin Kaisar Tiberiyus, a lokacin Buntus Bilatus ne gwamnar Yahudiya, Hiridus kuma yana sarautar Galili, ɗan’uwansa Filibus yana sarautar Ituriya da Tarakunitis, Lisaniyas kuma yana sarautar Abiline.
Henu, mu mwaka ghwa kumi na tano bhwa utawala bhwa Kaisari Tiberia, wakati Pontio Pilato ajhe gavana ghwa Uyahudi, Herode ajhele mbaha ghwa mkoa ghwa Galilaya, ni Filipo ndogomunu ajhele mbaha ghwa mkoa bhwa Iturea ni Trakoniti, ni Lisania ajhele mbaha ghwa mkoa bhwa Abilene,
2 A lokacin ne Annas da Kayifas suke manyan firistoci. Sai maganar Allah ta zo wa Yohanna, ɗan Zakariya a hamada.
ni bhwakati bhwa ukuhani mbaha bhwa Anasi ni Kayafa, Lilobhi lya k'yara lyan'hidili Yohana mwana ghwa Zakaria, jangwani.
3 Ya zaga dukan ƙasar da take kewaye da Urdun, yana wa’azin baftismar tuba don gafarar zunubai.
Asafiri mu mkoa bhuoha kusyongoka kiholo Yorodani, akihubiri bhubatisu bhwa toba kwandabha jha msamaha bhwa dhambi.
4 Kamar yadda yake a rubuce a littafin annabi Ishaya. “Muryar mai kira a hamada, ‘Ku shirya wa Ubangiji hanya, ku miƙe hanyoyi dominsa.
Kama kya jhilembibhu mu kitabu kya malobhi gha nabii Isaya, “sauti jha munu jha ajhe munyika,” Mujhitengenesiajhi tayari njela jha Bwana, mughatengenesiajhi mapito gha muene ghaghanyokili.
5 Za a cike kowane kwari, a farfashe kowane dutse da kowane tudu. Za a miƙe hanyoyin da suka karkace, a gyaggyara hanyoyi masu gargaɗa su zama sumul.
Kila libondi libeta kujasibhwa, kila kid'onda fibeta kusawazishibhwa, barabara syasibedeme sibeta kunyosibhwa, ni njela sya siparasibhu sibetakulainishibhwa.
6 Dukan’yan Adam kuwa za su ga ceton Allah!’”
Bhanu bhoha bhibetakubhubhona wokovu bhwa K'yara.”
7 Yohanna ya ce wa taron da suke zuwa domin yă yi musu baftisma, “Ku macizai! Wa ya gargaɗe ku, ku guje wa fushin nan mai zuwa?
Efyo, Yohana akabhajobhela makutano mabhajha gha bhanu bhabhan'hidili bhabhwesiajhi kubatisibhwa ni muene, “Muenga uzao bhwa lijhoka bhenye sumu, niani abhaonyili kujhijumba gadhabu jhajhihida?
8 Ku yi ayyukan da suka dace da tuba. Kada ma ku yi tunani za ku iya ce wa kanku, ‘Ai, muna da mahaifinmu Ibrahim.’ Ina gaya muku cewa daga cikin duwatsun nan Allah zai iya tā da’ya’ya wa Ibrahim.
Muhogolayi matunda ghaghiyendana ni toba, na musijhendi kujobha mgati mwa jhomu, “Tujhe ni Ibrahimu ambajhe Dadi jhitu kwa ndabha nikabhajobhela jha kujha k'yara ibhwesya kunjinulila Ibrahimu bhana hata kutokana ni maganga agha.
9 An riga an sa bakin gatari a gindin itatuwa, kuma duk itacen da bai ba da’ya’ya masu kyau ba, za a sare shi a jefa cikin wuta.”
Tayari libhagu limelikubhekibhwa mu mzizi bhwa libehe. Efyo, khila libehe lya lihogolalepi matunda manofu, lidumulibhwa ni kutaghibhwa mu muoto.
10 Sai taron suka tambaye shi, suka ce “Me za mu yi ke nan?”
Kisha bhanu mu makutano bhan'tokili bhakajobha, “Henu twilondeka tukheta bhuli?”
11 Ya amsa ya ce, “Ya kamata, mutumin da yake da riguna biyu, yă raba da wanda ba shi da riga, mai abinci kuma yă yi haka.”
Ajibili ni kujobhoha, “Kama munu ajhe ni kanzu sibhele jhilondeka ampelayi kanzu jhimonga jhinu jha adulili, na ambajhe ajhe ni kyakulya na abhombayi mebhu.”
