< 1 Rois 20 >

1 Et Naboth le Jezraélite avait une vigne attenante à l'aire d'Achab, roi de Samarie.
Ben-Hadad sarkin Aram kuwa ya tattara mayaƙansa gaba ɗaya. Sarakuna talatin da biyu suka tafi tare da shi haɗe da dawakansu da kekunan yaƙinsu. Ya haura ya yi wa Samariya kwanto, ya kuma yaƙe ta.
2 Et Achab parla à Naboth, disant: Donne-moi ta vigne, j'en ferai mon jardin potager, car elle près de ma demeure; je te donnerai une vigne meilleure que la tienne. Si tu le préfères, je te donnerai de l'argent pour prix de ta vigne, et elle sera mon jardin potager.
Ya aika da’yan aika zuwa cikin birnin wurin Ahab sarkin Isra’ila yana cewa, “Ga abin da Ben-Hadad ya ce,
3 Mais, Nabaoth dit à Achab: Dieu me préserve de te donner l'héritage de mon père.
‘Azurfarka da zinariyarka nawa ne. Mafi kyau cikin matanka da’ya’yanka nawa ne.’”
4 Et l'esprit d'Achab fut troublé; il s'étendit sur sa couche, se voila le visage, et ne mangea pas de pain.
Sarkin Isra’ila ya amsa, ya ce, “Kamar dai yadda ka faɗa, ranka yă daɗe, sarki. Ni da dukan abin da nake da shi, naka ne.”
5 Et Jézabel sa femme entra vers lui, et elle lui dit: D'où vient que tu as l'esprit troublé, et que tu ne manges pas de pain?
Sai’yan aikan suka sāke dawo suka ce, “Ga abin da Ben-Hadad ya ce, ‘Na aika ka ba da azurfarka da zinariyarka, matanka da kuma’ya’yanka.
6 Il lui répondit: C'est parce que j'ai parlé à Naboth le Jezraélite, disant: Donne-moi à prix d'argent ta vigne, ou, si tu veux, je te donnerai en échange une autre vigne, et qu'il m'a répondu: Je ne te donnerai pas l'héritage de mon père.
Amma war haka gobe zan aika shugabannina su bincika fadanka da kuma gidajen shugabanninka. Za su kwashe dukan abubuwan da kake ganin darajarsu su tafi.’”
7 Jézabel sa femme lui dit: Conduis-toi donc en roi envers Israël, lève- toi, mange du pain, reviens à toi, et moi je te donnerai la vigne de Naboth le Jezraélite.
Sarkin Isra’ila ya tattara dukan dattawan ƙasar, ya ce musu, “Ku duba fa, wannan mutum yana neman tsokana! Sa’ad da ya aika in ba shi matana da’ya’yana, azurfana da zinariyana, ban hana masa ba.”
8 Ensuite, elle écrivit au nom d'Achab une lettre qu'elle scella du sceau royal, et elle l'envoya aux anciens et aux premiers de la ville qui demeuraient avec Naboth.
Dattawa da dukan mutane suka amsa, suka ce, “Kada ka saurare shi ko ka yarda da abin da yake bukata.”
9 Or, elle avait écrit ceci dans la lettre: Ordonnez un jeûne et faites asseoir Naboth parmi les premiers du peuple.
Saboda haka ya ba wa’yan aikan Ben-Hadad amsa, ya ce, “Ku faɗa wa ranka yă daɗe, sarki, ‘Bawanka zai yi dukan abin da ka bukaci da farko, amma wannan na ƙarshe ba zan iya yin ba.’” Suka tafi suka kai amsar wa Ben-Hadad.
10 Puis, devant lui, apostez deux hommes, fils de pervers, qui portent témoignage contre lui, disant: Il a blasphémé contre Dieu et le roi, qu'on l'emmène, qu'on le lapide, qu'il meure.
Sai Ben-Hadad ya aika da wani saƙo wa Ahab, ya ce, “Bari alloli su yi da ni yadda suke so, su kuma yi haka da tsanani, in isashen ƙura ta rage a Samariya da za a iya ba wa mutanena a tafin hannu.”
11 Et les hommes de sa ville, les anciens et les plus riches qui demeuraient avec lui, firent comme avait dit Jézabel dans la lettre qu'elle leur avait envoyée.
Sarki Isra’ila ya amsa, ya ce, “Ku faɗa masa, ‘Wanda ya sa kayan yaƙinsa bai kamata yă yi fariya ba sai ya tuɓe su.’”
