< Nombres 26 >

1 Après la plaie, il advint que le Seigneur parla à Moïse et au grand prêtre Eléazar, disant:
Bayan annobar, sai Ubangiji ya yi magana da Musa da Eleyazar ɗan Haruna, firist ya ce,
2 Faites, par familles paternelles, le dénombrement des fils d'Israël de vingt ans et au-dessus, en état de porter les armes.
“Ku ƙidaya dukan jama’ar Isra’ila daga mai shekaru ashirin zuwa gaba da za su iya aikin sojan Isra’ila.”
3 Moïse, avec le prêtre Eléazar, donna ses ordres en Araboth de Moab, vis-à- vis Jéricho, et il convoqua
Musa da Eleyazar firist suka yi musu magana a filayen Mowab kusa da Urdun daga ƙetaren Yeriko, suka ce,
4 Les hommes de vingt ans et au-dessus, comme le Seigneur l'avait prescrit à Moïse. Voici les fils d'Israël qui sortirent de l'Egypte.
“Ku ƙidaya maza daga mai shekara ashirin zuwa gaba yadda Ubangiji ya umarci Musa.” Waɗannan su ne Isra’ilawan da suka fito daga Masar.
5 Ruben était le premier-né de Jacob; fils de Ruben: Enoch, et la famille des Enochites, Phallu, et la famille des Phalluites;
Zuriyar Ruben ɗan fari na Isra’ila, daga Hanok; kabilar Hanokawa; daga Fallu; kabilar Falluyawa;
6 Hesron, de qui sortit la famille des Hesronites; Charmi, de qui sortit la famille des Charmites.
daga Hezron, kabilar Hezronawa; daga Karmi, kabilar Karmiyawa.
7 Telles étaient les branches de Ruben, et leur recensement donna quarante- trois mille sept cent trente âmes.
Waɗannan su ne kabilan Ruben; jimillarsu ta kai 43,730.
8 Parmi les fils de Phallu, il y eut Eliab,
Ɗan Fallu kuwa shi ne Eliyab,
9 Les fils d'Eliab furent: Namuel, Dathan et Abiron; ils étaient illustres parmi le peuple, et ce furent eux qui se soulevèrent contre Moïse et Aaron lors du rassemblement de Coré et de la révolte contre le Seigneur.
’ya’yan Eliyab maza kuwa su ne, Nemuwel, Datan da Abiram. Datan da Abiram nan, su ne shugabannin mutanen da suka tayar wa Musa da Haruna, suna kuma cikin waɗanda suka bi Kora sa’ad da ya tayar wa Ubangiji.
10 Et la terre, ayant ouvert sa bouche, les dévora, dans le même temps que Coré périt avec son attroupement, lorsque le feu consuma les deux cent cinquante qui furent l'occasion d'un prodige.
Ƙasa kuwa ta buɗe ta haɗiye su tare da Kora, wanda ƙungiyarsa ta mutu sa’ad da wuta ta cinye mutum 250. Wannan kuwa ya zama alamar faɗakarwa.
11 Mais les fils de Coré ne moururent pas.
Amma fa, zuriyar Kora ba tă mutu ba.
12 Voici les fils de Siméon et leurs familles: de Namuel, sortit la famille des Namuélites; de Jamin, celle des Jaminites; de Jachin, celle des Jachinites;
Zuriyar Simeyon bisa ga kabilansu, daga Nemuwel, kabilar Nemuwelawa; daga Yamin, kabilar Yaminawa; daga Yakin, kabilar Yakinawa;
13 De Zaré, sortit la famille des Zaréites; de Saül, celle des Saülites.
daga Zera, kabilar Zerawa; daga Sha’ul, kabilar Sha’ul.
14 Telles étaient les branches de Siméon, et leur recensement donna vingt-deux mille deux cents âmes.
Waɗannan su ne kabilan Simeyon; jimillarsu ta kai 22,200.
15 Voici les fils de Juda: Her et Onan, qui moururent en la terre de Chanaan.
Zuriyar Gad bisa ga kabilansu, daga Zafon, kabilar Zafonawa; daga Haggi, kabilar Haggiwa; daga Shuni, kabilar Shunawa;
16 Et il y eut d'autres fils de Juda, et voici leurs familles: de Séla, sortit la famille des Sélaïtes; de Pharès, celle des Pharésites; de Zara, celle des Zaraïtes.
daga Ozni, kabilar Ozniyawa daga Eri, kabilar Eriyawa;
17 Et les fils de Pharès furent: Hesron, de qui sortit la famille des Hesronites; et Jamun, de qui sortit la famille des Jamunites.
daga Arod, kabilar Arodiyawa; daga Areli, kabilar Areliyawa.