12 Masu karɓar haraji ma suka zo, domin a yi musu baftisma. Suka yi tambaya, suka ce “Malam, me ya kamata mu yi?”
Kisha baadhi jha bhatoza ushuru bhahidili kabhele kubhatisibhwa, na bhan'jobhili, “Mwalimu twilondeka kubhomba kiki?
13 Ya ce musu, “Kada ku karɓa fiye da abin da aka ce a karɓa.”
Akabhajobhela, “musikusanyi hela nisu kuliko kya mwilondeka kubhonganiya.”
14 Sai waɗansu sojoji suka tambaye shi, “Mu fa? Me ya kamata mu yi?” Sai ya amsa ya ce, “Kada ku ƙwace kuɗin mutane, kada kuma ku yi shaidar ƙarya. Ku yi haƙuri da abin da ake biyanku.”
Baadhi jha maaskari kabhele bhakan'kota bhakajobha, “Ni teta je? Twilondeka tuketajhi kiki?” Akabhajobhela, “Musitoli hela kwa munu jhejhioha kwa nghofu, na musin'tuhumu munu jhejhioha kwa udesi. Muridhikayi kwa mishahara jhinu.”
15 Mutane suka zuba ido, suna kuma tunani a zuciyarsu, ko Yohanna ne Kiristi wanda ake sauraron zuwansa.
Henu, kwa kujha bhanu bhajhele ni shauku jha kundendela Kristo jhaibeta kuhida, khila mmonga akajhaibhwasya mu muoyo bhwa muene kuhusu Yohana kama muene ndo kristo.
16 Yohanna ya amsa musu duka ya ce, “Ina muku baftisma da ruwa. Amma wani wanda ya fi ni iko yana zuwa, ban ma isa in kunce igiyar takalmansa ba. Shi zai yi muku baftisma da Ruhu Mai Tsarki da wuta kuma.
Yohana ajibili ni kubhajobhela bhoha, “Nene nikabhabatisya muenga kwa masi, lakini ajhe mmonga jhaihida ambajhe muene ajhe ni nghofu kuliko nene, na nilondeka lepi hata kuhobhosya mighojhi jha filatu fya muene. Ibeta kubhabatisya muenga kwa Roho mtakatifu ni kwa muoto.
17 Matankaɗinsa yana a hannunsa don yă tankaɗe sussukarsa ya kuma tattara alkama cikin rumbunsa, amma zai ƙone yayin da wutar da ba a iya kashewa.”
Pepeto lya muene lijhele mumabhoko gha muene bhwa kupepetela ngano ni kujhibhonganiya ngano mu ghala lya muene. Lakini, ibeta kughateketesya makapi kwa muoto ambabho bhwibhwesya lepi kusimika.
18 Da kalmomi masu yawa Yohanna ya yi wa mutane gargaɗi, ya kuma yi musu wa’azin bishara.
Kwa maonyo ghangi ghamehele kabhele, ahubiri habari jhinofu kwa bhanu.
19 Amma da Yohanna ya tsawata wa Hiridus mai mulki saboda Hiridiyas, matar ɗan’uwansa, da kuma dukan sauran mugayen abubuwan da ya yi,
Yohana an'kemili kabhele Herode mbaha ghwa mkoa kwa kun'gega Herodia, n'dala ghwa ndongo munu ni kwa maovu ghangi ghamehele ambagho Herode aghabhombili.
20 Hiridus dai ya ƙara ɓata al’amarin. Ya sa a kulle Yohanna a kurkuku.
Lakini baadajhe Herode abhombili uovu bhongi bhubhibhi sana. An'kongili Yohana muligereza.
21 Sa’ad da ake wa dukan mutane baftisma, sai aka yi wa Yesu shi ma. Da yana cikin addu’a, sai sama ya buɗe,
Kisha jhatokili kwamba, wakati bhanu bhoha bhibatisibhwa ni Yohana, ni muene Yesu abatisibhu kabhele. Wakati bho isoka, mbingu syafunguiki.
22 Ruhu Mai Tsarki kuma ya sauko masa a wata siffa, kamar kurciya. Sai murya ta fito daga sama, ta ce, “Kai ne Ɗana, wanda nake ƙauna, kai ne kuma kana faranta mini zuciya ƙwarai.”
Roho mtakatifu akaselela panani pa muene kwa mfano ghwa kiwiliwili kama njebha, wakati bhobhuobhu sauti ikahida kuhomela kumbinguni jhajobhili, “Bhebhe ghwa mwanabhangu mpendwa. Nipendesibhu sana ni bhebhe.”
