< 1 Tarihi 11 >

1 Dukan Isra’ila fa suka taru wurin Dawuda a Hebron suka ce, “Mu jiki da jininka ne.
UIsrayeli wonke wasebuthana kuDavida eHebroni esithi: Khangela, thina silithambo lakho lenyama yakho.
2 A dā, ko a lokacin da Shawulu yake sarki, ai, kai ne kake shugabantar Isra’ila a yaƙe-yaƙe. Kuma Ubangiji Allahnka ya ce maka, ‘Za ka zama makiyayin mutanena Isra’ila, za ka kuma zama mai mulkinsu.’”
Ngitsho mandulo, ngitsho uSawuli eyinkosi, nguwe owakhupha lowangenisa uIsrayeli; iNkosi uNkulunkulu wakho yasisithi kuwe: Wena uzakwelusa abantu bami uIsrayeli, njalo wena uzakuba ngumbusi phezu kwabantu bami uIsrayeli.
3 Sa’ad da dukan dattawan Isra’ila suka zo wurin Sarki Dawuda a Hebron, suka yi yarjejjeniya da shi a gaban Ubangiji, suka kuwa shafe Dawuda ya zama sarki a bisa Isra’ila, yadda Ubangiji ya yi alkawari ta wurin Sama’ila.
Kwasekufika bonke abadala bakoIsrayeli enkosini eHebroni. UDavida wasesenza isivumelwano labo eHebroni phambi kweNkosi. Basebemgcoba uDavida ukuba yinkosi phezu kukaIsrayeli, njengelizwi leNkosi ngesandla sikaSamuweli.
4 Dawuda tare da dukan Isra’ilawa suka taka zuwa Urushalima (wato, Yebus). Yebusiyawan da suke zama a wurin
UDavida loIsrayeli wonke basebesiya eJerusalema, eyiJebusi, ngoba lapho kwakulamaJebusi, abahlali balelolizwe.
5 suka ce wa Dawuda, “Ba za ka shiga nan ba.” Duk da haka, Dawuda ya ci kagarar Sihiyona, Birnin Dawuda.
Abahlali beJebusi basebesithi kuDavida: Kawuyikungena lapha. Kodwa uDavida wayithumba inqaba yeZiyoni, engumuzi kaDavida.
6 Dawuda ya ce, “Duk wanda ya jagoranci yaƙi a kan Yebusiyawa zai zama babban shugaban mayaƙa.” Yowab ɗan Zeruhiya ya fara haurawa, ta haka ya zama shugaba.
UDavida wasesithi: Loba ngubani ozatshaya amaJebusi kuqala uzakuba yinhloko lenduna. Ngakho uJowabi indodana kaZeruya wenyuka kuqala, waba yinhloko.
7 Dawuda zauna a kagarar, ta haka aka kira ta Birnin Dawuda.
UDavida wasehlala enqabeni; ngalokho-ke bayibiza ngokuthi ngumuzi kaDavida.
8 Sai ya gina birni kewaye da shi, daga madogaran gini zuwa katangar da take kewaye, yayinda Yowab ya maido da sauran birnin.
Wasewakha umuzi inhlangothi zonke, kusukela eMilo waze wawuhlanganisa. UJowabi wasevuselela okuseleyo komuzi.
9 Dawuda kuwa ya ƙara ƙarfi, domin Ubangiji Maɗaukaki yana tare da shi.
UDavida wasesiya eqhubeka esiba mkhulu, ngoba iNkosi yamabandla yayilaye.
10 Waɗannan su ne manyan jarumawan Dawuda, su ne, tare da dukan Isra’ila, suka ba wa mulkinsa goyon baya mai ƙarfi da ya kai bisa dukan ƙasar, yadda Ubangiji ya yi alkawari.
Lalezi zinhloko zamaqhawe uDavida ayelazo, ezaziqinisa kanye laye embusweni wakhe, loIsrayeli wonke, ukumenza inkosi, njengelizwi leNkosi mayelana loIsrayeli.
11 Ga jerin sunayen jarumawan Dawuda. Yashobeyam wani ɗan Hakmoni, shi ne babban shugaba; ya ɗaga māshinsa a kan mutum ɗari uku, waɗanda ya kashe a ƙarawa guda kawai.
Laleli linani lamaqhawe uDavida ayelawo: UJashobeyamu indodana yomHakimoni inhloko yamatshumi amathathu; yena waphakamisa umkhonto wakhe emelene labangamakhulu amathathu, wababulala ngasikhathi sinye.
12 Biye da shi, shi ne Eleyazar ɗan Dodo mutumin Aho, ɗaya daga cikin jarumawa uku.
Lemva kwakhe kwakuloEleyazare indodana kaDodo umAhohi; wayephakathi kwamaqhawe amathathu.
