< Josué 16 >

1 La limite des fils de Joseph part du Jourdain, en face de Jéricho, du côté de l'orient; et de Jéricho, elle monte dans les montagnes désertes de Béthel- Luza;
Rabon da aka ba wa Yusuf ya fara tun daga Urdun kusa da Yeriko, gabas da ruwan Yeriko, sai ya miƙe zuwa jeji, ya haura har zuwa cikin ƙasar tudu na Betel.
2 Elle traverse Béthel et côtoie les confins d'Achatarothi.
Ya ci gaba daga Betel (wato, Luz), ya zarce zuwa sashen Arkitawa na Atarot,
3 Puis, elle se rapproche de la mer à partir des confins d'Aptalim, jusqu'aux confins de Béthoron-la-Basse; c'est là qu'elle aboutit à la mer.
ya sauka zuwa yammancin bakin iyakar Yalfetiyawa har zuwa yankin Bet-Horon wanda yake cikin kwari. Ya zarce kuma zuwa Gezer, ya gangara ya yi ƙarshe a Bahar Rum.
4 Les fils de Joseph, Ephraïm et Manassé, eurent là leur héritage.
Wannan ne yankin da aka ba wa Manasse da Efraim zuriyar Yusuf gādonsu.
5 Les limites des fils d'Ephraïm s'étendirent en proportion du nombre de leurs familles. La limite de leur héritage passe, du côté de l'orient, par Ataroth et Eroc, jusqu'à Béthoron-la-Haute et à Gazara.
Yankin Efraim ke nan bisa ga iyalansu. Iyakar ƙasarsu ta gādo ta kama daga Atarot Addar a gabas zuwa Bet-Horon,
6 Elle aboutit à la mer dans Icasmon, laissant au nord Therma. Du côté de l'orient, elle tourne en Thénasa et en Sellis, et elle passe à l'orient de Janoca,
ta wuce zuwa Bahar Rum. Daga Mikmetat a arewa kuwa iyakar ta karkata gabas zuwa Ta’anat Shilo, ta wuce zuwa Yanowa a gabas.
7 De Macho, d'Ataroth et de leurs villages; puis, elle va vers Jéricho et finit au Jourdain,
Sai ta gangara daga Yanowa zuwa Atarot da Na’ara, ta bi ta Yeriko, ta kuma fito ta Urdun.
8 De Tapho, elle gagne la mer Salée vers Chelcana, et elle aboutit a cette mer; tel est l'héritage des fils d'Ephraïm par familles.
Daga Taffuwa kuma iyakar ta bi yamma zuwa kwazazzaban Kana, ta ƙarasa a Bahar Rum. Wannan shi ne gādon mutanen Efraim bisa ga iyalansu.
9 Les villes qui sont attribuées aux fils d'Ephraïm sont toutes enclavées, ainsi que leurs villages, dans l'héritage des fils de Manassé.
Gādon ya kuma haɗa da dukan garuruwa da ƙauyuka waɗanda aka keɓe wa mutanen Efraim daga cikin gādon mutanen Manasse.
10 Les fils d'Ephraïm n'exterminèrent pas le Chananéen qui réside en Gazer; le Chananéen habita cette ville en Ephraïm, jusqu'à ce que vint le Pharaon d'Egypte, qui la prit et l'incendia. Alors, les Egyptiens tuèrent les Chananéens, les Phérézéens et tous les citoyens de Gazer, et le Pharaon la donna en dot à sa fille.
Ba su kori Kan’aniyawan da suke zama a Gezer ba, don haka Kan’aniyawa suna zama tare da mutanen Efraim har wa yau; amma Kan’aniyawa suka zama masu yin aikin dole.

< Josué 16 >