18 Telles étaient les branches de Juda, comprenant, selon leur recensement, soixante-seize mille cinq cents âmes.
Waɗannan su ne kabilan Gad, jimillarsu ta kai 40,500.
19 Voici les fils d'Issachar, par familles: de Thola, sortit la famille des Tholaïtes; de Phua, celle des Phuaïtes;
Er da Onan,’ya’yan Yahuda ne, amma sun mutu a Kan’ana.
20 De Jasub, celle des Jasubites; de Semram, celle des Semramites.
Zuriyar Yahuda bisa ga kabilansu, daga Shela, kabilar Shelayawa daga Ferez, kabilar Ferezawa; daga Zera, kabilar Zerawa;
21 Telles étaient les branches d'Issachar; d'après leur recensement, il y eut soixante-quatre mille quatre cents âmes.
Zuriyar Ferez kuwa, daga Hezron, kabilar Hezronawa; daga Hamul; kabilar Hamulawa.
22 Voici les fils de Zabulon: de Sared, sortit la famille des Sarédites; d'Elon, celle des Elonites; de Jalel, celle des Jalélites.
Waɗannan su ne kabilan Yahuda; jimillarsu ta kai 76,500.
23 Telles étaient les branches de Zabulon, et leur recensement donna soixante mille cinq cents âmes.
Zuriyar Issakar bisa ga kabilansu, daga Tola, kabilar Tolatawa; daga Fuwa, kabilar Fuwayawa;
24 Voici les fils de Gad: de Séphon, sortit la famille des Séphonites; d'Aggi, celle des Aggites; de Suni, celle des Sunites;
daga Yashub, kabilar Yashubawa; daga Shimron, kabilar Shimronawa.
25 D'Ozni, celle des Oznites; de Her, celle des Hérites;
Waɗannan su ne kabilan Issakar; jimillarsu ta kai 64,300.
26 D'Arod, celle des Arodites; d'Ariel, celle des Ariélites.
Zuriyar Zebulun bisa ga kabilansu, daga Sered, kabilar Seredawa; daga Elon kabilar Elonawa; daga Yaleyel; kabilar Yaleyewa.
27 Telles étaient les branches des fils de Gad; d'après leur recensement, il y eut quarante-quatre mille cinq cents âmes.
Waɗannan su ne kabilan Zebulun, jimillarsu ta kai 60,500.
28 Voici les fils d'Aser: de Jemna, sortit la famille des Jemnaïtes; de Jessui, celle des Jessuites; de Brié, celle des Briéites;
Zuriyar Yusuf bisa ga kabilansu ta wurin Manasse da Efraim.
29 D'Hober, celle des Hobérites; de Melchiel, celle de Melchiélites.
Zuriyar Manasse, daga Makir, kabilar Makiriyawa (Makir shi ne mahaifin Gileyad); daga Gileyad, kabilar Gileyadawa.
30 Aser eut aussi une fille du nom de Sara.
Waɗannan su ne zuriya Gileyad, daga Iyezer, kabilar Iyezerawa; daga Helek, kabilar Helekawa;
31 Telles étaient les branches d'Aser; d'après leur recensement, il y eut quarante-trois mille quatre cents âmes.
daga Asriyel, kabilar Asriyelawa; daga Shekem, kabilar Shekem;
32 Voici les branches de Manassé et d'Ephraïm, fils de Joseph:
daga Shemida, kabilar Shemadawa; daga Hefer, kabilar Heferawa.
33 Familles des fils de Manassd: de Machir, sortit la familles des Machirites; Machir engendra Galaad; de Galaad, sortit la famille des Galaadites.
(Zelofehad ɗan Hefer, ba shi da’ya’ya maza;’yan mata ne kaɗai ya haifa, sunayensu kuwa su ne Mala, Nowa, Hogla, Milka da Tirza.)
34 Voici les fils de Galaad: de Jézer, sortit la famille des Jézérites; et d'Hélec, celle des Hélécites;
Waɗannan su ne kabilan Manasse, jimillarsu ta kai 52,700.
