< Luka 15 >

1 Yanzu fa, masu karɓar haraji da “masu zunubi” duka suna taruwa don jin koyarwar Yesu.
A LAILA hele aku la io na la ka poe lunaauhau a pau, a me ka poe hewa e hoolohe ia ia.
2 Amma Farisiyawa da malaman dokoki suka yi gunaguni, suna cewa, “Wannan mutum yana karɓan ‘masu zunubi,’ kuma yana ci tare da su.”
A ohumu iho la ka poe Parisaio a me ka poe kakauolelo, i ae la, Ua hoolauna oia nei me ka poe hewa, a ua ai pu no hoi me lakou.
3 Sai Yesu ya faɗa musu wannan misali ya ce,
Olelo mai la oia i keia olelonane ia lakou, i mai la,
4 “In ɗayanku yana da tumaki ɗari, sa’an nan ɗayansu ta ɓace. Ashe, ba zai bar tasa’in da tara a fili ya je neman wadda ta ɓace, har sai ya same ta ba?
Owai ke kanaka iwaena o oukou he poe hipa kana hookahi haneri, a nalowale kekahi o lakou, aole anei ia i waiho aku i na hipa he kanaiwakumamaiwa ma ka waonahele, a imi aku i ka mea i nalowale a loaa ia ia ia?
5 In ya same ta, zai sa ta a kafaɗa da murna,
A loaa, alaila e kau ia ia ma kona poohiwi me ka olioli?
6 ya dawo gida. Sa’an nan zai kira abokansa da maƙwabtansa wuri ɗaya ya ce, ‘Ku taya ni murna, na sami tunkiyana da ta ɓata.’
A hiki mai ia i ka hale, houlunlu oia i na hoaaloha a me na hoalauna, me ka olelo ia lakou, E hauoli pu mai me au; no ka mea, ua loaa ia'u kuu wahi hipa i nalowale.
7 Ina gaya muku, haka za a yi murna sosai a sama, a kan mai zunubi guda ɗaya da ya tuba, fiye da masu adalci tasa’in da tara, waɗanda ba su bukatan tuba.
Ke olelo aku nei au ia oukou, ua oi aku ka olioli ma ka lani no ke kanaka hewa hookahi e mihi ana, mamua o na kanaka maikai he kanaiwakumamaiwa aole pono ia lakou ke mihi.
8 “Ko kuwa in wata mace tana da kuɗi na azurfa guda goma, sa’an nan ɗaya ya ɓata, ashe, ba za tă ƙuna fitila, ta share gidan, ta nema a hankali, har sai ta samu ba?
A owai la hoi ka wahine he mau hapawalu kana he umi, a i nalowale kekahi, aole ia e kuni i ke kukui a kahili i ka hale, a imi ikaika a loaa ia ia ia?
9 In ta same shi, sai ta kira ƙawayenta da maƙwabtanta wuri ɗaya, ta ce musu, ‘Ku taya ni murna, na sami kuɗina da ya ɓata.’
A loaa, e houluulu no ia i na hoaaloha a me na hoalauna, a olelo aku, E hauoli pu mai me au; no ka mea, ua loaa ia'u ka hapawalu i nalowale.
10 Haka, ina gaya muku, akwai murna a gaban mala’ikun Allah a kan mai zunubi guda ɗaya, da ya tuba.”
Pela hoi, ke olelo aku nei au ia oukou, He olioli no imua o ke alo o ko ke Akua poe anela i ke kanaka hewa hookahi e mihi ana.
11 Yesu ya ci gaba da cewa, “Akwai wani mutum wanda yake da’ya’ya biyu maza.
I mai la hoi ia, O kekahi kanaka elua ana keiki.
12 Ƙaramin ya ce wa mahaifinsu, ‘Baba, ba ni rabon gādona.’ Sai mahaifin ya raba musu dukiyarsa.
Olelo aku la ke kaikaina i kona makuakane, E ka makua, e haawi mai oe ia'u i ko'u puu o ka waiwai. A mahele iho la oia i ka waiwai no lana,
13 “Bayan’yan kwanaki, sai ƙaramin ɗan ya tattara kayansa duk, ya tashi ya tafi wata ƙasa mai nisa. A can, ya ɓatar da dukiyarsa duka a rayuwar banza.
Aole nui na la mahope iho houluulu mai ke keiki pokii i kana a pau, hele aku la ia i ka aina loihi aku: a malaila ia i hoomaunauna aku ai i kana waiwai e noho uhauha ana.
14 Bayan ya ɓatar da kome, sai ga muguwar yunwa a dukan ƙasar, har ya shiga rashi.
A hoopau aku la oia i kana a pau, nui aku la ka wi o kela aina, a nele iho la ia.
15 Sai ya je ya sami aiki a wurin wani mutumin ƙasar, wanda ya aike shi a gonakinsa, ya yi kiwon aladu.
Hele ae la hoi ia a hoopili aku me kekahi kamaaina o ua aina la: a hoouna ae la oia ia ia i kona mau aina e hanai puaa.
16 Ya yi marmarin cin dusan da aladun suke ci, amma ba wanda ya ba shi wani abu.
A e ake no ia e hoopiha i kona opu me na hua keratio a na puaa i ai ai, aole hoi mea nana i haawi ia ia.
17 “Da hankalinsa ya dawo, sai ya ce, ‘Kai, bayin mahaifina guda nawa ne, da suke da abinci fiye da isashe, ni kuma ina nan, zan mutu don yunwa!
A loaa oia ia ia iho, i iho la ia. He nui ka poe paaua a ko'u makuakane, he ai ka lakou e maona ai a koe aku, a e make ana hoi au i ka pololi!