23 To, Yesu kansa yana da shekaru kusan talatin da haihuwa sa’ad da ya fara aikinsa. An ɗauka shi ɗan Yusuf ne, ɗan Heli,
Henu Yesu muene, bhoajhandi kufundisya, ajhele ni umri upatao miaka thelathini. Ajhele mwana (kama kyajhejobhibhu) ghwa Yusufu, mwana ghwa Eli,
24 ɗan Mattat, ɗan Lawi, ɗan Melki, ɗan Yannai, ɗan Yusuf,
Mwana ghwa Mathati, mwana ghwa Lawi, mwana ghwa Melki, mwana ghwa Yana, mwana ghwa Yusufu,
25 ɗan Mattatiyas, ɗan Amos, ɗan Nahum, ɗan Esli, ɗan Naggai,
mwana ghwa Matathia, mwana ghwa Amosi, mwana ghwa Nuhumu, mwana ghwa Esli, mwana ghwa Nagai,
26 ɗan Ma’at, ɗan Mattatiyas, ɗan Semeyin, ɗan Yosek, ɗan Yoda,
mwana ghwa Maati, mwana ghwa Matathia, mwana ghwa Semeini, mwana ghwa Yusufu, mwana ghwa Yuda,
27 ɗan Yowanan, ɗan Resa, ɗan Zerubbabel, ɗan Sheyaltiyel, ɗan Neri,
mwana ghwa Yoanani, mwana ghwa Resa, mwana ghwa Zerubabeli, mwana ghwa Shealtieli, mwana ghwa Neri,
28 ɗan Melki, ɗan Addi, ɗan Kosam, ɗan Elmadam, ɗan Er,
mwana ghwa Melki, mwana ghwa Adi, mwana ghwa kosamu, mwana ghwa Elmadamu, mwana ghwa Eri,
29 ɗan Yoshuwa, ɗan Eliyezer, ɗan Yorim, ɗan Mattat, ɗan Lawi,
mwana ghwa Yoshua, mwana ghwa Eliezeri, mwana ghwa Yorimu, mwana ghwa Matathi, mwana ghwa Lawi,
30 ɗan Simeyon, ɗan Yahuda, ɗan Yusuf, ɗan Yonam, ɗan Eliyakim,
mwana ghwa Simeoni, mwana ghwa Yuda, mwana ghwa Yusufu, mwana ghwa Yonamu, mwana ghwa Eliyakimu,
31 ɗan Meleya, ɗan Menna, ɗan Mattata, ɗan Natan, ɗan Dawuda,
mwana ghwa Melea, mwana ghwa Mena, mwana ghwa Nathani, mwana ghwa Daudi,
32 ɗan Yesse, ɗan Obed, ɗan Bowaz, ɗan Salmon, ɗan Nashon,
mwana ghwa Yese, mwana ghwa Obedi, mwana ghwa Boazi, mwana ghwa Salmoni, mwana ghwa Nashoni,
33 ɗan Amminadab, ɗan Ram, ɗan Hezron, ɗan Ferez, ɗan Yahuda,
mwana ghwa Abinadabu, mwana ghwa Aramu, mwana ghwa Hesroni, mwana ghwa Peresi, mwana ghwa Yuda,
34 ɗan Yaƙub, ɗan Ishaku, ɗan Ibrahim, ɗan Tera, ɗan Nahor,
mwana ghwa Yakobo, mwana ghwa Isaka, mwana ghwa Ibrahimu, mwana ghwa Tera, mwana ghwa Nahori,
35 ɗan Serug, ɗan Reyu, ɗan Feleg, ɗan Eber, ɗan Sala,
mwana ghwa Seruig, mwana ghwa Ragau, mwana ghwa Pelegi, mwana ghwa Eberi, mwana ghwa Sala,
36 ɗan Kainan, ɗan Arfakshad, ɗan Shem, ɗan Nuhu, ɗan Lamek,
mwana ghwa Kenani, mwana ghwa Arfaksadi, mwana ghwa Shemu, mwana ghwa Nuhu, mwana ghwa Lameki,
37 ɗan Metusela, ɗan Enok, ɗan Yared, ɗan Mahalalel, ɗan Kainan,
mwana ghwa Methusela, mwana ghwa Henoko, mwana ghwa Yaredi, mwana ghwa Mahalalei, mwana ghwa Kenani,
38 ɗan Enosh, ɗan Shitu, ɗan Adamu, ɗan Allah.
mwana ghwa Enoshi, mwana ghwa Sethi mwana ghwa Adamu, mwana ghwa k'yara.

< Luka 3 >