< Hebrews 1 >

1 In many portions and in many ways long ago God having spoken to the fathers in the prophets
A zamanin da, Allah ya yi wa kakanin kakanninmu magana ta hanyoyi ma su yawa iri iri, ta bakin annabawa.
2 in ([this] last *N+kO) of the days these has spoken to us in [His] Son whom He appointed heir of all things, through whom also He made the ages (aiōn g165)
Amma a zamanin nan na karshe, ya yi mana magana ta wurin Dansa, wanda ya sa magajin kome, wanda ta wurinsa ya halicci duniya. (aiōn g165)
3 who being [the] radiance of [His] glory and [the] exact expression of the substance of Him, upholding then all things by the declaration of the power of Him (through himself *KO) [the] purification of sins having made (of us *K) sat down at [the] right hand of the Majesty on high
Shi ne hasken daukakar Allah, ainihin kamanin zatinsa. Ya na rike da dukkan abubuwa ta ikon kalmarsa. Bayan da ya tsarkake zunubanmu, sai ya zauna a hannun dama na madaukaki a can sama.
4 By so much superior having become to the angels, as much as more excellent beyond theirs He has inherited a name.
Ta haka ya ke da fifiko a kan mala'iku, kamar yadda sunansa da ya gada yake da fifiko nesa a kan nasu.
5 To which for did He say ever of the angels: Son of mine are You yourself, I myself today have begotten You? And again: I myself will be to Him for a Father, and He himself will be to Me for a Son?
Domin kuwa wanene a cikin mala'iku Allah ya taba cewa, “Kai Da na ne, yau na zama Uba a gare ka?'' kuma, “Zan kasance Uba a gareshi, shi kuma, zai kasance Da a gare ni?''
6 When then again He may bring the Firstborn into the world He says: And should worship Him all [the] angels of God.
Kuma, da Allah ya kawo magaji a duniya, sai ya ce, “Dukan mala'ikun Allah su yi masa sujada.”
7 And as to indeed the angels He says: The [One] making the angels of Him winds and the ministers of Him of fire a flame;
A game da mala'iku kuma sai ya ce, “yakan mai da mala'ikunsa ruhohi, masu hidimarsa kuma harsunan wuta.
8 Unto however the Son: The throne of You, O God [is] to the age of the age; (and *no) the scepter of righteousness [is] scepter of the kingdom (of You. *NK+O) (aiōn g165)
A game da Dan, ya ce “kursiyinka, ya Allah, na har abada abadin ne. Sandar sarautarka sanda ce ta tsantsar gaskiya. (aiōn g165)
9 You have loved righteousness and hated wickedness. because of this has anointed You God, the God of You, with [the] oil of exultation above the companions of You.
Ka kaunaci aikin adalci, ka ki aikin sabo. Saboda haka Allah, wato Allahnka, ya shafe ka da man farin ciki fiye da tsararrakinka.”
10 And You yourself in [the] beginning, Lord, of the earth laid the foundation, and works of the hands of You are the heavens;
“Tun farko, Ubangiji, kai ne ka hallici duniya. Sammai kuma aikin hannayenka ne.
11 They themselves will perish, You yourself however remain; and all like a garment will grow old,
Za su hallaka, amma kai madawwami ne. Duk za su tsufa kamar tufafi.
12 and like a robe You will roll up them (like a garment *NO) also they will be changed; You yourself however the same are, and the years of You not will never end.
Za ka nade su kamar mayafi, za su kuma sauya, amma kai kana nan ba sakewa, Har abada shekarunka ba za su kare ba.”
13 To which now of the angels has He said ever: do sit at [the] right hand of Me until when I may place the enemies of You [as] a footstool for the feet of You?
Amma wanene a cikin mala'ikun Allah ya taba cewa, “Zauna a hannun dama na, sai na sa makiyanka a karkashin kafafunka?''
14 Surely all they are ministering spirits for service being sent forth for the sake of those being about to inherit salvation?
Ashe, ba dukkan mala'iku bane ruhohi, wadanda Allah yakan aika, don su yi wa wadanda za su gaji ceto hidima?

< Hebrews 1 >