< Genèse 5 >

1 C'est ici le dénombrement de la postérité d'Adam, depuis le jour que Dieu créa l'homme, [lequel] il fit à sa ressemblance.
Wannan shi ne rubutaccen tarihin zuriyar Adamu. Sa’ad da Allah ya halicci mutum, ya yi shi cikin kamannin Allah.
2 Il les créa mâle et femelle, et les bénit, et il leur donna le nom d'homme, le jour qu'ils furent créés.
Ya halicce su namiji da ta mace, ya kuma albarkace su. Sa’ad da kuma aka halicce su, ya kira su “Mutum.”
3 Et Adam vécut cent trente ans, et engendra [un fils] à sa ressemblance, selon son image, et le nomma Seth.
Sa’ad da Adamu ya yi shekaru 130, sai ya haifi ɗa wanda ya yi kama da shi, ya kuma kira shi Set.
4 Et les jours d'Adam, après qu'il eut engendré Seth, furent huit cents ans, et il engendra des fils et des filles.
Bayan an haifi Set, Adamu ya yi shekaru 800, ya kuma haifi waɗansu’ya’ya maza da mata.
5 Tout le temps donc qu'Adam vécut, fut neuf cent trente ans; puis il mourut.
Gaba ɗaya dai, Adamu ya yi shekaru 930, sa’an nan ya mutu.
6 Seth aussi vécut cent cinq ans, et engendra Enos.
Sa’ad da Set ya yi shekara 105, sai ya haifi Enosh.
7 Et Seth, après qu'il eut engendré Enos, vécut huit cent sept ans; et il engendra des fils et des filles.
Bayan ya haifi Enosh, Set ya yi shekara 807, ya kuma haifi waɗansu’ya’ya maza da mata.
8 Tout le temps donc que Seth vécut, fut neuf cent douze ans; puis il mourut.
Gaba ɗaya dai, Set ya yi shekaru 912, sa’an nan ya mutu.
9 Et Enos, ayant vécu quatre-vingt-dix ans, engendra Kénan.
Sa’ad da Enosh ya yi shekara 90, sai ya haifi Kenan.
10 Et Enos, après qu'il eut engendré Kénan, vécut huit cent quinze ans, et il engendra des fils et des filles.
Bayan ya haifi Kenan, Enosh ya yi shekara 815, ya kuma haifi waɗansu’ya’ya maza da mata.
11 Tout le temps donc qu'Enos vécut, fut neuf cent cinq ans; puis il mourut.
Gaba ɗaya dai, Enosh ya yi shekaru 905, sa’an nan ya mutu.
12 Et Kénan ayant vécu soixante-dix ans, engendra Mahalaléel.
Sa’ad da Kenan ya yi shekara 70, sai ya haifi Mahalalel.
13 Et Kénan, après qu'il eut engendré Mahalaléel, vécut huit cent quarante ans; et il engendra des fils et des filles.
Bayan ya haifi Mahalalel, Kenan ya yi shekara 840, ya kuma haifi waɗansu’ya’ya maza da mata
14 Tout le temps donc que Kénan vécut, fut neuf cent dix ans; puis il mourut.
Gaba ɗaya dai, Kenan ya yi shekara 910, sa’an nan ya mutu.
15 Et Mahalaléel vécut soixante-cinq ans; et il engendra Jéred.
Sa’ad da Mahalalel ya yi shekara 65, sai ya haifi Yared.
16 Et Mahalaléel, après qu'il eut engendré Jéred, vécut huit cent trente ans, et il engendra des fils et des filles.
Bayan ya haifi Yared, Mahalalel ya yi shekara 830, ya kuma haifi waɗansu’ya’ya maza da mata
17 Tout le temps donc que Mahalaléel vécut, fut huit cent quatre-vingt quinze ans; puis il mourut.
Gaba ɗaya dai, Mahalalel ya yi shekara 895, sa’an nan ya mutu.
18 Et Jéred ayant vécu cent soixante-deux ans, engendra Hénoc.
Sa’ad da Yared ya yi shekara 162, sai ya haifi Enok.
19 Et Jéred, après avoir engendré Hénoc, vécut huit cents ans, et il engendra des fils et des filles.
Bayan ya haifi Enok, Yared ya yi shekaru 800, ya kuma haifi waɗansu’ya’ya maza da mata.
20 Tout le temps donc que Jéred vécut, fut neuf cent soixante-deux ans; puis il mourut.
Gaba ɗaya dai, Yared ya yi shekara 962, sa’an nan ya mutu.
21 Et Hénoc vécut soixante-cinq ans, et engendra Méthuséla.
Sa’ad da Enok ya yi shekara 65, sai ya haifi Metusela.
22 Et Hénoc, après qu'il eut engendré Méthuséla, marcha avec Dieu trois cents ans; et il engendra des fils et des filles.
Bayan ya haifi Metusela, Enok ya kasance cikin zumunci da Allah shekaru 300, ya kuma haifi waɗansu’ya’ya maza da mata.
23 Tout le temps donc qu'Hénoc vécut, fut trois cent soixante-cinq ans.
Gaba ɗaya dai, Enok ya yi shekaru 365.
24 Hénoc marcha avec Dieu; mais il ne [parut] plus, parce que Dieu le prit.
Enok ya kasance cikin zumunci da Allah, sa’an nan ba a ƙara ganinsa ba. Saboda Allah ya ɗauke shi.
25 Et Méthuséla ayant vécu cent quatre-vingt sept ans, engendra Lémec.
Sa’ad da Metusela ya yi shekara 187, sai ya haifi Lamek.
26 Et Méthuséla, après qu'il eut engendré Lémec, vécut sept cent quatre-vingt-deux ans; et il engendra des fils et des filles.
Bayan ya haifi Lamek, Metusela ya yi shekaru 782, ya kuma haifi waɗansu’ya’ya maza da mata.
27 Tout le temps donc que Méthuséla vécut, fut neuf cent soixante-neuf ans; puis il mourut.
Gaba ɗaya dai, Metusela ya yi shekaru 969, sa’an nan ya mutu.
28 Lémec aussi vécut cent quatre-vingt deux ans, et il engendra un fils.
Sa’ad da Lamek ya yi shekara 182, sai ya haifi ɗa.
29 Et il le nomma Noé, en disant: Celui-ci nous soulagera de notre œuvre, et du travail de nos mains, sur la terre que l'Eternel a maudite.
Ya ba shi suna Nuhu ya kuma ce, “Zai yi mana ta’aziyya a cikin aikinmu da wahalar hannuwanmu a ƙasar da Ubangiji ya la’anta.”
30 Et Lémec, après qu'il eut engendré Noé, vécut cinq cent quatre-vingt quinze ans; et il engendra des fils et des filles.
Bayan an haifi Nuhu, Lamek ya yi shekara 595, yana kuma da’ya’ya maza da mata.
31 Tout le temps donc que Lémec vécut, fut sept cent soixante dix-sept ans; puis il mourut.
Gaba ɗaya dai, Lamek ya yi shekaru 777, sa’an nan ya mutu.
32 Et Noé, âgé de cinq cents ans, engendra Sem, Cam, et Japheth.
Bayan Nuhu ya yi shekara 500, sai ya haifi Shem, Ham da Yafet.

< Genèse 5 >