< Malachias 4 +

1 For, behold, a day comes burning as an oven, and it shall consume them; and all the aliens, and all that do wickedly, shall be stubble: and the day that is coming shall set them on fire, says the Lord Almighty, and there shall not be left of them root or branch.
“Tabbatacce rana tana zuwa; za tă yi ƙuna kamar wutar maƙera. Dukan masu girman kai da kowane mai aikata mugunta zai zama ciyawa, wannan rana mai zuwa za tă ƙone su. Babu saiwa ko reshen da za a bar musu,” in ji Ubangiji Maɗaukaki.
2 But to you that fear my name shall the Sun of righteousness arise, and healing [shall be] in his wings: and you shall go forth, and bound as young calves let loose from bonds.
Amma ku da kuke girmama sunana, ranar adalci za tă fito tare da warkarwa a fikafikanta. Za ku kuwa fita kuna tsalle kamar’yan maruƙan da aka sake daga garke.
3 And you shall trample the wicked; for they shall be ashes underneath your feet in the day which I appoint, says the Lord Almighty.
Sa’an nan za ku tattake mugaye; za su zama toka a ƙarƙashin tafin ƙafafunku a ranar da zan aikata waɗannan abubuwa, in ji Ubangiji Maɗaukaki.
4 And, behold, I will send to you Elias the Thesbite, before the great and glorious day of the Lord comes;
“Ku tuna da dokar bawana Musa, ƙa’idodi da dokokin da na ba shi a Horeb domin dukan Isra’ila.
5 who shall turn again the heart of the father to the son, and the heart of a man to his neighbor, lest I come and strike the earth grievously.
“Ga shi, zan aika muku da annabi Iliya kafin babbar ranan nan mai banrazana ta Ubangiji tă zo.
6 Remember the law of my servant Moses, accordingly as I charged him [with it] in Choreb for all Israel, [even] the commandments and ordinances.
Zai juye zukatan iyaye ga’ya’yansu, zukatan’ya’ya kuma ga iyayensu; in ba haka ba zan bugi ƙasar da hallaka gaba ɗaya.”

< Malachias 4 +