< 1 Tarihi 25 >

1 Dawuda tare da shugabannin mayaƙa, suka keɓe waɗansu daga’ya’yan Asaf, Heman da Yedutun don hidimar yin annabci, suna amfani da garayu, molaye da ganguna. Ga jerin mutanen da suka yi wannan hidima.
David and the leaders of the army selected some of the sons of Asaph, Heman, and Jeduthun to prophesy with harps, with stringed instruments, and with cymbals. Here is the list of the men who performed this service:
2 Daga’ya’yan Asaf, Zakkur, Yusuf, Netaniya da Asarela.’Ya’yan Asaf sun kasance a ƙarƙashin kulawar Asaf, wanda ya yi annabci a ƙarƙashin kulawar sarki.
From the sons of Asaph: Zaccur, Joseph, Nethaniah, and Asharelah, the sons of Asaph, under the direction of Asaph, who prophesied under the king's supervision.
3 Game da Yedutun kuwa, daga’ya’yansa maza. Gedaliya, Zeri, Yeshahiya, Shimeyi, Hashabiya da Mattitiya, su shida ne duka, a ƙarƙashin kulawar mahaifinsu Yedutun, wanda ya yi annabci, yana amfani da garaya a yin godiya da yabon Ubangiji.
From the sons of Jeduthun: Gedaliah, Zeri, Jeshaiah, Shimei, Hashabiah, and Mattithiah, six in all, under the direction of their father Jeduthun, who played the harp for giving thanks and praising Yahweh.
4 Game da Heman kuwa, daga’ya’yansa maza. Bukkiya, Mattaniya, Uzziyel, Shebuwel, Yerimot; Hananiya, Hanani, Eliyata, Giddalti, Romamti-Ezer, Yoshbekasha, Malloti, Hotir da Mahaziyot.
From the sons of Heman: Bukkiah, Mattaniah, Uzziel, Shubael, and Jerimoth, Hananiah, Hanani, Eliathah, Giddalti, Romamti-Ezer, Joshbekashah, Mallothi, Hothir, and Mahazioth.
5 Dukan waɗannan’ya’yan Heman ne mai duba na sarki. An ba shi su ta wurin alkawarin Allah don yă ɗaukaka shi. Allah ya ba Heman’ya’ya maza goma sha huɗu da’ya’ya mata uku.
All these were the sons of Heman the king's prophet. God gave Heman fourteen sons and three daughters to lift up his horn.
6 Dukan waɗannan mutane suna a ƙarƙashin kulawar mahaifansu don kaɗe-kaɗe da bushe-bushe a cikin haikalin Ubangiji, da ganguna, molaye da garayu, don hidima a gidan Allah. Asaf, Yedutun da Heman suna ƙarƙashin kulawar sarki.
All these were under the direction of their fathers. They were musicians in Yahweh's house, with cymbals and stringed instruments as they served in God's house. Asaph, Jeduthun, and Heman were under the king's supervision.
7 Da su da danginsu, dukansu su 288 ne kuma horarru da ƙwararru ne a kaɗe-kaɗe da bushe-bushe domin Ubangiji.
They and their brothers who were skilled and trained to make music to Yahweh numbered 288.
8 Baba ko yaro, malami ko ɗalibi, duk suka jefa ƙuri’a saboda ayyukan da za su yi.
They cast lots for their duties, all alike, the same for the young as well as the old, the teacher as well as the student.
