< Psalms 101 >

1 A psalm of David. I will sing of your faithful love and good judgment. I will sing praises to you, Lord.
Ta Dawuda. Zabura ce. Zan rera wa ƙauna da adalcinka; gare ka, ya Ubangiji, zan rera yabo.
2 I will make sure my life is blameless. When will you come and help me? My life will be one of integrity even in private.
Zan yi hankali ga yin rayuwa marar zargi, yaushe za ka zo gare ni? Zan bi da sha’anin gidana da zuciya marar abin zargi
3 I will not look at anything evil. I hate doing wrong—I won't have anything to do with it.
Ba zan kafa a gaban idanuna 1 wani abu marar kyau ba. Na ƙi jinin ayyukan mutane marasa aminci; ba za su manne mini ba.
4 I won't think bad thoughts—I won't even consider anything evil.
Mutane masu mugun zuciya za su nesa da ni; ba abin da zai haɗa ni da mugunta.
5 I will silence anyone who secretly slanders their neighbor. I won't tolerate anyone who is proud and arrogant.
Duk wanda ya yi ɓatanci wa maƙwabcinsa a ɓoye shi za a kashe; duk mai renin wayo da mai girman kai, ba zan jure masa ba.
6 I look for faithful people to live with me; only those who are trustworthy will serve me.
Idanuna za su kasance a kan amintattu a cikin ƙasar, don su zauna tare da ni; tafiyarsa ba ta da zargi zai yi mini hidima.
7 No one who is dishonest will live in my house; no liars will be allowed in my presence.
Babu mai ruɗun da zai zauna a gidana; babu mai ƙaryan da zai tsaya a gabana.
8 I work every day to silence the wicked in the land, to rid the city of the Lord of all who do evil.
Kowace safiya zan rufe bakunan dukan mugaye a ƙasar; zan yanke kowane mai aikata mugunta daga birnin Ubangiji.

< Psalms 101 >