< Luka 17 >

1 Yesu ya ce wa almajiransa, “Dole ne a sami abubuwan da suke sa mutane su yi zunubi, amma kaiton mutumin nan wanda suke zuwa ta wurinsa.
Yesu akabhajobhela bhanafunzi bha muene, “mambo ghabhisababisha bhanu bhabhombayi dhambi ghilondeka lepi kuhomela, lakini ole wake jha isababisya!
2 Gwamma a ɗaura dutsen niƙa a wuyansa, a jefa shi cikin teku, da ya sa ɗaya daga cikin ƙananan yaran nan ya yi zunubi.
Ngajhijhele heri munu ojhu ngaafungibhu ligenga lya lilopa lya kusyaghila pa n'singu ni kutaghibhwa mu bahari kuliko kumbomba mmonga ghwa abha bhadebe akhetayi dhambi.
3 Saboda haka, ku lura da kanku. “In ɗan’uwanka ya yi zunubi, ka kwaɓe shi. In ya tuba, ka gafarta masa.
Mukilendayi. Kama ndongo bhu akukosili umwonyayi, na akutubuajhi msameajhi.
4 In ya yi maka laifi sau bakwai a rana ɗaya, ya kuma dawo sau bakwai ɗin a wurinka, yana cewa, ‘Na tuba,’ sai ka gafarta masa.”
Kama akukosili mara saba kwa ligono limonga akahida kwa bhebhe ijobha, 'nitubu,' m'sameajhi!”
5 Sai manzannin suka ce wa Ubangiji, “Ka ƙara mana bangaskiya!”
Mitume bha muene bhakan'jobhela Bwana, “Tujhongeselayi imani jha jhotu.”
6 Ya amsa musu ya ce, “In kuna da bangaskiya da take ƙanƙani kamar ƙwayar mustad, kuna iya ce wa wannan itacen durumi, ‘Ka tumɓuke daga nan, ka dasu a cikin teku.’ Zai kuwa yi muku biyayya.
Bwana akajobha, “Kama ngamujha ni imani kama punje jha haradarii, ngamubhwesi kuujobhela libehe e'le lya mkuyu, 'dupukayi na ukamelayi mu bahari,' nibhwene ngaubhatiili.
7 “In ɗaya a cikinku yana da bawa, wanda yake masa noma, ko kiwon tumaki, da dawowar bawan daga gonar, ai, ba zai ce masa, ‘Ka zo nan, ka zauna, ka ci abinci ba’?
Lakini niani miongoni mwa muenga, ambajhe ajhe ni mtumishi jhailema n'gonda au jhaidima kondoo, ibeta kun'jobhela akerukayi kun'gonda hidayi manyata na utamayi uliajhi kyakulya?
8 Ashe, ba zai ce masa, ‘Ka shirya mini abincin yamma, ka shirya ka yi mini hidima domin in ci in sha, bayan haka kana iya ci, ka kuma sha ba’?
Je ibeta lepi kun'jobhela niandalilaiji kyakulya niliajhi, na ukikongayi mkanda na unitumikilayi mpaka panibeta kumala kulya ni kunywa. Baada jha apo wibeta kulya ni kunywa?
9 Shin, zai gode wa bawan don yă yi aikin da aka ce ya yi ne?
Ibeta lepi kumbombesya mtumishi ojhu kwandabha atimisi ghala gha an'jobhili?
10 Haka ku ma, bayan kun yi duk abin da aka ce muku ku yi, ya kamata ku ce, ‘Mu bayi ne marasa cancanta, mun dai yi aikinmu ne kaɗai.’”
Mebhu ni muenga mkabhombayi gha mlaghisibhu mjobhayi 'Tete twe bhatumishi twetukastahili lepi. Tubhombi tu ghala ghaghalondekeghe kubhombeka.'