12 Ils ordonnèrent un jeûne, ils firent asseoir Naboth parmi les chefs du peuple,
Ben-Hadad ya ji wannan saƙo yayinda shi da sarakunan suke sha a cikin tentunansu, sai ya umarce mutanensa, ya ce, “Ku shirya don yaƙi.” Saboda haka suka shirya don su yaƙi birnin.
13 Et les deux hommes, fils de pervers, entrèrent, et ils s'assirent devant Naboth, et ils portèrent témoignage contre lui, disant: Tu as blasphémé contre Dieu et le roi. Et on l'emmena hors de la ville, on le lapida, et il mourut.
Ana cikin haka sai wani annabi ya zo wurin Ahab sarkin Isra’ila ya sanar masa cewa, “Ga abin da Ubangiji ya ce, ‘Ka ga wannan ɗumbun mayaƙa? Zan ba da su cikin hannunka a yau, sa’an nan za ka san cewa ni ne Ubangiji.’”
14 Puis, on envoya un message à Jézabel, disant: Naboth a été lapidé et il est mort.
Ahab ya ce, “Amma wa zai yi haka?” Annabin ya amsa, “Ga abin da Ubangiji ya ce, ‘Sojoji matasa na shugabannin yankuna za su yi haka.’” Ya tambaya, “Wa kuma zai fara yaƙin?” Annabin ya amsa, “Kai za ka fara.”
15 Dès que Jézabel eut ouï le message, elle dit à Achab: Lève-toi, hérite de la vigne de Naboth le Jezraélite, qui n'a point voulu te la donner à prix d'argent; car Naboth n'est plus vivant, il est mort.
Saboda haka Ahab ya kira sojoji matasa na shugabannin yankuna, mutum 232. Sa’an nan ya tattara sauran Isra’ilawa su 7,000 gaba ɗaya.
16 Dès qu'Achab ouït que Naboth le Jezraélite était mort, il déchira ses vêtements et se couvrit d'un cilice; mais ensuite, il se leva, et il alla à la vigne de Naboth pour en prendre possession.
Suka fita da tsakar rana yayinda Ben-Hadad tare da sarakuna 32 masu goyon bayansa suke cikin tentunansu suna sha, suna buguwa.
17 Et le Seigneur parla à Elie le Thesbite, disant:
Sojojin nan matasa na shugabannin yankuna suka fara fita. Ben-Hadad kuwa ya riga ya aiki’yan leƙen asiri, waɗanda suka ce, “Mutane suna zuwa daga Samariya.”
18 Lève-toi, va trouver Achab, roi d'Israël, à Samarie, car il est dans la vigne de Naboth; il y est allé pour en prendre possession.
Ya ce, “In sun fito don salama, ku kamo su da rai; in sun fito yaƙi ne, ku kamo su da rai.”
19 Et tu lui parleras, disant: Voici que dit le Seigneur: Comme tu as tué et hérité, voici, à cause de cela, ce que dit le Seigneur: En tout lieu où les chiens et les pourceaux ont léché le sang de Naboth, les chiens lécheront ton sang, et les prostituées se baigneront dans ton sang.
Sojojin nan matasa na shugabannin yankuna suka taka suka fita daga birnin da mayaƙa a bayansu.
20 Et Achab dit à Elie: Tu m'as donc trouvé, ô mon ennemi? Le prophète répondit: Je t'ai trouvé, en ce que tu t'es follement vendu pour faire le mal devant le Seigneur, et l'irriter.
Kowannensu kuwa ya buge abokin gābansa. Ganin wannan, sai Arameyawa suka gudu, Isra’ilawa suna bi. Amma Ben-Hadad na Aram ya tsere a kan dokinsa tare da waɗansu mahayan dawakansa.
21 Et c'est moi qui ferai fondre sur toi les malheurs, qui, allumerai le feu après toi, qui détruirai tout mâle de la maison d'Achab, tout ce qui est enfermé, tout ce qui reste encore en Israël.
Sarki Isra’ila ya bi, ya kuma sha ƙarfin dawakan da keken yaƙin, ya kashe Arameyawa da yawa.
22 Et je ferai de ta maison ce que j'ai fait de la maison de Jéroboam, fils de Nabat, et de la maison de Baasa, fils d'Achias, parce que tu m'as irrité et que tu as fait tomber dans le péché tout Israël.
Daga baya, annabin ya zo wurin sarkin Isra’ila ya ce, “Ka ƙarfafa matsayinka ka kuma ga abin da za a yi, gama a bazara mai zuwa sarkin Aram zai sāke kawo yaƙi.”
23 Ensuite, le Seigneur s'adressant à Jézabel lui dit: Les chiens te dévoreront dans les murs de Jezraël;
Ana cikin haka, shugabannin sarkin Aram suka ba shi shawara, “Allolinsu, allolin tuddai ne. Shi ya sa suka fi mu ƙarfi. Amma in mun yaƙe su a fili, tabbatacce za mu fi su ƙarfi.