35 D'Asriel, celle des Asriélites; et de Sichem, celle des Sichémites;
Waɗannan su ne kabilan Efraim bisa ga kabilansu, daga Shutela, kabilar Shutelawa; daga Beker, kabilar Bekerawa; daga Tahan, kabilar Tahanawa.
36 De Sémida, celle des Sémidaïtes; et d'Epher, celle des Ephérites,
Waɗannan su ne kabilan Shutelawa, daga Eran, kabilar Eranawa.
37 Or, parmi les fils d'Epher, Salphaad n'eut point de fils, mais des filles, et voici les noms des filles de Salphaad: Maala, Noa, Hégla, Melcha et Thersa.
Waɗannan su ne kabilan Efraim; jimillarsu ta kai 32,500. Waɗannan su ne kabilan Yusuf ta wurin kabilansu.
38 Telles étaient les branches de Manassé, et leur recensement donna cinquante-deux mille sept cents âmes.
Zuriyar Benyamin bisa ga kabilansu, daga Bela, kabilar Belawa; daga Ashbel, kabilar Ashbelawa; daga Ahiram, kabilar Ahiramawa;
39 Voici les fils d'Ephraïm: de Suthala, sortit la famille des Suthalaïtes; de Bécher, celle des Béchérites; de Théhen, celle des Théhénites.
daga Shufam, kabilar Shufamawa; daga Hufam, kabilar Hufamawa.
40 Voici les fils de Suthala: Eden, et la famille de Edénites.
Zuriyar Bela daga Ard da Na’aman, daga Ard, kabilar Ardawa; daga Na’aman, kabilar Na’amawa;
41 Telles étaient les branches des fils d'Ephraïm, et leur recensement donna trente-deux mille cinq cents âmes.
Waɗannan su ne kabilan Benyamin, jimillarsu ta kai 45,600.
42 Telles étaient les branches des fils de Joseph. Voici les fils de Benjamin par familles: de Béla, sortit la famille des Bélaïtes; d'Asbel, celle des Asbélites; et d'Ahiram, celle des Ahiramites;
Waɗannan su ne kabilan Dan bisa ga kabilarsu, daga Shuham, kabilar Shuhamawa. Waɗannan su ne kabilan Dan.
43 De Supham, celle des Suphamites; de Hupham, celle des Huphamites.
Dukansu kabilan Shuhamawa ne, jimillarsu ta kai 64,400.
44 Voici les fils de Béla; de Héred, sortit la famille des Hérédites; et de Noéman, celle des Noémanites.
Zuriyar Asher bisa ga kabilansu, daga Imna, kabilar Imnawa daga Ishbi, kabilar Ishbiyawa; daga Beriya, kabilar Beriyawa;
45 Telles étaient les branches des fils de Benjamin, et leur recensement donna trente-cinq mille cinq cents âmes.
daga zuriyar Beriya kuwa, daga Heber, kabilar Heberawa; daga Malkiyel, kabilar Malkiyelawa.
46 Voici les fils de Dan par familles: de Suham, fils de Dan, sortit la famille des Suhamites.
(Asher yana da’ya mace da ake kira Sera.)
47 Toutes les familles portaient le nom de Suham, et leur recensement donna soixante-quatre mille quatre cents âmes.
Waɗannan su ne kabilan Asher; jimillarsu ta kai 53,400.
48 Voici les fils de Nephthali par familles: de Jésiel, sortit la famille des Jésiélites; de Gémi, celle des Gémites;
Zuriyar Naftali bisa ga kabilansu, daga Yazeyel, kabilar Yazeyelawa; daga Guni, kabilar Guniyawa;
49 De Jéser, celle des Jésérites; et de Sellem, celle des Sellémites,
daga Yezer, kabilar Yezerawa; daga Shillem, kabilar Shillemawa.
50 Telle étaient les branches de Nephthali, et leur dénombrement donna quarante-trois mille trois cents âmes.
Waɗannan su ne kabilan Naftali, jimillarsu ta kai 45,400.
51 Voici le total du dénombrement des fils d'Israël: six cent un mille sept cent trente hommes.
Dukan jimillar mazan Isra’ila ta kai 601,730.
52 Le Seigneur parla ensuite à Moïse, disant:
Ubangiji ya ce wa Musa,
53 La terre sera partagée par têtes entre ces hommes, pour qu'ils la possèdent.
“Ka rarraba musu ƙasar a matsayin gādo, bisa ga yawan kabila.