11 Yesu yana kan hanyarsa zuwa Urushalima, sai ya bi takan iyakar Samariya da Galili.
Jhatokili kwamba bho isafiri kulota Yerusalemu, a'petili mpakani mwa Samaria ni Galilaya.
12 Da zai shiga wani ƙauye, sai maza goma da suke da kuturta suka sadu da shi. Suka tsaya da nesa,
Bhoijhingili mu kijiji kimonga, okhu abhonene ni bhanu kumi bhabhajhele ni ukoma. Bhakajhema patali
13 suka yi kira da babbar murya, suka ce, “Yesu, Ubangiji, ka ji tausayinmu!”
Bhakapwesya sauti bhakajobha “Yesu, Bwana tuhurumilayi.”
14 Da ya gan su sai ya ce, “Ku je ku nuna kanku ga firistoci.” Suna kan hanyar tafiya sai suka tsabtacce.
Bho abhabhwene akabhajobhela, “Mulolayi mkakilesiajhi kwa makuhani.” na bhene bho bhilota bhatakasiki.
15 Da ɗayansu ya ga ya warke, sai ya koma, yana yabon Allah da babbar murya.
Mmonga ghwa bhene bho ambwene aponili, akakerebhuka kwa sauti mbaha akan'sifu K'yara.
16 Ya zo ya fāɗi a gaban Yesu, ya gode masa. Shi kuwa mutumin Samariya ne.
Akapiga magoti mu magolo gha Yesu akan'shukuru. Muene ajhele Msamaria.
17 Yesu ya yi tambaya ya ce, “Ba duka goma ne aka tsabtacce ba? Ina sauran taran?
Yesu ajibili, akajobha, “Je bhatakasikilepi bhoha kumi? bhajhendaku bhala bhamana tisa?
18 Ba wanda ya dawo don yă yabi Allah, sai dai wannan baƙon?”
Ajhelepi hata mmonga jhaabhonekene kukerebhuka ili kun'tukusya k'yara, isipokujha ojho n'hesya?”
19 Sai ya ce masa, “Tashi, ka yi tafiyarka, bangaskiyarka ta warkar da kai.”
Akan'jobhela, “Jhinukayi na alotayi imani jha jhobhi jhikuponyisi.”
20 Wata rana, Farisiyawa suka tambaye shi lokacin da mulkin Allah zai zo, Yesu ya amsa ya ce, “Ai, mulkin Allah ba takan zo ta wurin yin kallon ku ba.
Bho akotibhu ni Mafarisayo kujha ufalme bhwa K'yara bhwihida ndali, Yesu akabhajibu akajobha, “Ufalme bhwa K'yara sio khenu ambakyo kibhwesya kubhonekana.
21 Mutane kuma ba za su ce, ‘Ga shi nan,’ ko kuma, ‘Ga shi can’ ba, domin mulkin Allah yana cikinku ne.”
Wala bhanu bhibeta lepi kujobha, 'Langayi apa!' au, 'Langayi khola!' kwandabha ufalme bhwa K'yara ajhele mugati mwa jhomo.”
22 Sai ya ce wa almajiransa, “Lokaci yana zuwa da za ku yi marmarin ganin rana ɗaya cikin ranakun Ɗan Mutum, amma ba za ku gani ba.
Yesu akabhajobhela bhanafunzi bha muene, “Wakati wibeta kufika ambapo mwibeta kunoghela kujhibhona moja jha magono gha mwana ghwa Adamu, lakini mwibeta lepi kujhibhona.
23 Mutane za su ce muku, ‘Ga shi can!’ Ko kuma, ‘Ga shi nan!’ Kada ku yi hanzarin binsu.
Bhibeta kubhajobhela, 'Langayi, khola! Langayi apa!' Lakini msil'oti kulanga, wala kubhakhesya,
24 Gama Ɗan Mutum, a cikin ranarsa, zai zama kamar walƙiya da take walƙawa, da take kuma haskaka sararin sama, daga wannan kusurwa zuwa wancan kusurwa.