24 Celui de la maison d'Achab qui mourra dans la ville, les chiens le dévoreront; celui qui mourra dans les champs, sera dévoré par les oiseaux du ciel.
Ka yi wannan. Ka cire dukan sarakuna daga matsayinsu ka sa waɗansu shugabanni a maimakonsu.
25 Quant à Achab, il a follement agi en se vendant pour faire le mal devant le Seigneur, perverti par sa femme Jézabel.
Dole kuma ka tā da waɗansu mayaƙa kamar waɗanda ka rasa, doki don doki, keken yaƙi kuma don keken yaƙi, saboda mu iya yaƙe Isra’ila a fili. Ta haka tabbatacce za mu fi ƙarfinsu.” Sai ya yarda da su, ya kuma yi haka.
26 Il s'est rendu très abominable pour avoir marché à la suite des idoles, et imité tout ce que faisait l'Amorrhéen que le Seigneur a exterminé devant la face des fils d'Israël.
Bazara na biye Ben-Hadad ya tattara Arameyawa, ya haura zuwa Afek don yă yaƙi Isra’ila.
27 A ces mots, Achab fut tout contrit devant la face du Seigneur; il s'en alla pleurant; il déchira sa tunique, il se couvrit le corps d'un cilice et il jeûna (il s'était déjà enveloppé d'un cilice le jour où il avait frappé Naboth le Jezraélite); et il s'en alla tout humilié.
Sa’ad da aka tattara Isra’ilawa, aka kuma ba su guzuri, sai suka taka suka fita don su sadu da Arameyawa. Isra’ilawa suka kafa sansani ɗaura da su kamar ƙananan garkuna biyu na awaki, yayinda Arameyawa suka rufe dukan jejin.
28 Et la parole du Seigneur vint encore à son serviteur Elie au sujet d'Achab, et le Seigneur lui dit:
Sai mutumin Allah ya zo ya ce wa sarkin Isra’ila, “Ga abin da Ubangiji ya ce, ‘Domin Arameyawa suna tsammani Ubangiji allahn tuddai ne, ba allahn kwari ba, zan ba da wannan ɗumbun mayaƙa a hannuwanka, za ka kuwa sani ni ne Ubangiji.’”
29 As-tu vu comme Achab était contrit devant ma face? Je ne ferai point fondre sur lui ces malheurs de son vivant, mais ce sera du vivant de son fils.
Kwana bakwai suka yi sansani ɗaura da juna, a rana ta bakwai sai yaƙi ya haɗu. Isra’ilawa suka kashe sojojin kafa na Arameyawa dubu ɗari a rana ɗaya.
30 Cependant Ben-Ader rassembla toute son armée, partit et assiégea Samarie; il avait avec lui trente-deux rois, toute sa cavalerie et tous ses chars. Et ils se mirent en campagne; ils assiégèrent Samarie, et ils donnèrent l'assaut à ses remparts.
Sauransu suka tsere zuwa birnin Afek, inda katangar ya fāɗa a kan mutum dubu ashirin da bakwai. Sai Ben-Hadad ya gudu zuwa birni ya ɓuya a ciki cikin ɗaki.
31 Puis, le roi de Syrie envoya dans la ville dire à Achab, roi d'Israël: Voici ce que dit Ben-Ader:
Fadawansa suka je suka ce masa, “Mun ji an ce sarakunan Isra’ila masu jinƙai ne, bari mu sa tufafin makoki, mu ɗaura igiyoyi a wuyanmu, sa’an nan mu tafi wurin sarkin Isra’ila, wataƙila zai bar ka da rai.”
32 Ton argent et ton or m'appartiennent; tes femmes et tes enfants m'appartiennent.
Saye da tufafin makoki kewaye a gindinsu, da kuma igiyoyi kewaye da kawunansu, suka tafi wurin sarkin Isra’ila, suka ce, “Bawanka Ben-Hadad ya ce, ‘Ina roƙonka bari in rayu.’” Sarki ya amsa, “Har yanzu yana da rai? Shi ɗan’uwana ne.”
33 Le roi d'Israël répondit: Comme tu l'as dit, ô roi mon maître, je t'appartiens, et toutes les choses que je possède.
Da ma abin da fadawan suke so su ji ke nan, sai suka yi sauri, suka karɓi maganar a bakinsa, suka ce, “I, ɗan’uwanka, Ben-hadad!” Sarki ya ce, “Ku je ku kawo shi.” Da Ben-Hadad ya fita, sai Ahab ya sa aka kawo shi cikin keken yaƙinsa.
