< Psalms 130 >

1 A Canticle in steps. From the depths, I have cried out to you, O Lord.
Waƙar haurawa. Daga cikin zurfafa na yi kuka gare ka, ya Ubangiji;
2 O Lord, hear my voice. Let your ears be attentive to the voice of my supplication.
Ya Ubangiji, ka ji muryata. Bari kunnuwanka su saurara ga kukata ta neman jinƙai.
3 If you, O Lord, were to heed iniquities, who, O Lord, could persevere?
In kai, ya Ubangiji, za ka lissafta zunubai, Ya Ubangiji, wa zai tsaya?
4 For with you, there is forgiveness, and because of your law, I persevered with you, Lord. My soul has persevered in his word.
Amma tare da kai akwai gafartawa, saboda haka ake tsoronka.
5 My soul has hoped in the Lord.
Zan jira Ubangiji, raina zai jira, kuma a cikin maganarsa na sa zuciyata.
6 From the morning watch, even until night, let Israel hope in the Lord.
Raina na jiran Ubangiji fiye da yadda mai tsaro yakan jira safiya, fiye da yadda mai tsaro yakan jira safiya.
7 For with the Lord there is mercy, and with him there is bountiful redemption.
Ya Isra’ila, sa zuciya ga Ubangiji, gama tare da Ubangiji akwai ƙauna marar ƙarewa kuma tare da shi akwai cikakkiyar fansa.
8 And he will redeem Israel from all his iniquities.
Shi kansa zai fanshi Isra’ila daga dukan zunubansu.

< Psalms 130 >