< Hosiya 1 >

1 Maganar Ubangiji da ta zo wa Hosiya ɗan Beyeri a zamanin mulkin Uzziya, Yotam, Ahaz da Hezekiya, sarakunan Yahuda, da zamanin mulkin Yerobowam ɗan Yowash sarkin Isra’ila.
Detta är Herrans ord, som skedde till Osea, Beeri son, uti Ussia, Jotham, Ahas, Jehiskia, Juda Konungars, tid; och uti Jerobeams, Joas sons, Israels Konungs, tid.
2 Sa’ad da Ubangiji ya fara magana ta wurin Hosiya, Ubangiji ya ce masa, “Ka tafi, ka auro wa kanka mazinaciya da’ya’yan da aka haifa ta hanyar rashin aminci, domin ƙasar tana da laifin mummunan zina ta wurin rabuwa da Ubangiji.”
Och då Herren först tog till att tala genom Osea, sade Herren till honom: Gack bort, och tag dig ena sköko till hustru, och skökobarn; ty landet löper ifrå Herranom i boleri.
3 Saboda haka sai ya auri Gomer’yar Dibilayim, ta kuwa yi ciki ta haifi ɗa namiji.
Och han gick bort, och tog Gomer, Diblaims dotter. Hon vardt hafvandes, och födde honom en son.
4 Sai Ubangiji ya ce wa Hosiya, “Ka ba shi suna Yezireyel, domin ba da daɗewa ba zan hukunta gidan Yehu saboda kisan da aka yi a Yezireyel, zan kuma kawo ƙarshen mulkin Isra’ila.
Och Herren sade till honom: Kalla honom Jisreel; ty det är ännu om en liten tid till görandes, så vill jag hemsöka de blodskulder i Jisreel, öfver Jehu hus, och skall göra en ända med Israels rike.
5 A wannan rana zan karye ƙarfin Isra’ila a Kwarin Yezireyel.”
På den tiden skall jag sönderbryta Israels båga, uti Jisreels dal.
6 Gomer ta sāke ɗauki ciki ta kuma haifi’ya mace. Sai Ubangiji ya ce wa Hosiya, “Ka ba ta suna, Lo-Ruhama, gama ba zan ƙara nuna wa gidan Isra’ila ƙauna ba, har da zan gafarta musu.
Och hon vardt äter hafvandes, och födde ena dotter; och han sade till honom: Kalla henne LoRyhama; ty jag vill intet mer förbarma mig öfver Israels hus; utan lag vill bortkasta dem.
7 Duk da haka zan nuna ƙauna ga gidan Yahuda; zan kuma cece su, ba da baka, takobi ko yaƙi ba, ko ta wurin dawakai, ko masu hawan dawakai ba, sai ko ta wurin Ubangiji Allahnsu.”
Dock öfver Juda hus vill jag förbarma mig, och skall hjelpa dem genom Herran deras Gud; men jag vill icke hjelpa dem genom båga, svärd, strid, hästar eller resenärar.
8 Bayan ta yaye Lo-Ruhama, sai Gomer ta sāke haifi wani ɗa namiji.
Och då hon afvant hade LoRyhama, vardt hon äter hafvandes, och födde en son.
9 Sai Ubangiji ya ce, “Ka ba shi suna Lo-Ammi, gama ku ba mutanena ba ne, ni kuma ba Allahnku ba ne.
Och han sade: Kalla honom LoAmmi; ty I ären icke mitt folk, så vill jag ej heller vara edar.
10 “Duk da haka Isra’ilawa za su zama kamar yashi a bakin teku, da ba za a iya aunawa ko a ƙirga ba. A inda aka ce musu, ‘Ku ba mutanena ba ne,’ za a kira su ‘’ya’yan Allah mai rai.’
Men talet på Israels barn skall varda lika som sanden i hafvena, den man hvarken mäla eller räkna kan; och det skall ske på det rum, der man till dem sagt hafver; I ären icke mitt folk; der skall man säga till dem: O! I lefvande Guds barn.
11 Mutanen Yahuda da mutanen Isra’ila za su sāke haɗu su zama ɗaya, za su kuma naɗa shugaba guda su kuma fita daga ƙasar, gama ranar za tă zama mai girma wa Yezireyel.
Ty Juda barn och Israels barn skola sammankomma, och skola hålla sig alla under ett hufvud, och draga upp utu landena; ty Jisreels dag skall vara en stor lag.

< Hosiya 1 >