< Firistoci 2 >

1 “‘Sa’ad da wani ya kawo hadaya ta gari ga Ubangiji, hadayarsa za tă zama gari mai laushi ne. Zai zuba mai a kai, yă sa turare a kansa
A INA e lawe mai kekahi i ka mohaiai, ia Iehova, o kana mohai auanei he palaoa wali; a e ninini iho oia i ka aila maluna iho, a e kau hoi i ka libano maluna iho.
2 yă kai wa’ya’yan Haruna maza waɗanda suke firistoci. Firist zai ɗiba gari mai laushin a tafin hannu da kuma man, tare da dukan turaren, yă ƙone wannan a sashen tunawa a kan bagade, hadaya ce da aka yi da wuta, mai daɗin ƙanshi ga Ubangiji.
A e lawe mai oia ia i ka Aarona mau keiki, i na kahuna; a e lawe ae noloko, a piha kona lima i kona palaoa, a me kona aila me kona libano a pau, a e kuni ke kahuna i kona mea hoomanao, maluna o ke kuahu, i mohai i kaumahaia ma ke ahi, he mea ala ono ia Iehova.
3 Sauran hadaya ta garin zai zama na Haruna da’ya’yansa; sashe mafi tsarki ne na hadayar da aka yi ga Ubangiji ta wuta.
A e lilo ke koena na Aarona, a me kana mau keiki, he mea hoano loa no na mohaipuhi o Iehova.
4 “‘In kuka kawo toyayyen hadayar gari da aka yi daga matoya, zai ƙunshi gari mai laushi, toyayye ba tare da yisti ba, gauraye kuma da mai, ko kuwa ƙosai da aka yi ba tare da yisti ba, aka kuma kwaɓa da mai.
A ina e lawe mai oe i ka alana o ka mohaiai i kahuia ma ka umu, he mau popo palaoa hu ole i hui pu me ka aila, a i ole ia he mau papa palaoa i hamoia me ka aila.
5 In an toya hadaya ta garinku a kasko, sai a yi shi da gari mai laushi haɗe da mai, ba kuwa da yisti ba.
A ina o kau alana he mohaiai moa ma ke pa, ka palaoa hu ole no ia i hui me ka aila.
6 A gutsuttsura shi, a zuba mai a kansa, hadaya ce ta hatsi.
E wawahi hoi oe i mau apana, a e ninini i ka aila maluna; he mohaiai ia.
7 In hadayarku ta hatsin da aka dafa ne a tukunya, sai a yi shi da gari mai laushi da kuma mai.
A ina o kau alana he mohaiai moa ma ke paparai, e hanaia ia no ka palaoa a me ka aila.
8 A kawo hatsin da aka yi da waɗannan abubuwa ga Ubangiji; a ba wa firist wanda zai ɗauka yă kai bagade.
A e lawe mai oe i ka mohaiai i hanaia no ia mau mea ia Iehova; a haawiia'e i ke kahuna, e lawe oia ia i ke kuahu.
9 Zai fid da sashen tunawa daga hadaya ta gari, yă ƙone shi a kan bagade kamar hadayar da ka yi da wuta, mai daɗin ƙanshi ga Ubangiji.
A e lawe ke kahuna i ka mea hoomanao mai loko mai o ka mohaiai, a e kuni aku ia mea ma ke kuahu: he mohai ia i alanaia ma ke ahi, he mea ala ono ia Iehova.
10 Sauran hadaya ta garin za tă zama ta Haruna da’ya’yansa; sashe mafi tsarki ne na hadayun da aka yi ga Ubangiji ta wuta.
A o ke koena o ka mohaiai, e lilo ia no Aarona, a me kana mau keiki; he mea hoano loa no na mohai i kaumahaia ma ke ahi no Iehova.
11 “‘Kowace hadaya ta garin da kuka kawo ga Ubangiji, dole a yi shi ba tare da yisti ba, gama ba za ku ƙone wani yisti, ko zuma a cikin hadayar da aka yi ga Ubangiji ta wuta ba.
Aole e hanaia me ka hu ka mohaiai a oukou e lawe ai ia Iehova; no ka mea, aole oukou e kuni i ka hu, aole hoi i ka meli, iloko o na mohaipuhi na Iehova.
12 Za ku iya kawo su ga Ubangiji kamar hadaya ta’ya’yan fari, amma ba za a miƙa su a bagade kamar turare mai ƙanshi ba.
A o ka alana o na hua mua, e mohai aku no oukou ia mau mea ia Iehova; aole hoi lakou e kuniia ma ke kuahu i mea ala ono.
13 A sa gishiri a dukan hadayunku na hatsi. Kada a rasa sa gishirin alkawari na Allahnku a hadayunku na hatsi, a sa gishiri a dukan hadayunku.
A o na alana a pau o kau mau mohaiai, oia kau e hoomiko ai me ka paakai; aole oe e hoonele i kau mau mohaiai i ka paakai o ka berita o kou Akua: me kau mau mohai a pau, e mohai pu oe i ka paakai.
14 “‘In kuka kawo hadaya ta gari na’ya’yan fari ga Ubangiji, sai ku miƙa ɓarzajjen kawunan sabon hatsin da aka gasa a wuta.
A ina e mohai aku oe na Iehova i ka mohaiai no kau mau hua mua, o na opuu maka moa ma ke ahi, na hua hohoaia, oia kau e alana ai i mohaiai no kau mau hua mua.
15 A sa mai da turare a kansa, hadaya ce ta hatsi.
A e ninini oe i ka aila maluna a me ka libano; he mohaiai no ia.
16 Firist zai ƙone sashe na ɓarzajjen hatsin da kuma mai, tare da turare don tunawa, gama hadaya ce da aka ƙone da wuta ga Ubangiji.
A e kuni ke kahuna i ka mea hoomanao ona, o kona hua hohoaia, a o kona aila, a me kona libano a pau, he mohai puhi no Iehova.

< Firistoci 2 >