< Luka 14 >

1 Wata ranar Asabbaci, da Yesu ya shiga gidan wani sanannen Bafarisiye don cin abinci, sai mutane suka zuba masa ido da kyau.
Cholngahni khat Yeshua nilhah an nedin Pharisee ho lamkai khat in'ah achen, chule miho chun phatah in avelhiuvin ahi.
2 A nan a gabansa kuwa akwai wani mutum mai ciwon kumburin ƙafa da hannu.
Hiche a chun mikhat, aban le akengho pom khat aumin ahi.
3 Sai Yesu ya tambayi masanan dokoki da Farisiyawa ya ce, “Daidai ne bisa ga doka, a yi warkarwa a ranar Asabbaci, ko babu?”
Yeshuan Pharisee hole danthu themho chu adongin, “Cholngah nikhoa misuhdam danthun aphal hai aphallou ham?” ati.
4 Amma ba su ce kome ba. Sai ya riƙe mutumin, ya warkar da shi, sa’an nan ya sallame shi.
Amahon adonbut nom lou phat un, Yeshuan anapa chu atham'in chule asudam'in asolmang tai.
5 Sai ya tambaye, su ya ce, “In wani a cikinku yana da ɗa, ko bijimi da ya faɗa a rijiya a ranar Asabbaci, ba za ku cire shi nan da nan ba?”
Chuin amaho lam ngan aseitai, “Nangho cholngah nia natonglou koi naum uvam? Nachapa ham ahiloule na bongchal hamkhat kokhuh a alhahlut le, aladoh dinga nakino ji hih um?” ati.
6 Suka rasa abin faɗi.
Avel'in adonbut thei kit tapouve.
7 Da ya lura da yadda baƙi suna zaɓan wuraren zama masu bangirma a tebur, sai ya faɗa musu wannan misali, ya ce;
Nilhah anne a hung jouse chun touna nom nom jabolna mun achu cheh'u Yeshuan amu phat in, aman amaho chu hiche thumop hi apen ahi.
8 “In wani ya gayyace ka bikin aure, kada ka zaɓi wurin zama mai bangirma, don wataƙila akwai wani da ya fi ka girma, da aka gayyata.
“Moupui golvah na'a kouna namu teng uleh, jabolna munhoa tou hih un. Ijem tin nang sanga jabolna chang ding khat ana kikou khataleh ipi tin tem?”
9 In kuwa haka ne, wanda ya gayyace duk biyunku, zai zo ya ce maka, ‘Ka ba wa mutumin nan wurin zamanka.’ Ka ga, an ƙasƙantar da kai, kuma dole ka ɗauki wuri mafi ƙasƙanci.
Kinneipa chun ahung seiding, “Natouna chu hiche mipa hi pen” atiding ahi. Chuteng nangma najah cha ding ahi, chutengleh dokhang noiya kikoi touna hoa chu natou ding ahitai!
10 Amma in an gayyace ka, ɗauki wuri mafi ƙasƙanci, don in wanda ya gayyace ka ya zo, zai ce maka, ‘Ka hawo nan aboki a wuri mafi girma.’ Wannan zai ɗaukaka ka a gaban dukan’yan’uwanka baƙi.
“Chusang chun dokhang kengbul mun nemnung pen'a chun touvin. Chuteng kinneipan nahin muding nahenga hunga, ‘Jol, nang dingin mun phajep kaneiyuve!’ ahung tiding ahi. Chuteng nangma chu jin kikou dang ho masanga jana nachan ding ahi.
11 Gama duk wanda ya ɗaukaka kansa, za a ƙasƙantar da shi. Shi wanda kuma ya ƙasƙantar da kansa, za a ɗaukaka shi.”
Ijeh inem itile ama kichoisang chan chu suhnem'a umdiu ahi, chule akineosah chan chu dopsang'a umdiu ahi” ati.
12 Sai Yesu ya ce wa wanda ya gayyace shi, “Lokacin da ka shirya biki ko liyafa, kada ka gayyaci abokanka, ko’yan’uwanka, ko danginka, ko kuma maƙwabtanka masu arziki, gama in ka yi haka, suna iya gayyatarka, su biya maka alherin da ka yi musu.