34 Les messagers vinrent encore, et ils dirent: Voici ce que dit Ben-Ader: de t'ai envoyé dire: Tu me livreras ton argent et ton or, et tes femmes et tes enfants.
Ben-Hadad ya ce, “Zan mayar da biranen mahaifinka da na ƙwace daga mahaifinka. Za ka iya sa wurin kasuwarka a cikin Damaskus, kamar yadda mahaifinka ya yi a Samariya.” Ahab ya ce, “Bisa wannan yarjejjeniya zan sake ka.” Saboda haka ya yi yarjejjeniya da shi, sai ya bar shi ya tafi.
35 Demain donc, à pareille heure, j'enverrai près de toi mes serviteurs; ils fouilleront dans ta maison et dans les maisons de tes serviteurs, et ils prendront toutes les choses désirables à leurs yeux, sur lesquelles ils auront mis la main.
Ta wurin maganar Ubangiji, ɗaya daga cikin’ya’ya maza na annabawa ya ce wa abokinsa, “Ka buge ni da makaminka,” amma mutumin ya ƙi.
36 Alors, le roi d'Israël convoqua tous les anciens de la terre promise, et il dit: Écoutez, voyez quelle lâcheté demande cet homme: il me demande mes femmes, mes fils et mes filles. Quant à mon argent et à mon or, je ne les lui ai point refusés.
Sai annabin ya ce, “Domin ba ka yi biyayya da Ubangiji ba, da zarar ka bar ni zaki zai kashe ka.” Daga baya mutumin ya tafi, zaki ya same shi, ya kuma kashe shi.
37 Et les anciens et tout le peuple s'écrièrent: Ne l'écoute pas, n'y consens point.
Annabin ya sami wani mutum ya ce, “Ka buge ni, ina roƙonka.” Sai mutumin ya buge shi, ya ji masa ciwo.
38 Il dit donc aux messagers de Ben-Ader: Dites à votre maître: Toutes les choses pour lesquelles tu as d'abord envoyé à ton serviteur, je les ferai, mais cette dernière chose je ne puis la faire. Et les hommes partirent, et ils rapportèrent sa réponse à leur maître.
Sa’an nan annabin ya tafi ya tsaya a bakin hanya yana jiran sarki. Ya ɓad da kamanni da ƙyalle a kansa. Ƙyallen ya sauka zuwa bisa idanunsa.
39 Ben-Ader envoya encore à lui, disant: Que le Seigneur me punisse, et qu'il me punisse encore, si votre tanière à renards de Samarie suffit pour contenir les piétons de mon armée.
Yayinda sarki yake wucewa, sai annabin ya yi kira da ƙarfi gare shi ya ce “Ni bawanka na tafi yaƙi, sai ga wani ya kawo mini wani mutum, ya ce, ‘Ka riƙe wannan mutum, kada ka bar shi yă kuɓuta ko da ƙaƙa, idan ka bari ya kuɓuta, a bakin ranka, ko kuwa ka biya talanti ɗaya na azurfa.’
40 Le roi d'Israël reprit: C'est assez: que le tortu ne se glorifie pas comme l'homme qui se tient droit.
Yayinda bawanka yana fama, yana kai da kawowa, sai mutumin ya ɓace.” Sai sarkin Isra’ila ya ce, “Hukuncinka ke nan, ka furta shi da kanka.”
41 Lorsque cette réponse fut rapportée au Syrien, il était à boire sous sa tente avec tous les rois ses alliés, et il dit à ses serviteurs: Elevez un retranchement. Ils firent donc un retranchement autour de la ville.
Sai annabin ya cire ƙyallen da sauri daga kansa, da ya rufe idanunsa, sarkin Isra’ila kuwa ya gane shi a matsayi ɗaya daga cikin annabawa.
42 Or, voilà qu'un prophète arriva devant Achab, roi d'Israël, et dit: Voici ce que dit le Seigneur: As-tu vu cette innombrable multitude? Eh bien! aujourd'hui je te la livre, et tu reconnaîtras que je suis le Seigneur.
Sai ya ce wa sarki, “Ga abin da Ubangiji ya ce, ‘Ka saki mutumin da na ƙudura yă mutu. Saboda haka ranka zai zama a maimakon ransa, mutanenka a maimakon mutanensa.’”
43 Et Achab demanda: Par qui? Et le prophète reprit: Voici ce que dit le Seigneur: Par les jeunes fils des chefs des provinces. Et Achab dit: Qui commencera le combat? Le prophète répondit: Toi.
Cike da fushi, sarkin Isra’ila ya tafi fadarsa a Samariya.

< 1 Rois 20 >