54 Aux plus nombreux, tu donneras les plus fortes parts, et aux moins nombreux des parts moindres, chacun selon le recensement aura sa part d'héritage.
Ga ƙungiya mafi girma, ka ba ta rabo mafi girma; ga ƙaramar ƙungiya kuwa, ka ba ta ƙarami rabo; kowane zai karɓa rabonsa ga yawan mutanen da aka rubuta.
55 La terre sera partagée au sort par chaque tête; on tirera les sorts par tribus paternelles.
Ka tabbatar an rarraba ƙasar ta wurin rabo. Abin da kowace ƙungiya ta gāda zai zama bisa ga sunayen kabilar kakanninta.
56 Tu leur distribueras leur héritage par la voie du sort, quel que soit le nombre de la tribu.
Za a raba kowane gādo bisa ga rabo tsakanin manyan da ƙanana ƙungiyoyi.”
57 Voici les fils de Lévi par familles; de Gerson, sortit la famille des Gersonites; de Caath, celle des Caathites; et de Mérari, celle des Mérarites,
Waɗannan su ne Lawiyawa da a ƙidaya bisa ga kabilansu, daga Gershom, kabilar Gershonawa; daga Kohat, kabilar Kohatawa; daga Merari, kabilar Merari.
58 Voici les familles des fils de Lévi: les Lobénites, les Hébronites, les Coréites, les Musites; Caath engendra aussi Amram;
Waɗannan kuma su ne kabilan Lawiyawa, kabilar Libniyawa, kabilar Hebronawa, kabilar Maliyawa, kabilar Mushiyawa, kabilar Korayawa (Kohat shi ne kakan Amram;
59 La femme de celui-ci se nommait Jochabed, issue de Lévi, elle eut tous ses enfants en Egypte, et fut mère d'Aaron, de Moïse et de leur sœur Marie.
sunan matan Amram shi ne Yokebed, ita zuriyar Lawi ce, wadda aka haifa wa Lawiyawa a Masar. A wajen Amram kuwa ta haifi Haruna, Musa da kuma’yar’uwarsu Miriyam.
60 D'Aaron naquirent Nadab, Abiu, Eléazar et Ithamar,
Haruna shi ne mahaifin Nadab, Abihu, Eleyazar da kuma Itamar.
61 Nadab et Abiu moururent pendant qu'ils offraient au Seigneur un feu étranger, dans le désert de Sina.
Amma Nadab da Abihu sun mutu sa’ad da suka miƙa hadaya da haramtacciyar wuta a gaban Ubangiji.)
62 Le recensement des lévites donna vingt-trois mille mâles d'un mois et au- dessus; ils n'avaient point été recensés avec les fils d'Israël, parce qu'il ne leur était point donné d'héritage parmi les fils d'Israël.
Dukan’ya’yan Lawiyawa maza daga wata ɗaya zuwa gaba, jimillarsu ta kai 23,000. Ba a ƙidaya su tare da sauran Isra’ilawa ba, domin ba a ba su gādo tare da su ba.
63 Tel fut le dénombrement des fils d'Israël que firent Moïse et Eléazar le prêtre, en Araboth de Moab, sur les rives du Jourdain, en face de Jéricho.
Waɗannan su ne waɗanda Musa da Eleyazar firist, suka ƙidaya sa’ad da suka ƙidaya Isra’ilawa a filaye Mowab kusa da Urdun a hayen Yeriko.
64 Dans ce nombre, il n'y avait pas un homme qui eut été recensé par Moïse et Aaron, lors du dénombrement fait dans le désert de Sina.
Ba ko ɗayansu da yake cikin waɗanda Musa da Haruna firist, suka ƙidaya sa’ad da suka ƙidaya Isra’ilawa a Hamadar Sinai.
65 Car le Seigneur avait dit: ils mourront de mort dans le désert, et pas un d'eux n'était resté, hormis Caleb, fils de Jéphoné, et Josué, fils de Nau.
Gama Ubangiji ya riga ya gaya wa waɗancan Isra’ilawa cewa lalle za su mutu a hamada, kuma ba ko ɗayansu da ya rage, sai Kaleb ɗan Yefunne da Yoshuwa ɗan Nun.

< Nombres 26 >