< 1 Tarihi 3 >

1 Waɗannan su ne’ya’yan Dawuda maza da aka haifa masa a Hebron. Ɗan farinsa shi ne Amnon ɗan Ahinowam mutuniyar Yezireyel; na biyun, Daniyel ɗan Abigiyel mutuniyar Karmel;
Now these were the sons of David, who were born to him in Hebron: the firstborn, Amnon, of Ahinoam the Jezreelitess; the second, Daniel, of Abigail the Carmelitess;
2 na ukun, Absalom ɗan Ma’aka’yar Talmai sarkin Geshur; na huɗun, Adoniya ɗan Haggit;
the third, Absalom the son of Maacah the daughter of Talmai king of Geshur; the fourth, Adonijah the son of Haggith;
3 na biyar, Shefatiya ɗan Abital; da kuma na shida, Itireyam ta wurin matarsa Egla.
the fifth, Shephatiah of Abital; the sixth, Ithream by Eglah his wife:
4 Waɗannan su ne aka haifa wa Dawuda a Hebron, inda ya yi mulki shekaru bakwai da wata shida. Dawuda ya yi mulki a Urushalima shekaru talatin da uku,
six were born to him in Hebron; and he reigned there seven years and six months. He reigned thirty-three years in Jerusalem;
5 kuma waɗannan su ne yaran da aka haifa masa a can. Shimeya, Shobab, Natan da Solomon. Waɗannan huɗu ne Bat-shuwa’yar Ammiyel ta haifa.
and these were born to him in Jerusalem: Shimea, Shobab, Nathan, and Solomon, four, by Bathshua the daughter of Ammiel;
6 Akwai kuma Ibhar, Elishama, Elifelet,
and Ibhar, Elishama, Eliphelet,
7 Noga, Nefeg, Yafiya,
Nogah, Nepheg, Japhia,
8 Elishama, Eliyada da Elifelet, su tara ne duka.
Elishama, Eliada, and Eliphelet, nine.
9 Dukan waɗannan’ya’yan Dawuda ne maza, ban da’ya’yansa maza ta wurin ƙwarƙwaransa. Tamar ita ce’yar’uwarsu.
All these were the sons of David, in addition to the sons of the concubines; and Tamar was their sister.
10 Zuriyar Solomon su ne Rehobowam, da Abiya, da Asa, da Yehoshafat,
Solomon’s son was Rehoboam, Abijah his son, Asa his son, Jehoshaphat his son,
11 da Yoram, da Ahaziya, da Yowash,
Joram his son, Ahaziah his son, Joash his son,
12 da Amaziya, da Azariya, da Yotam,
Amaziah his son, Azariah his son, Jotham his son,
13 da Ahaz, da Hezekiya da Manasse,
Ahaz his son, Hezekiah his son, Manasseh his son,
14 da Amon, da Yosiya.
Amon his son, and Josiah his son.
15 ’Ya’yan Yosiya maza su ne, Yohanan ɗan fari, Yehohiyakim ɗa na biyu, Zedekiya ɗa na uku Shallum ɗa na huɗu.
The sons of Josiah: the firstborn Johanan, the second Jehoiakim, the third Zedekiah, and the fourth Shallum.
16 Magādan Yehohiyakim su ne, Yekoniya ɗansa, da Zedekiya.
The sons of Jehoiakim: Jeconiah his son, and Zedekiah his son.
17 Zuriyar Yekoniya kamamme su ne, Sheyaltiyel,
The sons of Jeconiah, the captive: Shealtiel his son,
18 Malkiram, Fedahiya, Shenazzar, Yekamiya, Hoshama da Nedabiya.
Malchiram, Pedaiah, Shenazzar, Jekamiah, Hoshama, and Nedabiah.
19 ’Ya’yan Fedahiya su ne, Zerubbabel da Shimeyi.’Ya’yan Zerubbabel maza su ne, Meshullam da Hananiya. Shelomit ce’yar’uwarsu.
The sons of Pedaiah: Zerubbabel and Shimei. The sons of Zerubbabel: Meshullam and Hananiah; and Shelomith was their sister;
20 Akwai kuma waɗansu biyar, Hashuba, Ohel, Berekiya, Hasadiya da Yushab-Hesed.
and Hashubah, Ohel, Berechiah, Hasadiah, and Jushab Hesed, five.
21 Zuriyar Hananiya su ne, Felatiya da Yeshahiya, Refahiya, Arnan, Obadiya da Shekaniya.
The sons of Hananiah: Pelatiah and Jeshaiah; the sons of Rephaiah, the sons of Arnan, the sons of Obadiah, the sons of Shecaniah.
22 Zuriyar Shekaniya su ne, Shemahiya da’ya’yansa maza. Hattush, Igal, Bariya, Neyariya da Shafat, su shida ne duka.
The son of Shecaniah: Shemaiah. The sons of Shemaiah: Hattush, Igal, Bariah, Neariah, and Shaphat, six.
23 ’Ya’yan Neyariya maza su ne, Eliyohenai, Hezekiya da Azrikam, su uku ne duka.
The sons of Neariah: Elioenai, Hizkiah, and Azrikam, three.
24 ’Ya’yan Eliyohenai su ne, Hodawiya, Eliyashib, Felahiya, Akkub, Yohanan, Delahiya da Anani, su bakwai ne duka.
The sons of Elioenai: Hodaviah, Eliashib, Pelaiah, Akkub, Johanan, Delaiah, and Anani, seven.

< 1 Tarihi 3 >