18 Zan tashi in koma wurin mahaifina, in ce masa, “Baba, na yi wa sama, na kuma yi maka zunubi.
E ku au a e hele aku i kuu makuakane, a e olelo aku au ia ia, E kuu makua, ua hana hewa aku wau i ka lani a ia oe;
19 Ni ban isa a ƙara kira na ɗanka ba. Ka mai da ni kamar ɗaya daga cikin bayinka.”’
Aole au e pono ke kapa hou ia mai he keiki nau; e hoohalike mai oe ia'u me kekahi o kau poe paaua.
20 Sai ya tashi ya kama hanya ya koma wurin mahaifinsa. “Amma tun yana nesa, mahaifinsa ya hange shi. Tausayi kuma ya kama shi, sai ya tashi ya ruga da gudu wurinsa, ya rungume shi, ya yi masa sumba.
A en ae la ia a hele mai i kona makuakane: a ia ia i kahi loihi aku, ike aku la kona makuakane ia ia, hu ae la kona aloha, holo aku la ia, apo aku la i kona a-i, a honi aku la ia ia.
21 “Sai ɗan ya ce masa, ‘Baba, na yi wa sama, na kuma yi maka zunubi. Ni ban isa a ƙara kira na ɗanka ba.’
I mai la ke keiki ia ia, E ka makua, ua hana hewa aku wau i ka lani, a ia oe, aole e pono ke kapa hou ia mai he keiki nau.
22 “Amma mahaifin ya ce wa bayinsa, ‘Maza! Ku kawo riga mafi kyau ku sa masa. Ku sa zobe a yatsarsa, da takalma kuma a ƙafafunsa.
Aka, i aku la ka makua i kana mau kauwa, E lawe mai i ka aahu maikai loa, a e hoaahu ae ia ia; a e hookomo i ke komolima ma kona lima, a me na kamaa ma kona mau wawae;
23 Ku kawo ɗan saniya mai ƙiba ku yanka. Bari mu yi biki mu yi shagali.
A e lawe mai hoi i ke keiki bipi i kupaluia, e kalua; a e ai kakou me ka olioli;
24 Gama ɗan nan nawa, da ya mutu, amma yanzu yana da rai kuma. Da ya ɓata, amma yanzu an same shi.’ Sai suka fara shagali.
No ka mea, ua make keia keiki a'u, a na ola hou mai nei; nalowale aku la hoi ia, a ua loaa mai net A ahaaina iho la lakou me ka olioli.
25 “Yayinda ake haka, babban ɗan yana gona. Da ya zo kusa da gida, sai ya ji ana kiɗi ana rawa.
A o kana keiki hiapo, aia no ia ma ka waena; a i kona hele ana mai a kokoke i ka hale, lohe iho la ia i ka hula a me ka haa ana.
26 Sai ya kira ɗaya daga cikin bayin, ya tambaye shi abin da yake faruwa.
Kahea mai la ia i kekahi o ka poe kauwa, ninau mai la i ke ano o ia mau mea.
27 Bawan ya ce, ‘Ai, ɗan’uwanka ne ya dawo, shi ne mahaifinka ya yanka ɗan saniya mai ƙiba, gama ya yi murna ya karɓi ɗansa da ya dawo gida lafiyayye, ba abin da ya same shi.’
Hai aku la hoi oia ia ia, Ua hiki mai kou kaikaina; a ua kalua iho nei kou makuakane i ke keiki bipi i kupaluia, no ka mea, ua loaa mai nei oia ia ia e ola ana.
28 “Sai yayan ya yi fushi, ya ƙi shiga gida. Sai mahaifinsa ya fita ya roƙe shi.
Huhu iho la ia, aole i makemako e komo iloko. Nolai la i hele aku ai kona makuakane iwaho, a nonoi aku ia ia.
29 Amma ya amsa wa mahaifinsa ya ce, ‘Duba! Duk waɗannan shekaru, ina yin maka aiki kamar bawa, ban taɓa maka rashin biyayya ba. Duk da haka, ba ka taɓa ba ni ko ɗan akuya domin in yi shagali da abokaina ba.
Olelo mai la ia i kona makuakane, Eia hoi, he nui no neia mau makahiki a'u i malama aku ai ia oe, aole hoi au i hoohala iki i kau olelo; aole loa hoi oe i haawi mai i wahi keiki kao na'u e ahaaina olioli pu ai au me ko'u mau honaloha;
30 Amma da wannan ɗan naka, wanda ya ɓatar da dukiyarka a kan karuwai ya dawo, ka yanka masa ɗan saniya mai ƙiba!’
Aka hoi, i ka hoi ana mai o keia keiki au ka mea i hokai aku i kou waiwai me na wahine hookamakama, ua kalua koke no oe nana i ke keiki bipi i kupaluia.
31 “Sai mahaifin ya ce masa, ‘Ɗana, kullum kana nan tare da ni, kuma duk abin da nake da shi, naka ne.
A i aku la oia ia ia, E ka'u keiki, ua noho mau oe me au, a o na mea a pau a'u, o kau no ia.
32 Amma ya zama mana dole, mu yi shagali, mu yi murna, domin ɗan’uwan nan naka, da ya mutu, yanzu kuwa yana da rai, da ya ɓata, amma yanzu an same shi.’”
He mea pono no kakou e ahaaina olioli a me ka hauoli; no ka mea, o kou kaikaina nei, ua make no ia, a na ola hou mai nei; nalowale aku la ia, a ua loaa mai nei.

< Luka 15 >