9 Ƙuri’a ta fari, wadda take don Asaf, ta fāɗo a kan Yusuf,’ya’yansa maza da danginsa, 12 ta biyu a kan Gedaliya, danginsa da’ya’yansa maza, 12
Now regarding Asaph's sons: The first lot fell to Joseph's family; the second fell to Gedaliah's family, twelve persons in number;
10 ta uku a kan Zakkur,’ya’yansa da danginsa, 12
the third fell to Zaccur, his sons and his relatives, twelve persons in number;
11 ta huɗu a kan Izri,’ya’yansa maza da danginsa, 12
the fourth fell to Izri, his sons and his relatives, twelve persons in number;
12 ta biyar a kan Netaniya,’ya’yansa maza da danginsa, 12
the fifth fell to Nethaniah, his sons and his relatives, twelve persons in number;
13 ta shida a kan Bukkiya,’ya’yansa maza da danginsa, 12
the sixth fell to Bukkiah, his sons and his relatives, twelve persons in number;
14 ta bakwai a kan Yesarela,’ya’yansa maza da danginsa, 12
the seventh fell to Jesarelah, his sons and his relatives, twelve persons in number;
15 ta takwas a kan Yeshahiya,’ya’yansa maza da danginsa, 12
the eighth fell to Jeshaiah, his sons and his relatives, twelve persons in number;
16 ta tara a kan Mattaniya,’ya’yansa maza da danginsa, 12
the ninth fell to Mattaniah, his sons and his relatives, twelve persons in number;
17 ta goma a kan Shimeyi,’ya’yansa maza da danginsa, 12
the tenth fell to Shimei, his sons and his relatives, twelve persons in number;
18 ta goma sha ɗaya a kan Azarel,’ya’yansa maza da danginsa, 12
the eleventh fell to Azarel, his sons and his relatives, twelve persons in number;
19 ta goma sha biyu a kan Hashabiya,’ya’yansa maza da danginsa, 12
the twelfth fell to Hashabiah, his sons and his relatives, twelve persons in number;
20 ta goma sha uku a kan Shubayel,’ya’yansa maza da danginsa, 12
the thirteenth fell to Shubael, his sons and his relatives, twelve persons in number;
21 ta goma sha huɗu a kan Mattitiya,’ya’yansa maza da danginsa, 12
the fourteenth fell to Mattithiah, his sons and his relatives, twelve persons in number;
22 ta goma sha biya a kan Yeremot,’ya’yansa maza da danginsa, 12
the fifteenth fell to Jerimoth, his sons and his relatives, twelve persons in number;
23 ta goma sha shida a kan Hananiya, na goma sha biya a kan Yerimot,’ya’yansa maza da danginsa, 12
the sixteenth fell to Hananiah, his sons and his relatives, twelve persons in number;
24 ta goma sha bakwai a kan Yoshbekasha, na goma sha biya a kan Yerimot,’ya’yansa maza da danginsa, 12
the seventeenth fell to Joshbekashah, his sons and his relatives, twelve persons in number;
25 ta goma sha takwas a kan Hanani, na goma sha biya a kan Yerimot,’ya’yansa maza da danginsa 12
the eighteenth fell to Hanani, his sons and his relatives, twelve persons in number;
26 ta goma sha tara a kan Malloti, na goma sha biya a kan Yerimot,’ya’yansa maza da danginsa, 12
the nineteenth fell to Mallothi, his sons and his relatives, twelve persons in number;
27 ta ashirin a kan Eliyata, na goma sha biya a kan Yerimot,’ya’yansa maza da danginsa, 12
the twentieth fell to Eliathah, his sons and his relatives, twelve persons in number;
28 ta ashirin da ɗaya a kan Hotir, na goma sha biya a kan Yerimot,’ya’yansa maza da danginsa, 12
the twenty-first fell to Hothir, his sons and his relatives, twelve persons in number;
29 ta ashirin da biyu a kan Giddalti, na goma sha biya a kan Yerimot,’ya’yansa maza da danginsa, 12
the twenty-second fell to Giddalti, his sons and his relatives, twelve persons in number;
30 ta ashirin da uku a kan Mahaziyot, na goma sha biya a kan Yerimot,’ya’yansa maza da danginsa, 12
the twenty-third fell to Mahazioth, his sons and his relatives, twelve persons in number;
31 ta ashirin da huɗu a kan Romamti-Ezer, na goma sha biya a kan Yerimot,’ya’yansa maza da danginsa 12.
the twenty-fourth fell to Romamti-Ezer, his sons and his relatives, twelve persons in number.

< 1 Tarihi 25 >