< Farawa 15 >

1 Bayan wannan, maganar Ubangiji ta zo wa Abram cikin mafarki cewa, “Kada ka ji tsoro, Abram. Ni ne garkuwarka, kuma ladanka zai zama mai girma.”
Sedan detta så skedt var, begaf sig, att Herrans ord i en syn kom till Abram, sägandes: Frukta dig intet, Abram, jag är ditt beskärm och din ganska stora lön.
2 Amma Abram ya ce, “Ya Ubangiji Mai Iko Duka, mene ne za ka ba ni, ganin cewa ba na haihuwa, wanda kuma zai gāji gādon gidana shi ne Eliyezer mutumin Damaskus?”
Men Abram sade: Herre, Herre, hvad vill du mig gifva? Jag går barnlös, och min redesven, denne Eleasar af Damasco, hafver en son.
3 Abram ya kuma ce, “Ga shi ba ka ba ni ɗa ba, don haka bawan da aka haifa a gidana ne zai zama magājina.”
Och Abram sade ytterligare: Men mig hafver du ingen säd gifvit. Och si, mins tjenares son skall vara min arfvinge.
4 Sa’an nan maganar Ubangiji ta zo gare shi cewa, “Wannan mutum ba zai zama magājinka ba, ɗa da yake zuwa daga jikinka ne zai zama magājinka.”
Och si, Herrans ord kom till honom, sägandes: Han skall icke vara din arfvinge, utan den, som utaf ditt lif komma skall, han skall vara din arfvinge.
5 Sai Ubangiji ya fito da kai shi waje ya ce, “Ka dubi sammai ka kuma ƙirga taurari, in har za ka iya ƙirga su.” Sa’an nan ya ce masa, “Haka zuriyarka za tă zama.”
Och han hade honom ut, och sade: Se upp till himmelen, och räkna stjernorna, om du kan räkna dem. Och sade till honom: Så skall din säd vara.
6 Abram ya gaskata, Ubangiji kuma ya lasafta shi adalci ga Abram.
Abram trodde Herranom, och han räknade honom det till rättfärdighet.
7 Ubangiji ya kuma ce wa Abram, “Ni ne Ubangiji wanda ya fitar da kai daga Ur na Kaldiyawa, domin in ba ka wannan ƙasa ka mallake ta.”
Och han sade till honom: Jag är Herren, som dig utfört hafver ifrån Ur utu Chaldeen, att jag dig detta land gifva skall till besittning.
8 Amma Abram ya ce, “Ya Ubangiji Mai Iko Duka, yaya zan san cewa zan mallake ta?”
Abram sade: Herre, Herre, hvaruppå skall jag märka, att jag skall besitta det?
9 Saboda haka Allah ya ce masa, “Kawo mini karsana, akuya, da kuma rago kowanne yă kasance shi shekara uku ne, da kurciya da kuma ɗan tattabara.”
Och han sade till honom: Tag mig ena treåra ko, och ena treåra get, och en treåra vädur, och ena turturdufvo, och ena unga dufvo.
10 Abram ya kawo waɗannan duka a gaban Allah, ya raba kowannensu a tsakiya, ya ajiye su gab da juna, amma bai tsaga tsuntsayen a tsaka ba.
Och han tog allt detta, och delade det midt i tu ifrå hvart annat, och lade hvar delen tvärt emot den andra; men foglarne delade han intet.
11 Sai tsuntsaye masu cin nama suka sauko a kan gawawwakin, amma Abram ya kore su.
Och foglarne kommo neder på kropparna, och Abram dref bort dem.
12 Yayinda rana tana fāɗuwa, sai Abram ya yi barci mai zurfi, sai wani duhu mai kauri mai kuma bantsoro ya rufe shi.
Då solen nedergången var, föll en svår sömn på Abram, och si, en förskräckelse och ett stort mörker kom öfver honom.
13 Sa’an nan Ubangiji ya ce wa Abram, “Ka sani tabbatacce cewa shekaru ɗari huɗu, zuriyarka za tă zama baƙi a ƙasar da ba tasu ba, za a mai da su bayi, a kuma wulaƙanta su.
Då sade han till Abram: Detta skall du veta, att din säd skall varda främmande uti ett land, det dem icke tillhörer, och man skall der göra dem till trälar och fara illa med dem i fyrahundrade år.
14 Amma zan hukunta al’ummar da suka yi bauta kamar bayi, daga baya kuma za su fita da mallaka mai yawa.
Men öfver det folk, som de tjenande varda, skall jag domare vara; sedan skola de draga ut med stora håfvor.
15 Amma kai za ka koma wurin kakanninka cikin salama a kuma binne ka da kyakkyawan tsufa.
Och du skall fara till dina fäder med frid, och i en god ålder begrafven varda.
16 A tsara ta huɗu zuriyarka za tă komo nan, saboda zunubin Amoriyawa bai riga ya cika ba.”
Men de skola i fjerde mans ålder komma hit igen; förty de Amoreers ondska är icke ännu all fullkomnad.
17 Sa’ad da rana ta fāɗi, aka kuwa yi duhu, sai wata tukunya mai hayaƙi, mai harshen wuta mai ci, ta bayyana, ta kuma wuce tsakanin abubuwan nan da aka tsaga.
Då nu solen var nedergången, och mörker vordet, si, då rök en ugn, och en eld for emellan stycken.
18 A wannan rana, Ubangiji ya yi alkawari da Abram ya ce, “Ga zuriyarka na ba da wannan ƙasa, daga kogin Masar zuwa babban kogi, Yuferites ke nan,
På den dagen gjorde Herren ett förbund med Abram, och sade: Dine säd skall jag gifva detta landet, ifrå den älfvene i Egypten, allt intill den stora älfven Phrath:
19 ƙasar Keniyawa, Kenizziyawa, Kadmoniyawa,
De Keneer, de Keniseer, de Kadmoneer,
20 Hittiyawa, Ferizziyawa, Refahiyawa,
De Hetheer, de Phereseer, de Reser,
21 Amoriyawa, Kan’aniyawa, Girgashiyawa da kuma Yebusiyawa.”
De Amoreer, de Cananeer, de Girgaseer, de Jebuseer.

< Farawa 15 >