Chuin in-neipa chu aven, hitin aseiye “Nangman nehkhom ahilouleh golvah nabol teng, naloi nagol ho, nasopiho, na inkote, chule naheng nakom mihao ho kou hih'in. Ajeh chu amahon nangma nahin koukit diu ahin, hiche bou chu natohga hiding ahitai.
13 Amma lokacin da ka kira biki, ka gayyaci matalauta, da guragu, da shanyayyu, da makafi.
Chusang chun mivaichaho, chatmo ho, elbai ho, chule mitcho ho kou jon.
14 Ta haka, za ka sami albarka. Ko da yake ba za su iya biyan ka ba, za a biya ka a ranar tashin masu adalci daga matattu.”
Chuteng michonpha thokitna'a Pathen in nanungsah joulou ding ho nakou jeh a nangma tohphatman napeh ding ahi,” ati.
15 Da jin haka, sai wani da yake tare da shi a tebur ɗin, ya ce wa Yesu, “Mai albarka ne wanda zai ci abinci a bikin nan a mulkin Allah.”
Hiche thu ajah hin mikhat dokhanga Yeshua toh toukhom khat in, “Pathen Lenggam'a golvah ankonga galhah ding iti anop tadem!” tin ahin phongdoh e.
16 Yesu ya amsa ya ce, “Wani mutum yana shirya wani babban biki, ya kuma gayyaci baƙi da yawa.
Yeshuan adonbut nan hiche thusim hi aseipeh e: Mikhat hin golvah lentah abol in kouna lekha jong tamtah athot doh tai.
17 Da lokacin bikin ya yi, sai ya aiki bawansa ya je ya ce wa waɗanda aka gayyata, ‘Ku zo, don an shirya kome.’
Golvah anneh khom chu gontup ahiphat in, asohte asol'in, akikou ho jah'a, “Hungun golvah ankong gontup ahitai” agatisah'e.
18 “Amma sai dukansu suka fara ba da hujjoji. Na farkon ya ce, ‘Na sayi gona yanzun nan, dole in je in ga yadda take, ina roƙonka ka yi mini haƙuri.’
Ahivangin amahon abon'un ahitheilou nau thu aseiyun ahi. Khat in, “Tutah chun loumun kachon kavettoh lou akhoh'e, lungsettah in nei ngaidam in” ati.
19 “Wani ya ce, ‘Na sayi shanun noma guda goma yanzun nan, ina kan hanyata ke nan in gwada su, ina roƙonka, ka yi mini haƙuri.’
Khat kit chun, Keiman tutah chun bongchal to-nga kahin chon, hithei nam ti kavet got ahi, lungset'in nei ngaidam un, ati.
20 “Har yanzu wani ya ce, ‘Na yi aure yanzun nan, don haka ni ba zan iya zuwa ba.’
Achom khat in, tun ji kaneiyin, hijeh chun hung thei ponge, ati.
21 “Bawansa ya dawo ya gaya wa maigidansa wannan. Sai maigidan ya yi fushi, ya ba da umarni ga bawansa ya ce, ‘Ka fita da sauri, ka bi titi-titi da lungu-lungu na garin, ka kawo matalauta, da guragu, da makafi, da shanyayyu.’
“Sohpa chu akilen apakai pa kom ah ipi iti adonbut'u aseipeh tai. Apakai pachu alung hang in hitin ahinsei tai, ‘Kintah'in chenlang, khopi sung lamlen tin'ah mivaicha ho, chatmo ho, mitcho ho, chule elbai ho gakou tan’ ati.
22 “Bawan ya dawo ya ce, ‘Ranka yă daɗe, an yi abin da ka umarta, amma har yanzu da sauran wuri.’
Asohpan hichu aboljou phat in, ahung hetsah in, ‘Mun a-ong nalaiye’ ahung ti.
23 “Maigidan ya ce wa bawansa, ‘Ka je kan hanyoyin da layi-layi na karkara, ka sa su shigo, don gidana ya cika.’