13 Yana tare da Dawuda a Fas Dammim sa’ad da Filistiyawa suka taru can don yaƙi. A wani wuri inda akwai gona cike da sha’ir, sojoji suka gudu daga Filistiyawa.
Yena wayeloDavida ePasi-Damimi lapho amaFilisti ayebuthanele impi khona. Lesiqinti sensimu sasigcwele ibhali; abantu basebebaleka phambi kwamaFilisti.
14 Sai shi da Dawuda suka shiga gonar sha’ir ɗin, suka tsaya ciki don su tsare ta. Suka ragargaza Filistiyawa, Ubangiji kuma ya kawo babban nasara.
Bona bazimisa phakathi kwesiqinti, basikhulula, batshaya amaFilisti, iNkosi yasisindisa ngokukhulula okukhulu.
15 Wata rana uku cikin manyan mutanen nan talatin suka gangara wurin Dawuda zuwa dutse a kogon Adullam, yayinda ƙungiyar Filistiyawa suke sansani a Kwarin Refayim.
Abathathu ezinduneni ezingamatshumi amathathu basebesehlela edwaleni kuDavida, ebhalwini lweAdulamu; lebutho lamaFilisti lalimise inkamba esihotsheni seRefayimi.
16 A lokacin Dawuda yana cikin mafaka, sojojin Filistiyawa kuma suna a Betlehem.
UDavida ngalesosikhathi wayesenqabeni, lebutho lenqaba lamaFilisti ngalesosikhathi laliseBhethelehema.
17 Dawuda ya ji marmarin ruwan sha sai ya ce, “Kash, a ce wani zai sami mini ruwan sha daga rijiya kusa da ƙofar Betlehem mana!”
UDavida waselangatha wathi: Hawu, kungathi omunye ubenganginathisa amanzi omthombo weBhethelehema osesangweni!
18 Sai Ukun suka kutsa kai cikin sansanin Filistiyawa, suka ja ruwa daga rijiyar da take kusa da ƙofar Betlehem suka ɗauko shi suka kawo wa Dawuda. Amma ya ƙi yă sha; a maimako, sai ya zubar da shi a gaban Ubangiji.
Labo abathathu bafohlela enkambeni yamaFilisti, bakha amanzi emthonjeni weBhethelehema owawusesangweni, bawathwala bawaletha kuDavida; kodwa uDavida kafunanga ukuwanatha, kodwa wawathululela iNkosi.
19 Ya ce, “Allah yă sawwaƙe in yi haka, ya kamata in sha jinin waɗannan mutanen da suka yi kasai da rayukansu?” Domin sun yi kasai da rayukansu don su dawo da shi, Dawuda bai sha shi ba. Irin abubuwan da jarumawa ukun nan suka yi ke nan.
Wasesithi: Kakube khatshana lami, ngoNkulunkulu wami, ukwenza lokho. Nginganatha yini igazi lalamadoda abeke impilo yawo engozini? Ngoba ngokubeka impilo yawo engozini, awalethile. Ngakho kafunanga ukuwanatha. Lezizinto azenza lawomaqhawe amathathu.
20 Abishai ɗan’uwan Yowab shi ma babba ne cikin Ukun nan. Ya ɗaga māshinsa a kan mutum ɗari uku, waɗanda ya kashe, ya kuma zama sananne kamar Ukun.
UAbishayi umfowabo kaJowabi, yena-ke wayeyinhloko yabathathu. Yena ephakamisa umkhonto wakhe emelene labangamakhulu amathathu wababulala; wasesiba lebizo phakathi kwabathathu.
21 Aka ninka girmama shi bisa Ukun, sai ya zama shugaba, ko da yake ba a haɗa shi a cikinsu ba.
Kwabathathu wayehlonitshwa kulababili, wasesiba yinduna yabo; kodwa kafinyelelanga kwabathathu abokuqala.
22 Benahiya ɗan Yehohiyada shi ma wani barden yaƙi ne daga Kabzeyel, wanda ya yi manyan abubuwa. Ya bugi gwanayen Mowab biyu. Ya kuma gangara zuwa cikin rami a ranar da aka yi dusar ƙanƙara ya kashe zaki.
UBhenaya indodana kaJehoyada, indodana yeqhawe leKabhiseyeli, wayemkhulu ngezenzo: Nguye owatshaya abakoMowabi ababili ababenjengezilwane; futhi yena wehla wabulala isilwane phakathi komgodi mhla weliqhwa elikhithikileyo.
23 Ya kuma kashe wani mutumin Masar mai tsayi ƙafa bakwai da rabi. Ko da yake mutumin Masar yana da māshi kamar sandan masaƙa a hannunsa, Benahiya ya yaƙe shi da kulki. Ya ƙwace māshin daga hannun mutumin Masar ya kuma kashe shi da māshin nan nasa.
