< Jobin 12 >

1 Job vastasi ja sanoi:
Sai Ayuba ya amsa,
2 "Totisesti, te yksin olette kansa, ja teidän mukananne kuolee viisaus!
“Ba shakka ku ne mutanen nan, hikima za tă mutu tare da ku!
3 Onhan minullakin ymmärrystä yhtä hyvin kuin teillä; en ole minä teitä huonompi, ja kuka ei moisia tietäisi?
Amma ni ma ina da hankali kamar ku; ba ku fi ni ba. Wane ne bai san duk waɗannan abubuwan ba?
4 Ystävänsä pilkkana on hän, jota Jumala kuuli, kun hän häntä huusi, hurskas, nuhteeton on pilkkana.
“Na zama abin dariya ga abokaina, ko da yake na yi kira ga Allah ya kuwa amsa mini, duk da haka suka yi mini riya ko da yake ni mai adalci ne kuma marar laifi!
5 Turvassa olevan mielestä sopii onnettomuudelle ylenkatse; se on valmiina niille, joiden jalka horjuu.
Mutanen da ba su da damuwa suna jin daɗin ganin waɗanda suke dab da fāɗuwa.
6 Ja rauhassa ovat väkivaltaisten majat, turvassa ne, jotka ärsyttävät Jumalaa, ne, jotka kantavat jumalansa kourassaan." -
Amma wurin zaman’yan fashi yana nan ba mai damunsu, waɗanda kuma suke saɓa wa Allah suna zamansu lafiya, har ma da masu ɗaukar allahnsu a hannuwansu.
7 "Mutta kysypä eläimiltä, niin ne opettavat sinua, ja taivaan linnuilta, niin ne ilmoittavat sinulle;
“Amma ka tambayi dabbobi, za su kuma koya maka, ko kuma tsuntsayen sararin sama kuma za su gaya maka.
8 tahi tutkistele maata, niin se opettaa sinua, ja meren kalat kertovat sinulle.
Ko ka yi magana da duniya, za tă kuma koya maka, ko kuma ka bar kifin teku su sanar da kai.
9 Kuka kaikista näistä ei tietäisi, että Herran käsi on tämän tehnyt,
Wane ne cikin waɗannan bai san cewa hannun Ubangiji ne ya yi wannan ba?
10 hänen, jonka kädessä on kaiken elävän sielu ja kaikkien ihmisolentojen henki?" -
Ran kowace halitta yana a hannunsa, haka kuma numfashin dukan’yan adam.
11 "Eikö korva koettele sanoja ja suulaki maista ruuan makua?"
Ko kunne ba ya gwada kalmomi kamar yadda harshe yake ɗanɗana abinci?
12 "Vanhuksilla on viisautta, ja pitkä-ikäisillä ymmärrystä." -
Ko ba a wurin tsofaffi ake samun hikima ba? Ba tsawon rai yana kawo ganewa ba?
13 "Jumalalla on viisaus ja voima, hänellä neuvo ja ymmärrys.
“Allah ne mai iko da kuma hikima, shawara da ganewa nasa ne.
14 Jos hän repii maahan, niin ei rakenneta jälleen; kenen hän telkeää sisälle, sille ei avata.
Abin da ya rushe ba a iya ginawa ba; in ya kulle mutum ba a iya buɗe shi a sake shi ba.
15 Katso, hän salpaa vedet, ja syntyy kuivuus; hän laskee ne irti, ja ne mullistavat maan.
Idan ya hana ruwan sama, za a yi fări; in kuma ya saki ruwa za a yi ambaliya.
16 Hänen on väkevyys ja ymmärrys; hänen on niin eksynyt kuin eksyttäjäkin.
Shi ne mai ƙarfi da kuma mai nasara; mai ruɗi da wanda aka ruɗa, duk nasa ne.
17 Hän vie neuvosmiehet pois paljaiksi riistettyinä ja tekee tuomarit tyhmiksi.
Yakan sa mashawarta su zama marasa hikima yă kuma sa wawaye su zama masu shari’a.
18 Kuningasten kurituksesta hän kirvoittaa ja köyttää köyden heidän omiin vyötäisiinsä.
Yana cire sarƙar da sarakuna suka ɗaura yă kuma ɗaura musu wata tsumma a kwankwaso.
19 Hän vie papit pois paljaiksi riistettyinä, ja ikimahtavat hän kukistaa.
Yakan ƙasƙantar da firistoci yă kuma tumɓuke masu ikon da aka kafa tun da daɗewa.
20 Hän hämmentää luotettavain puheen ja ottaa pois vanhoilta taidon.
Yana sa amintattun mashawarta su yi shiru yakan kawar da hikimar dattawa.
21 Hän vuodattaa ylenkatsetta ruhtinasten päälle ja aukaisee virtojen padot.
Yakan sa masu iko su ji kunya yă kuma ƙwace ƙarfin masu ƙarfi.
22 Hän paljastaa syvyydet pimeyden peitosta ja tuo valoon pilkkopimeän.
Yana buɗe abubuwan da suke cikin duhu yă kuma kawo haske a wuraren da ba haske;
23 Hän korottaa kansat, ja hän hävittää ne, hän laajentaa kansakunnat, ja hän kuljettaa ne pois.
yana sa al’ummai su zama manya, sai kuma yă hallaka su; yana sa al’ummai su ƙasaita, yă kuma watsar da su.
24 Maan kansan päämiehiltä hän ottaa ymmärryksen ja panee heidät harhailemaan tiettömissä autioissa.
Yana hana shugabannin duniya ganewa; Ya bar su su yi ta makuwa, su ruɗe, su ɓata.
25 He haparoivat pimeässä valoa vailla, ja hän panee heidät hoipertelemaan kuin juopuneet."
Suna lallube cikin duhu ba haske; yă sa su yi ta tangaɗi kamar bugaggu.

< Jobin 12 >