Hijeh chun apakai pan aseiyin, ‘Chedoh in lang lamlen pam lah dung chule aning kah lah'a um koi hijong leh, namu mu hinkouvin, ka-in mi adim nadingin’ ati.
24 Ina gaya muku, babu ko ɗaya daga cikin mutanen nan da aka gayyata da zai ɗanɗana bikina.”
Ajeh chu kakou masat ho chun golvah an chu aneokhat jong atekhah lou diu ahitai,” ati.
25 Taron mutane mai yawa suna tafiya tare da Yesu, sai ya juya ya ce musu,
Mihonpi tamtah chun Yeshua nung ajuiyu ahin, ama akihei kol'in ajah'uva aseitai,
26 “Duk wanda yakan zo wurina, amma bai ƙi mahaifinsa da mahaifiyarsa, da matarsa da’ya’yansa, da’yan’uwansa mata da maza, kai, har ma ransa ba, ba zai iya zama almajirina ba.
“Nangho kaseijui nahi nom uleh, mijouse nahot ngaiyu ahi, tekah nan–nanu napa, naji nachate, nasopi ho, nangma hinkho tah jong, achuti louleh kaseijui nahithei lou diu ahi.”
27 Kuma duk wanda ba yakan ɗauki gicciyensa ya bi ni ba, ba zai iya zama almajirina ba.
Chule na thingpel nakipoh'a kanung najui lou leh, kaseijui nahithei lou diu ahi.
28 “In wani daga cikinku yana so ya gina gidan sama, ai, yakan fara zama ne, ya yi lissafin abin da ginin zai ci tukuna, don yă ga ko yana da isashen kuɗi da zai gama ginin.
Ahivangin kipan hih'un athoh hah ding dan nasimtoh masang'un. Ijeh inem itile, kon insah apat ding ham amasa'a alutding jat vetoh'a, ajona dinga sum ninglhing ding hinam ti simtoh masalouva?
29 Gama in ya sa tushen gini, amma bai iya gamawa ba, duk wanda ya gani zai yi masa ba’a,
Achuti loule akhombul bou najoa sum nabei maithei ahi, chuteng chuleh mijousen nanuisat bepding ahitai.
30 yana cewa, ‘Wannan mutum ya fara gini, amma bai iya gamawa ba.’
Amahon seiyunte, “Hiche pa khu ahi, insah kipan'a aban ajona ding boldoh joulou pa khu” tiuvinte.
31 “Ko kuma, wane sarki ne, in zai je yaƙi da wani sarki, ai, yakan fara zama ne, ya duba ya ga, ko da mutane dubu goma, shi zai iya ƙarawa da mai zuwa da dubu ashirin?
“Ahilouleh, Leng khat galbol ding, koi athumop them hotoh toukhom'a, asepai sang som chun ama nokhum dinga hung kon sang som ni chu ajoding hinam ti kigel masalou ding'ah?
32 In ba zai iya ba, to, tun suna nesa, zai aika da wakilai, su je neman sharuɗan salama.
Chuleh ajolou ding leh, palai sol'in tin, agalmi ho gamlat pet'a chu kihoucham ding agot tei ding ahi.
33 Haka nan fa, kowane ne a cikinku, da ba ya rabu da abin da yake da shi ba, ba zai iya zama almajirina ba.
Hijeh a chu nanei jouse napehdoh tokah a kaseijui nahithei lou diu ahi.
34 “Gishiri fa yana da kyau, amma in gishiri ya rabu da daɗin ɗanɗanonsa, ta yaya za a sāke mai da daɗin ɗanɗanonsa?
“Chi hi asu-al dingin aphai. Ahin, a-al na chu mansah taleh, iti na-alsah kit ding ham?”
35 Ba shi da wani amfani, ko ga ƙasa, ko ga juji, sai dai a zubar da shi. “Duk mai kunnen ji, yă ji.”
A-al lou chi chu leiset a dinga jong chule leithao a dinga jong phachom lou ahi. Paidoh in aumji tai. Koi hileh nakol neichan in ngai hen chule hetthem hen.

< Luka 14 >