Yena wasetshaya indoda engumGibhithe, umuntu omude, ozingalo ezinhlanu. Lesandleni somGibhithe kwakulomkhonto onjengogodo lomeluki; kodwa wehlela kuye ngenduku, wahluthuna umkhonto esandleni somGibhithe, wambulala ngowakhe umkhonto.
24 Irin abubuwan da Benahiya ɗan Yehohiyada ya yi ke nan; shi ma sananne ne kamar waɗannan jarumawa uku.
Lezizinto wazenza uBhenaya indodana kaJehoyada, waba lebizo phakathi kwamaqhawe amathathu.
25 Aka ɗauka shi da bangirma fiye da Talatin nan, amma ba a haɗa shi cikin Ukun ba. Dawuda kuwa ya sa shi yă lura da masu tsaron lafiyarsa.
Khangela, wahlonitshwa phakathi kwabangamatshumi amathathu, kodwa kafinyelelanga kwabathathu. UDavida wasembeka phezu kwabalindi bakhe.
26 Jarumawan nan su ne, Asahel ɗan’uwan Yowab, Elhanan ɗan Dodo daga Betlehem,
Lamaqhawe amabutho: OAsaheli umfowabo kaJowabi, uElihanani indodana kaDodo weBhethelehema,
27 Shammot mutumin Haror, Helez mutumin Felon,
uShamothi umHarodi, uHelezi umPheloni,
28 Ira ɗan Ikkesh daga Tekowa, Abiyezer daga Anatot,
uIra indodana kaIkheshi umThekhowa, uAbiyezeri umAnathothi,
29 Sibbekai mutumin Husha, Ilai mutumin Aho,
uSibekayi umHushathi, uIlayi umAhohi,
30 Maharai mutumin Netofa, Heled ɗan Ba’ana mutumin Netofa,
uMaharayi umNetofa, uHelebi indodana kaBahana umNetofa,
31 Ittai ɗan Ribai daga Gibeya a Benyamin, Benahiya mutumin Firaton,
uIthayi indodana kaRibayi weGibeya yabantwana bakoBhenjamini, uBhenaya umPirathoni,
32 Hurai daga kogunan Ga’ash, Abiyel mutumin Arba,
uHurayi wezifula zeGahashi, uAbiyeli umArba,
33 Azmawet mutumin Harum, Eliyaba mutumin Sha’albo,
uAzimavethi umBaharumi, uEliyabha umShahaliboni,
34 ’ya’yan Hashem mutumin Gizon maza, Yonatan ɗan Shageye mutumin Harar,
amadodana kaHashema umGizoni, uJonathani indodana kaShage umHarari,
35 Ahiyam ɗan Sakar mutumin Harar, Elifal ɗan Ur,
uAhiyamu indodana kaSakari umHarari, uElifali indodana kaUri,
36 Hefer mutumin Mekerat, Ahiya mutumin Felon,
uHeferi umMekera, uAhiya umPheloni,
37 Hezro mutumin Karmel, Na’arai ɗan Ezbai,
uHeziro umKharmeli, uNaharayi indodana kaEzibayi,
38 Yowel ɗan’uwan Natan, Mibhar ɗan Hagiri,
uJoweli umfowabo kaNathani, uMibhari indodana kaHagiri,
39 Zelek mutumin Ammon Naharai Baroti, mai ɗaukar kayan yaƙin Yowab ɗan Zeruhiya,
uZeleki umAmoni, uNaharayi umBherothi, umthwali wezikhali zikaJowabi indodana kaZeruya,
40 Ira mutumin Itra, Gareb mutumin Itra,
uIra umIthiri, uGarebi umIthiri,
41 Uriya mutumin Hitti Zabad ɗan Alai,
uUriya umHethi, uZabadi indodana kaAhilayi,
42 Adina ɗan Shiza mutumin Ruben, wanda shi ne babba na mutanen Ruben, kuma talatin suna tare da shi,
uAdina indodana kaShiza umRubeni, inhloko kwabakoRubeni, labangamatshumi amathathu belaye,
43 Hanan ɗan Ma’aka, Yoshafat mutumin Mit,
uHanani indodana kaMahaka, loJoshafati umMithini,
44 Uzziya mutumin Ashtarot, Shama da Yehiyel’ya’yan Hotam mutumin Arower maza,
uUziya umAshiterathi, uShama loJehiyeli amadodana kaHothamu umAroweri,
45 Yediyayel ɗan Shimri, ɗan’uwansa Yoha mutumin Tiz,
uJediyayeli indodana kaShimri, loJoha umfowabo umTizi,
46 Eliyel mutumin Ma’aha, Yeribai da Yoshawiya’ya’yan Elna’am maza, Itma mutumin Mowab,
uEliyeli umMahavi, loJeribayi loJoshaviya amadodana kaElinahamu, loIthima umMowabi,
47 Eliyel, Obed da Ya’asiyel mutumin Mezob.
loEliyeli, loObedi, loJahasiyeli umMezobaya.

< 1 Tarihi 11 >