< Luka 21 >

1 Da Yesu ya ɗaga ido, sai ya ga waɗansu masu arziki suna sa baikonsu a ma’ajin haikalin.
Yeso maveni aje ma iri anu imumu itari adesa wa isi ikirfi iweme ahira u isome.
2 Ya kuma ga wata gwauruwa matalauciya, ta saka anini biyu.
Ma iri ure unee unu zatu nee uruma ma wuna munini muni mure anyimo me.
3 Sai ya ce, “Gaskiya ina faɗa muku, wacce nan gwauruwa matalauciya ta sa fiye da dukan sauran.
Ba magu, “Kadure in boo shi, unee unu zatu nee uruma ugemu ma wuna imum me sa iteki iwe me vat uwe.
4 Dukan mutanen nan sun ba da baikonsu daga cikin arzikinsu ne, amma ita daga cikin talaucinta, ta saka duk abin da take da shi na rayuwa.”
Vat anu aginome wa nya anyimo imun igebesa wa wa zini. Me unee ugeme sa ma zome unu rumaba, anyimo udira umeme ma nya vat imum igebesa ma ma zini u ciki umeme”.
5 Waɗansu daga cikin almajiransa, suka fara magana a kan yadda aka yi wa haikalin ado da duwatsu masu kyau, da kuma kyautai da aka keɓe wa Allah. Amma Yesu ya ce,
Kasi aye sa wa boo abanga udenge Asere, kasi sa abara uni inu yaba ina po ahuma mi ikirfa sa a nyiza, Magu,
6 “Wannan abin da kuke kallo a nan, lokaci yana zuwa da ba za a bar wani dutse a kan wani dutse ba. Kowannensu, za a rushe shi.”
Ahira imumu iginome sa Ihira, uwui u eze sa nipo nizomi ni inde sa nidi cukuno Aseseri uroni sada tuburko mini adezi ba.
7 Suka tambaye shi suka ce, “Malam, yaushe waɗannan za su faru? Kuma wace alama za tă nuna cewa suna dab da faruwa?”
Ba wa iki me, agi, “Unudungara, unu maya uni adi wuzi imumu iginome? Nyanini tidi iri ubata uya uni aku tubi.
8 Ya amsa ya ce, “Ku lura, kada ku kuma a ruɗe ku. Gama da yawa za su zo a cikin sunana, suna cewa, ‘Ai, ni ne shi,’ da kuma, ‘Lokaci ya yi kusa.’ Kada ku bi su.
Yeso makabirka, “Wuzani Seki kati uye ma rangishi. Anu gbardang wadi ē anyimo niza num wagusi, 'mimani mē, 'anime', uganiya wa aye mamu kati itarsi we.
9 Sa’ad da kuka ji labarin yaƙe-yaƙe, da juye juyen mulki, kada ku tsorota. Dole ne waɗannan abubuwa su fara faruwa, amma ƙarshen ba zai zo nan da nan ba.”
Ingi ya kunna abanga ani kono nan tikara, kati i wu zabut ba, doli ni imumu iginome i wuzi ani, ibinani ida ayeme debe-debe anime ba”.
10 Sai ya ce musu, “Al’umma za tă tasar wa al’umma, mulki zai tasar wa mulki.
Ma gun we, “Anu wadi yeze anu, Tigomo tidi yeze a tigomo.
11 Za a yi manyan girgizar ƙasa, da yunwa, da annoba a wurare dabam-dabam, da kuma abubuwa masu bantsoro, da manyan alamu daga sama.
Adi wuzi tiwiri ta dizi, ati hira sassas adi kuri awuzi ikomo nan imum iburi ani weme.
12 “Amma kafin duk abubuwa nan, za a kama ku a tsananta muku. Za a kai ku majami’u, da kurkuku. Za a kuma kai ku gaban sarakuna da gwamnoni, kuma dukan waɗannan saboda sunana.
Ingi imum igino vat adi wuzi, wadi mekishi, wa nya shi tetene, wa nya shi ati denge ta Asere nan ti hira ti ukursoso anu, wade ēn shi aje a gomo na magumna barki nizanum.
13 Wannan zai sa ku zama shaidu a gare su.
Idi cukuno shi unaa u bezizi.
14 Amma ku yi ƙuduri, wato, ku shirya zuciyarku, a kan ba za ku damu ba kafin lokacin, game da yadda za ku kāre kanku.
Barki anime barkani iriba ishi me barkani unā sa idi kabirka.
15 Gama zan ba ku kalmomi, da hikima waɗanda ba ko ɗaya daga cikin maƙiyanku, za su iya tsayayya da ku, ko su ƙaryata.
Mi, indi nya shi teze nan ugamirka, sa vat anu ishina ishi me wada ke wa tunno wa gun shi izin macicu ba.
16 Har iyayenku, da’yan’uwanku maza, da danginku, da abokanku ma, duk za su bashe ku, su kuma kashe waɗansunku.
Nan anu yoza, nan ni henu, nan nikura nan a roni wadi gā shi wa huzi ayeshime.
17 Duk mutane za su ƙi ku saboda ni.
Konda avi madi game shi barki niza num.
18 Amma ko gashi ɗaya na kanku, ba zai hallaka ba.
Ko nice ni nide nishi ni da wonoba.
19 Ta wurin tsayawa da ƙarfi, za ku sami rai.
Anyimo iriba ishew idi uri muriba mushi.