Kama umeme bhwa radi kya bhwimulika mu anga kubhwanjila lubhafu l'ongi hadi l'ongi. Mebhu hata mwana ghwa Adamu ibeta kujha mebhu mu ligono lya muene.
25 Amma da fari, dole yă sha wahaloli masu yawa, kuma mutanen zamanin nan su ƙi shi.
Lakini hoti jhibeta kulondeka kutesibhwa mu mambo ghamehele ni kubelibhwa ni kizazi ekhe.
26 “Daidai kamar yadda ya faru a zamanin Nuhu, haka zai zama a zamanin Ɗan Mutum.
Kama kyajhikajhele magono gha Nuhu, ndo kyajhibetakujha mu magono gha mwana ghwa Adamu.
27 Mutane suna ci, suna sha, suna aurayya, ana kuma ba da su ga aure, har ranar da Nuhu ya shiga jirgin. Sa’an nan ambaliyar ruwan ya sauka, ya hallaka su duka.
Bhalili, bhanywili, bhakagega ni kugegikibhwa mpaka ligono lela ambalyo Nuhu bho ajhingili mu safina ni gharika ikahida ni kubhaangamisya bhoha.
28 “Haka ma aka yi a zamanin Lot. Mutane suna ci, suna sha, suna saya, suna sayarwa, suna shuki, suna kuma gine-gine.
Ndo kyajhikajhele mu magono gha Lutu, bhalili, kunywa, bhagolili ni kuhemelesya, kulema na bhajengili.
29 Amma a ranar da Lot ya bar Sodom, sai aka yi ruwan wuta da farar wuta daga sama, aka hallaka su duka.
Lakini ligono lela Lutu bho abhokili Sodoma, jhatonyili fula jha muoto ni kiberiti kuhoma kumbinguni jhabhaangamisi bhoha.
30 “Daidai haka zai zama, a ranar da Ɗan Mutum zai bayyana.
Mebhu ndo kyajhibetakujha mu ligono lela lya mwana ghwa Adamu paibetakufunulibhwa.
31 A ranan nan, kada wanda yake kan rufin gidansa ya sauka don yă kwashe dukiyarsa da take cikin gidan. Haka ma duk wanda yake gona, kada yă koma don wani abu.
Ligono e'lu, usinduhusu jha ajhele padari jha nyumba aseleleyi kutola bidhaa sya muene mugati munyumba. Na usinduhusu jha ajhele kun'gonda kukerebhuka kunyumba.
32 Ku tuna fa da matar Lot!
Mkhombokajhi ghwa Lutu.
33 Duk wanda yake so ya ceci ransa, zai rasa shi, amma duk wanda ya rasa ransa, zai cece shi.
Jhejhioha jha ijaribu kughaokola maisha gha muene ibeta kughajhasya, lakini jhejhioha jha ibeta kujhesya maisha gha muene ibeta kughaokola.
34 Ina gaya muku, a daren nan, mutane biyu za su kasance a gado ɗaya, za a ɗauki ɗaya, a bar ɗayan.
Nikabhajobhela, kiru ekhu kibeta kujha ni bhanu bhabhele pa kitanda kimonga. Mmonga ibeta kujha ni jhongi ilekibhwa.
35 Mata biyu za su kasance suna niƙan hatsi tare, za a ɗauki ɗaya, a bar ɗayan.”
Kubetakujha ni bhadala bhabhele bhisyagha nafaka pamonga,
mmonga itolibhwa ni jhongi ilekibhwa.”
37 Suka tambaya, suka ce, “A ina ne, ya Ubangiji?” Ya ce musu, “Ai, inda gawa take, nan ne ungulai za su taru.”
Wakamwuliza, “Wapi, Mungu?” akabhajobhela, “Pale ulipo mzoga, ndipo tai hukusanyika kwa pamoja.”

< Luka 17 >