20 “In kuka ga mayaƙa sun kewaye Urushalima, za ku sani rushewarta ya yi kusa.
Ingi ya ira Urishalima ana nikara mini kono wa kete uni, i rusa urizo unini wa aye.
21 A lokacin nan, bari waɗanda suke Yahudiya, su gudu zuwa cikin duwatsu. Bari waɗanda suke cikin birnin kuma su fita, bari kuma waɗanda suke ƙauye kada su shiga birnin.
An desa wazi mayahudawa wa sumi uhana uzalan, m an desa wa rā ati anipin wa dusa, kati a ceki adesa wa rā amupin mu cincin wa ribe.
22 Gama wannan shi ne lokacin hukunci, saboda a cika duk abin da aka rubuta.
Ti wui tiginome ti ugarziza tini, barki vat imum be sa aye Heke i myinca.
23 Zai zama abin kaito ga mata masu ciki, da mata masu renon’ya’ya, a waɗancan kwanakin! Za a yi baƙin ciki mai tsanani a ƙasar, da kuma fushi mai tsanani a kan mutanen nan.
Shi be shi ana ti puro nan adesa wa hamza ahana a ti yē tiginome,
24 Za a kashe su da takobi, a kuma ɗauke su’yan kurkuku, zuwa dukan al’ummai. Al’ummai za su tattaka Urushalima, har sai lokacin Al’ummai ya cika.
Wadi rizi ufenfan uni gbinang adi ha inwe anyimo ni rere vat ama-nyanga anu zatu tarsa Asere wadi mari Urishalima, u hana uganiya uweme u mynica.
25 “Za a yi alamu a cikin rana, da cikin wata, da cikin taurari. A duniya, al’ummai za su yi baƙin ciki, su kuma rikice don tsoro, saboda ruri da kuma tafasar teku.
Idi iri U iso abanga anyimo uwui nan upe nan iwirang. U nē anu zatu tarsa Asere wadi si nirere, wadi wu hu barki ugumuzo u raba udang nan ibarka imei.
26 Mutane za su suma don tsoro, za su kuma yi fargaba, a kan abin da yake zuwa a bisan duniya, gama za a girgiza duniyar taurarin sararin sama.
Anu wadi wi wa zumi barki biyau nan u gamara abanga imum igesa idi kem unē, adi zuruko ubari Aseseri.
27 A lokacin ne za su ga Ɗan Mutum yana zuwa cikin girgije, da iko, da ɗaukaka mai girma.
Idi ku iri vana unu ma eze anyimo amagaji mari unu bari ninonzo gbardang.
28 Sa’ad da waɗannan abubuwa sun fara faruwa, ku tashi tsaye, ku ɗaga kawunanku, domin fansarku yana matsowa kusa.”
Vat uganiya sa imum iginome ya tuba utubsa, hira, tunni, I venki aceshi asseseri, barki ubura ushi wa aye mamu.
29 Sai ya gaya musu wannan misali ya ce, “Ku dubi itacen ɓaure da dukan itatuwa.
Yeso ma nya ubata, “Irani utiti upom, nan matiti vat.
30 A duk lokacin da sun fara fitar da ganye, za ku gani da kanku, ku san cewa, damina ta yi kusa.
Uganiya sa wa tuba utirso, idi iri ina ce ashi me bi kwugba ba aye mamu,
31 Haka ma, in kuka ga waɗannan abubuwa suna faruwa, ku sani mulkin Allah ya yi kusa.
Ane ani, ingi ya ira imumu igino me izini wuza irusi tigomo ta Asere ta biki.
32 “Gaskiya nake gaya muku, ba shakka, wannan zamani ba zai shuɗe ba, sai dukan waɗannan abubuwa sun cika.
Kadure in boo shi, uge uneme uda maraba, adi wuzi vat imumu igeme.
33 Sama da ƙasa za su shuɗe, amma kalmomina ba za su taɓa shuɗewa ba.
Aseseri nan adizi adi aki, Tize tum tida tida akaba.
34 “Ku lura fa don kada son jin daɗi na banza, da shaye-shaye, da damuwa na rayuwa su rinjayi zuciyarku, har ranar ta auko muku ba tsammani kamar tarko.
Hirani cece ashi, kati i noki mu riba mushi unu gamara abanga une nan bisiza siza nan ubasa utize uti cukum. Uwui u eze udi mukurkan duru.
35 Gama za tă zo a kan kowa da yake kan dukan duniya.
Kasi imumu imesi, udi ē ahira akonda avi sa ma vengize a muhenu mu unee.
36 Ku yi tsaro kullum, ku yi addu’a don ku iya kuɓuta daga dukan waɗannan abubuwa da suke kusan faruwa, don ku iya tsayawa a gaban Ɗan Mutum.”
Cukononi uni rusa koya uganiya, in biringara barki i kem ni kara nu cika vat imumu iginome sa idi ē, kasi sa idi tunno aje uvana unū.
37 Kowace rana, Yesu yakan je haikalin ya yi koyarwa, da kowace yamma kuma, ya je ya kwana a kan tudun da ake kira Dutsen Zaitun.
Unu wui mazi unu dungara anyimo udenge Asere, vat niye maka dusa anipo sa agusan ni uzaitun.
38 Da sassafe kuma, dukan mutanen suka zo haikalin, don su saurare shi.
Vat anu waka dingi uhaza ahira ame nisisizo barki wa kunna me udenge Asere.

< Luka 21 >